Dangantaka tsakanin kasashen Masar da Turkiya ta yi tsami a cikin yan kwanakin nan, saboda sanin iyakokin da kowanne daga cikin yake mallaka a tekun Mediterranean .
Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran ya nakalto Ahmad Abu-Zaid kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Masar yarjejeniyar da kasar Masar ta cimma da kasar Cyprus kan iyakokin da kowanne daga cikinsu yake mallaka daga gabacin tekun Mediterranean ta zama doka ce, kuma duk wanda yayi kokarin taka ta Masar zata kalubalance shi.
Abu-Zaid ya kara da cewa yarjejeniyar rabon kan iyaka a cikin tekun Mediterranean , yarjejjeniya ce ta kasa da kasa wacce Majalisar dinkin duniya ta amince da ita.
Amma ministan harkokin wajen kasar Turkiya Maulud Chavis-Uglu, a ranar litinin da ta gabata ce ya bada sanarwan cewa kasar Turkiya ba ta amince da yarjejeniyar da kasashen Masar ta Cyprus suka cimma kan rabon kan iyaka da kuma amfani da tekun Mediterranean a shekara ta 2013 ba.
Wani Sabon Sabani Ya Kunno kai Tsakanin Kasashen Masar Da Turkiyya
Masar Ta Zargi Mahukuntan Turkiyya Da Kokarin Yin Zagon Kasa Ga Harkar Tattalin Arzikin Kasarta
Yesu Ya Zabi Manzanni Goma Sha Biyu _ Darussan Littafi Mai Tsarki don Yara
Yesu Ya Zabi Manzanni Goma Sha Biyu
Yesu yana da wata shawara mai muhimmanci da yake so ya yanke bayan ya yi shekara ɗaya da rabi yana wa’azi. Su wane ne zai zaɓa su yi aiki tare da shi? Su wane ne zai horar da su don su ja-goranci ikilisiyar Kirista? Yana bukatar taimakon Jehobah don ya yanke wannan shawarar. Don haka, ya tafi kan dutse, inda babu kowa kuma ya yi dukan dare yana addu’a. Da safe, sai Yesu ya kira wasu mabiyansa kuma ya zaɓi manzanni guda 12. Shin ka tuna sunayensu? Sunayensu Bitrus da Andarawus da Yaƙub da Yohanna da Filibus da Bartalamawus da Toma da Matta da Yaƙub ɗan Halfa da Taddawus da Siman da kuma Yahuda Iskariyoti.
Manzanninsa goma sha biyu za su riƙa tafiya da shi. Bayan ya horar da su, sai ya tura su yin wa’azi. Jehobah ya ba su ikon da za su iya fitar da aljannu da kuma warkar da marasa lafiya.
Yesu ya amince da manzannin sha biyu kuma ya kira su abokansa. Farisawa suna ganin cewa manzannin ba su da ilimi kuma su talakawa ne. Amma Yesu ya horar da su don aikin da za su yi. Za su kasance tare da Yesu a lokuta mafi muhimmanci a rayuwarsa, wato kafin ya mutu da kuma bayan an tayar da shi daga matattu. Kamar Yesu, yawancin manzannin sha biyu daga Galili suke. Wasu cikinsu ma’aurata ne.
Manzannin ajizai ne kuma sukan yi kuskure. A wasu lokuta, sukan yi magana da garaje kuma sukan yanke shawarar da ba ta dace ba. Suna fushi a wasu lokuta. Sun ma yi musu a kan wane ne a cikinsu ya fi girma. Amma su mutanen kirki ne da suke ƙaunar Jehobah. Su ne za su kula da ikilisiyar Kirista bayan Yesu ya koma sama.
“Na ce da ku abokai; gama dukan abin da na ji daga wurin Ubana, na sanar muku da su.”—Yohanna 15:15
Tambayoyi: Su wane ne Yesu ya zaɓa su zama manzanninsa 12? Mene ne Yesu ya aiki manzanninsa su yi?
DARUSSA NA DAGA LITTAFI MAI TSARKI
Ku taimaka wa yaronku ya koyi sunayen manzannin 12.
GFI LanGuard shine babban masanin kimiyya na tsaro na cibiyar sadarwar da kuma magance matsalar gudanarwa wanda ke aiki a matsayin mai kula da tsaro mai tsaro. Yana ba ku cikakkiyar hoto na saitin cibiyar sadarwa, yana samar da bincike mai hadarin gaske kuma yana taimaka maka ka ci gaba da hanyar sadarwar da ke da tabbaci tare da ƙoƙarin ƙananan. GFI LanGuard zai gano sabobinka, ɗawainiya, kwamfyutocin kwamfyuta, na'urorin hannu irin su wayoyin hannu da Allunan, har ma da inji mai mahimmanci, masu sauyawa da mawallafi. Yin amfani da dashboard don nazarin sakamakon binciken, a gefen hagu za ka iya ganin kwakwalwa a cibiyar sadarwa da wayoyin hannu da kuma allunan da ke haɗi zuwa asusunka na Microsoft Exchange.
Module: Kulawa na Ayyukan 9
Sau nawa mutanen da ke dauke da cutar sida na gwaji? – Help Center
Mutanen da ke dauke da cutar sida kan fara gwaji da zara sun fara shan magani daga wurin mai kiwon lafiya, sannan sai ya tsara masu gwaje-gwaje na gaba.
Da zarar mutum ba shi da tabbas na tsawon watanni shida, an bada shawara cewa ya je gwajin kowane watanni shida.
Domin Karin bayani, a duba HIV.gov (wurin dubawa da turanci)
Ghana ta hana kamun kifi a fadin kasar. _ Labarai _ DW _ 07.02.2017
Ghana ta hana kamun kifi a fadin kasar.
Kimanin kashi 10 cikin dari na al'ummar Ghana sun dogara ne ga kamun kifi a harkokin su na rayuwar yau da kullum.
Ggwamnatin ta ce kifayen na iya karewa idan ba'a dauki matakin hana yin su din musamman a manyan kogunan kasar ba.
Sai dai kuma masu harkar sana'ar kifin sun ce matakin bai yi musu dadi ba a cewar Naa Quartey wata mai sanar kifin.
"Za mu je mu zauna a gida a na tsawon watanni biyu, babu shakka wannan zai shafi rayuwar mu. Kowa na juyayin wannan al'amari, musamman na'urar sanyi da muke haya domin zuba kifi, ko ka ajiye kifi ko baka ajiye ba sai ka biya, a saboda haka wannan hasara ce a gare mu"
A baya bayan nan dai masunta a kasar ta Ghana sun koka cewa basa samun kifi sosai duk da tsawon lokaci da suke dauka bayan shimfuda fatsa a kogi, lamarin da aka dora alhakinsa akan hanyoyi mara sa inganci na kamun kifin wanda baya barin ko da 'ya'yan kifayen ne.
Muhimman kalmomi Ghana, kamun kifi, Sana'ar Su
Shugaban Kenya ya samu sabon wa′adi _ Labarai _ DW _ 12.08.2017
Shugaban Kenya ya samu sabon wa'adi
Hukumar zaben Kenya ta tabbatar da cewa shugaba Uhuru Kenyatta ya sake lashe zaben shugaban kasa.
An samu zanga-zanga da tashe-tashe hankula a wasu sassan kasar Kenya, yayin da a wasu sassan mutane suka sheke da murna, bayan hukumar zaben kasar ta Kenya ta tabbatar da Shugaba Uhuru Kenyatta a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasar a karo na biyu.
Shugaban hukumar zaben kasar Wafula Chebukati ya bayar da sanarwar inda shugaba Kenyatta ya samu nasara da lashe kashi 54 cikin 100 na kuri'un da aka kada, yayin da jagoran 'yan adawa Raila Odinga ya samu kashi 44 cikin 100 na kuri'un. An dai jibge daruruwan 'yan sanda a birnin Nairobi fadar gwamnatin kasar, domin tabbatar da doka da oda, yayin da magoyan bayan jagoran 'yan adawa Raila Odinga ke nuna rashin yarda da sakamakon. Shi kansa shugaba Uhuru Kenyatta dan shekaru 55 ya yi kan hakin kan kasa tare da neman 'yan adawa su yi aiki tare.
Shugaban na Faransa ya ce zai zamo kakakin kasashen biyar wajen nemo kudaden gudanar da ayyukan rundunar. Sai dai kuma Macron ya ce sai sojoji da za a dauka cikin wannan runduna sun yi abun azo a gani tare da gamsar da kasashe cewa rundunar ka iya zama madogara a yakin da ake da 'yan jihadi:
Ya ce " wadannan hare-haren 'yan ta'adda na kara mana kuzarin hada karfi da karfe domin yakar ayyukan ta'addanci ga baki dayansa. A kullu yaumin muna fama da 'yan ta'adda, ko wasu malatata da ta kamata mu manta da sunayansu da ma fuskokinsu mu daukesu kawai abokan gaba da ta kamata mu ga bayansu."
Rahotanni daga Chadi na cewar wasu hare-hare bam da aka kai sun yi sanadin rasuwar mutane akwalla 27 a wata kasuwa da ke tsibirin Loulou Fou.
Shaidun gani da ido sun bayyanawa kamfanin dillancin labarai na AP cewar baya ga wanda suka rasu din, wasu da suka kai 90 sun samu raunuka, wasunsu ma munana.
Mai magana da yawun rundunar 'yan sanda Chadi din a wajen da wannan hari ya wakana ya ce wasu mata ne uku dauke da bama-bamai suka kai harin.
Ya zuwa yanzu dai babu wata kungiya da ta dau alhakin kai wannan harin, sai dai kungiyar nan ta Boko Haram ta kai jerin hare-hare a Chadi din don ko a watan jiya ma sai da wata 'yar kunar bakin wake ta hallaka mutane 3 a wani kauye dab da tafkin Chadi.
Muhimman kalmomi Chadi, Boko Haram, Harin kunar bakin wake
Ma'aikatar shari'a ta kasar Chadi
Tun dai a ranar 13 ga wannan wata na Janairu aka kafa kwamiti a wani mataki na fadada bukatar neman a sallamo dan fafutikar daga tsaron da ake yi masa tun daga tsakiyar watan Satumba na 2016 sakamakon wasu kalamai da ya yi na suka ta shafinsa na Facebook ga shugaban kasar ta Chadi Idriss Deby Itno. A cewar mai magana da yawun kwamitin da aka kafa Jean-Bosco Manga yanzu dai sun shigar da kara domin ganin an sake shi
A cewar kungiyar kare hakin bil-Adama ta Amnesty International, an dauke dan fafutikar Tadjeddine Mahamat Babouri yayin da yake tafiya a tsakiyar titin birnin N'Djamena 'yan kwanaki kalilan bayan da ya wallafa wani bidio na sukar Shugaba Deby, inda ake ci gaba da tsare shi a gidan kaso na Moussoro da ke tsakiyar kasar bayan da ya shafe watanni da dama a gidan kaso na Koro Toro da ke arewacin kasar.
Kai ne a nan: Gida / Archives ga Ƙara Matsaloli / Abin da Don Ci gaba
Me kake son girma?
Wani irin hatsi kuke sha'awar?
Shuka kome sai dai hatsi da kayan marmari
Wani irin kayan lambu kake sha'awar?
Fiye da mutane miliyan 6 na fuskantar tsananin yunwa a Sahel - MDD - Afrika - RFI
Fiye da mutane miliyan 6 na fuskantar tsananin yunwa a Sahel - MDD
Wasu daga cikin yara masu fama da karancin abinci a yankin Sahel Wikipedia
Shugaban hukumar Jinkai ta Majalisar Dinkin Duniya, Mark Lowcock, ya yi gargadin cewar ana fuskantar matsalar samar da abinci a yankin Sahel wanda ke nuna karuwar mutanen da ke fuskantar matsalar abinci mai gina jiki irin sa na farko tun bayan shekarar 2012.
Jami’in ya ce akalla kusan mutane milyan 6 ne ke shan wahala wajen samawa kan su abinda za su ci a kasashen Burkina Faso da Chadi da Mali da Mauritania da Nijar da kuma Senegal, inda yara sama da milyan guda da rabi ke fama da tamowa.
Lowcock ya ce yanzu haka milyoyin mutane sun cinye dan abincin da suka yi tanadi, yayin da wasu suka fara rage yawan abincin da suke ci a rana da kuma janye yaran su daga makarantu.
Jami’in ya kuma ce matsalar rashin abincin ya karu da kashi 50, yayin da kowanne yaro guda daga yara 6 ke bukatar kulawa ta musamman.
Kasashen Duniya za su tallafawa G5 …
Taron taimaka wa rundunar tsaron …
Shugabannin yankin Sahel 5 na taro kan …
Shafin yada labarai na Lu'alua ya abyar da rahoton cewa, a yau ne iyalan babban malamin addinin muslunci na kasar Bahrain Ayatollah Isa Qasim suka dauke zuwa asibiti, sakamakon matsalolin ciwon suga da hawan jini mai tsanani da yake fama da su.
Mahukuntana masarautar kama karya ta kasar Bahrain sun bayar da dama ga iyalan malamin da su dauke shi zuwa asibiti a yau, bayan tsare shi cikin gida na tswon lokaci, tare da hana shi ganawa da jama'a.
Al'ummomin kasar Bahrain da ma kungiyoyin kare hakkin bil adama na duniya sun gargadi mahukuntan masarautar kama karya ta Bahrain dangane da makomar malamin, sakamakon hana kai shi asibiti domin duba lafiyarsa, wanda hakan yasa ala tilasta masarautar ta bayar da dama daukar malamin zuwa asibiti.
masarautar kama karya ta Bahrain ta killace gidan shehin malamin ne sakamakon kiran da yake ga mahukuntan kasar kan su baiwa kowane dan kasa hakkinsa amatsayinsa na dan kasa, ba tare da tauye hakkin wani bangare ba.
An kalubalanci Obasanjo ya fito ayi Muhawara da shi a Talabijin kan wasikarsa - Daily Nigerian Hausa
Home Labarai An kalubalanci Obasanjo ya fito ayi Muhawara da shi a Talabijin kan...
An kalubalanci Obasanjo ya fito ayi Muhawara da shi a Talabijin kan wasikarsa
Wani fitaccen dan jarida Mohamme Garba, ya kalubalanci tsohon Shugaban kasa Obasanjo kan ya fito ayi muhawara da shi a Talabijin kan wasikar da ya aikewa Shugaba Buhari inda yake bashi shawara kan kada ya tsaya zabe a 2019.
Mohammaed garba, wanda shi ne shugaban kamfanin Right Cantact Servises Ltd. ya bayyana hakan ne a Kaduna, inda ya kalubalanci wasikar ta Obasanjo, yace a zamanin demokaradiyya wannan wasika bata wuce shifcin gizo ba.
A cewarsa,babu wani dan Najeriya, duk girmansa da yake da ‘yancin hana wani mahaluki yin takara a kowanne irin mukami kuma ko waye shi, ‘yancin duk dan kasa ne ya fito ya tsaya zabe ko a zabe shi.
Daga nan, ya bukaci tsohon Shugaban kasa Obasanjo da ya bayyana dalilan da ya dogara a garesu daga kundin tsarin mulki da zai sanya ya hana wani mutum kamar Shugaba mai ci sayawa takara.
Mohammed garba yace zai dauki nauyin tattaunawar a duk gidan Talabijin din da Obasanjon ya zaba, daga nan sai ‘yan najeriya su yiwa Obasanjo tambayoyi kai tsaye na abinda yake nufi.
“Abu ne a bayyane cewar akwai matsin lamba daga kasashen waje, wadan da basa jin dadin yadda Shugaba Buhari ke tafiyar da al’amura a Najeriya, da ma wasu miyagun ‘yan Siyasa na cikin gida da basa yiwa najeriya fatan alheri”
“”Ina da fahimtar cewar wasu marasa kaunar Najeriya ne suke son yin amfani da Obasanjo domin kawowa zaben 2019 matsala, domin bakincikin arzikin da Allah ya huwacewa kasar”
“Ni Mohammed garba a matsayina na kwararren dan jarida, ina kalubalantar tsohon Shugaban kasa da ya fito muyi wannan muhawara kan wannan wasika da ya rubutawa Shugaba Buhari”
babu matsala tattare da tawagar Ingila a Rasha - Mourinho - Wasanni - RFI
Wasanni Kwallon Kafa Ingila Rasha Gasar Cin Kofin Duniya
babu matsala tattare da tawagar Ingila a Rasha - Mourinho
Mourinho wanda ya bayyana kasashen Brazil da Jamus a matsayin wadanda suka fi hada tawaga mai kyau, amma y ace tawaga mai kyau ba ita ke nuna cewa dole su za su yi nasara ba. Reuters/Robert Pratta
Kociyan Manchester United Jose Maourinho ya ce yana da yakinin cewa tawagar Ingila da ta tafi Rasha za ta kai labari a ilahirin wasannin da za ta doka.Kalaman Mourinho na zuwa ne a dai dai lokacin da jita-jita ke kara yawaita game da rashin gogewar tawagar da Ingila ta tura Rasha.
Akwai fargabar cewa hukumar kwallon kafar ta Ingila ta yi ragon azanci wajen aikewa da kananan yara zuwa Rashan wadanda galibinsu basu da gogewar irin gasar hasalima dai dai kune suka taba doka gasar cin kofin duniya.
Sai dai Mourinho ya ce duk da cewa yara aka tura amma dukkaninsu suna da gogewar da ake bukata don kuwa kowannensu na taka leda a manyan kungiyoyin kwallon kafa daban-daban dama na Firimiyar Ingila.
Mourinho wanda ya bayyana kasashen Brazil da Jamus a matsayin wadanda suka fi hada tawaga mai kyau, amma y ace tawaga mai kyau ba ita ke nuna cewa dole su za su yi nasara ba.
Ingila wadda ke a rukunin G za ta fara karawa ne da Tunisia idan ta yi nasara kuma ta kara da guda cikin Belgium ko kuma Panama.
Salah ya lashe kyautar gwarzon dan …
Manyan Kloblikan Ingila da za su kai …
An Kaddamar Da Sabuwar Motar Kabu Kabu Mai Tashi Sama. - HausaMedia.Com _™ Hausa News And Entertainment Blog
Home» Kimiyya Da Fasaha» An Kaddamar Da Sabuwar Motar Kabu Kabu Mai Tashi Sama.
Ana iya ganin yadda ruwa ya janye ta kowane janibi
Previous articleUwargidan Shugaban Kasa Ta Nemi A Dauki Mataki Kan Tarin Fuka
Sassan Jiki Da Barasa(Giya) Ke Musu Illa A Jikin Dan Adam _ 1Arewa.com
» Kiwon Lafiya » Sassan Jiki Da Barasa(Giya) Ke Musu Illa A Jikin Dan Adam
Sassan Jiki Da Barasa(Giya) Ke Musu Illa A Jikin Dan Adam
Kasancewar barasa akwai dadin dandano a baka da kuma harshe, hakan bai sanya ta tsarkaka da illata masu ta'ammalli da ita ba, ta yadda a wani sa'ilin take rugu-rugu da dukkan wata garkuwa ta lafiya da jikin dan Adam yake da ita.
A yau jaridar NAIJ.com ta kawo muku jerin wasu cututtuka da sassan jiki da Barasa ke yiwa lahani kamar haka:
Shan barasa ya kan sanya cututtuka da suka hadar da cutar Daji, hawan jini, mutuwar barin jiki da kuma karya garkuwar jiki.
Title : Sassan Jiki Da Barasa(Giya) Ke Musu Illa A Jikin Dan Adam
Description : Kasancewar barasa akwai dadin dandano a baka da kuma harshe, hakan bai sanya ta tsarkaka da illata masu ta'ammalli da ita ba, ta yadda a...
0 Response to "Sassan Jiki Da Barasa(Giya) Ke Musu Illa A Jikin Dan Adam"
Daga "https://ha.wikipedia.org/w/index.php?title=User:Shrikarsan&oldid=28029"
Kamfanin shirya finafinan Hausa dake Kano
Daga "https://ha.wikipedia.org/w/index.php?title=Category:User_lv&oldid=32652"
Shugaban Darikar EYN Ya Gargadi Shugabannin Addini Su Daina Raba Kawunan Jama'ar Najeriya - 3' 14"
Maman kawo hasken rana
A kididdigar da aka yi, an ce, yanzu haka a nan kasar Sin, yawan masu shan miyagun kwayoyi sun zarce miliyan 14, wanda kuma ke ci gaba da karuwa. Baya ga haka, matsalar miyagun kwayoyi na janyo asarori da suka kai kimanin kudin Sin yuan biliyan 500 a fannin tattalin arziki. Har wa yau, kisan kai da kuma laifuffuka a sanadin shan miyagun kwayoyi ma na faruwa a kai a kai.
yau za mu kawo muku wani labari mai armashi sosai game da wasu mata da ke lardin Guizhou a kudu maso yammacin kasar Sin, wadanda suke taimakawa masu shan miyagun kwayoyi wajen dakatar da shan su.
4 Baje Kolin Kamfanonin Wayar Hannu
na cikin gida da Dumama
Na cikin gida da Dumama-2
1: Barga sashi: Watsawa shugaban matsa lamba dadi to sa
2: Fata kushin: Earmuffs amfani da fata-m fata abu, da kuma Super taushi kan-kunne gammaye cewa shi ne mafi dadi ga dogon lokaci da lalacewa.
√ .An headband da manyan direban naúrar. Iko bass kuma Focus on wasa wasa na tsarin headphone:
√ .Wireless Belun kunne aiki soke m amo, kyale ka ka ji dadin your audio a kan jirgin karkashin kasa, bas, jirgin sama, da kuma sauran m yanayi
√ .Sound analytical: 50mm manyan drive naúrar iya kai bayyana sauti da kuma zurfin bass ga real game.
√ .Za ka iya 't aikata ba daidai ba tare da wani dadi, sturdy da kuma zurfin-soundin
Port: Xiamen ko Shenzhen kamar yadda ake bukata
Quality selection. tabbacin inganci 1: OFC biyar-core jan waya
high daidaituwa Akwai sanyi a kan sanyi game da kunnuwa,
a lokacin da ka yi yãƙi a cikin wasan, Like
belun kunne da haske duhu duniya mai haske
tabo, tsoro ya kama abokan adawar.
Features 1: Dakatar da headband babu matsin lamba;
2: Barga sashi High-ƙarfi abu.
4: braided waya ci gaba barga watsa;
5: Gold plated jack mafi kyawun ingancin sauti.
6: Da girma da iko sauki sarrafa.
samfurin Gabatarwa 1: rataya headband Rage matsin lamba:
2): Fata kushin: Earmuffs amfani da fata-m
fata abu, da kuma Super taushi kan-kunne gammaye cewa
shi ne mafi dadi ga dogon lokaci da lalacewa. 2: The headband da manyan direban naúrar. Iko
kyale ka ka ji dadin your audio a kan jirgin karkashin kasa, bas,
jirgin sama, da kuma sauran m yanayi
50mm manyan drive naúrar iya kai bayyana sauti da kuma
M Reno for daidai sakawa, da girma
ƙwarai a daukana up sautuna.
na'urorin haɗi Information
kaya masu nauyi
alaka da samfurori
Muna da isasshen gwaji takardar shaidar for mu samfurin, kamar AZ, ROHS, FSC da dai sauransu OEM da ODM umarni ne akwai.
kara karantawa
Domin binciken game da kayayyakin mu, ko pricelist, don Allah ka bar adireshin imel mana da za mu zama a cikin touch cikin 24 hours.
igiyar ruwa
ilimin halayyar d'an Adam
injin d'aga kayan gine-gine
injin d'aga manyan kaya
injin ɗaga kayan gine-gine
irin wannan
Sun G, Shi Y.
hahah ! iya ce :D
kawai na hito wa dare da?
kirei na hito wa dare da?
D`a Kum Nan Quiao)
Ba a tattauna maganar yadda za a raba kudade ga jihohi ba a taron FAAC - Premium Times
You are at:Home»Babban Labari»Ba a tattauna maganar yadda za a raba kudade ga jihohi ba a taron FAAC
Ba a tattauna maganar yadda za a raba kudade ga jihohi ba a taron FAAC
Taron Majalisar Zartaswar Tattalin Arzikin Kasa a yau Alhamis ya kasa shawo kan yadda za a magance hanyar da za a kasafta kudaden da gwamnatin tarayya ke raba wa kan ta da jihohi da kuma kananan hukumomi.
PREMIUM TIMES ta tabbatar da cewa ba a ma tattauna batun ba a taron da majalisar ta gudanar yau a Fadar Shugaban Kasa, a Abuja.
Da wadannan kudaden ne ake biyan albashin ma’aikata da sauran ayyukan yau da kullum a jihohi da kananan hukumomi har da tarayya baki daya da hakan yasa har yanzu wasu jihohin basu iya biyan albashin ma’aikatan su na watan Yuni ba.
Wannan Majalisa ta kunshi mataimakin shugaban kasa wanda shine shugaban ta da kuma daukacin gwamnonin Najeriya da ministan Abuja.
Saboda karancin kudade a aljihun jihohi tare da kasa samun kudade na watan Yuni da tarayya, akasarin jihohi har yau ba su biya albashin watan Yuni ba.
Bayan fitowa daga taron, Gwamnan Jihar Bauchi, Mohammed Abubakar, ya shaida wa manema labarai cewa batun kasafta kudaden watan Yuni ba ya ma cikin ajandar taron na su na yau.
Sai dai kuma tun a jiya ne gwamnoni suka yi ta ganawa a tsakanin su domin tattauna maganar kasafta kudin na wannan watan.
Zazzabin Lassa ta yi ajalin mutane uku a jihar Bauchi - Premium Times
You are at:Home»Kiwon Lafiya»Zazzabin Lassa ta yi ajalin mutane uku a jihar Bauchi
Zazzabin Lassa ta yi ajalin mutane uku a jihar Bauchi
Shugaban hukumar kula da cibiyoyin kiwon lafiya na matakin farko na jihar Bauchi (BSPHCDA) Ibrahim Gamawa ya tabbatar da cewa mutane uku sun rasu daga cikin mutane 25 din da ake zaton sun kamu da cutar zazzabin Lassa a kananan hukumomi 7 dake jihar.
Ya ce wadannan kananan hukumomin sun hada da Alkaleri, Bauchi, Bogoro, Dass, Tafawa Balewa, Toro da Warji.
Gamawa ya sanar da haka ne a taron wayar da kan jama’a game da illolin dake tattare da cutar wanda aka fara ranar Talata a Bauchi.
Ya kuma kara da cewa tsakanin watannin Janairu zuwa Maris sun sami tabbacin mutane biyar da suka kamu da cutar daga cikin 25 din da ake zaton sun kamu da cutar.
Gamawa ya yi kira ga ma’aikatan kiwon lafiya da su tabbata sun yi wa duk wanda ke fama da zazzabi ko wani irine gwaji kafin su bashi magani.
” Ya kuma kamata ma’aikatan kiwon lafiya da mutanen dake jinyar ‘yan uwansu da suka kamu da cutar su yi hattara da kan su kada garin neman kiba a samo rama.”
Sannan ya yi kira ga mutane da su tabbata suna tsaftace jikin su, muhallinsu da abincin su domin hakan ne hanyar samun kariya daga kamuwa daga cutar.
Za a kammala titin jirgin kasan Abuja a cikin watan Oktoban 2017 - Premium Times
You are at:Home»Labarai»Za a kammala titin jirgin kasan Abuja a cikin watan Oktoban 2017
Za a kammala titin jirgin kasan Abuja a cikin watan Oktoban 2017
Babban dan kwangilar da ke aikin titin jirgin kasa na kai-da-kawo da zirga-zirgar jirgin a Abuja, ya bayyana wa Ministan Abuja, Muhammad Bello cewa za a kammala aikin titin jirgin kasan nan da watan Oktoba mai zuwa, yayin da za a fara gwada hawan titin a cikin watan Nuwamba.
Ministan ya bayyana wa wata tawagar kungiyar masu kula da harkokin yawon bude ido ta kasa wannan bayani ne yayin wata ziyara da suka kai masa.
Kungiyar a karkashin jagorancin shugaban ta Tomilola Akingbogun ne suka kai wa ministan ziyara a ofishin sa da ke shiyyar Garki 1, Abuja.
Ministan ya ce kamar yadda ya samu tabbaci daga dan kwangilar da ke aikin, za a fara zirga-zirga ka’in da na’in a cikin watanni uku na farkon shekara ta 2018.
Ya kuma ce an kafa kwamiti domin ya duba matsalar karbar haraji a Abuja sannan yayi kira da a yawaita gina kananan dakunan baki masu arha saboda yawan baki da suke shigowa garin Abuja.
Ya ce samun gudanar da ayyukan masu masana’antun kansu da sauran nau’o’in hada-hadar kasuwanci a Abuja, abu ne mai muhimmanci, don haka za su gaggauta duba matsalar yawan tsawwala haraji a cikin babban birnin tarayya.
A karshe ya ce tilas a ba harkokin yawon bude ido muhimmanci a Abuja domin a samu walwala da sukunin tafiyar da su.
#ZABENOSUN: PDP ce ta fi samun yawan kuri'un da aka kada a sakamakon INEC - Premium Times
You are at:Home»Manyan Labarai»#ZABENOSUN: PDP ce ta fi samun yawan kuri’un da aka kada a sakamakon INEC
#ZABENOSUN: PDP ce ta fi samun yawan kuri’un da aka kada a sakamakon INEC
Har yanzu dai ana jiran hukumar zabe ta bayyana cikakken sakamakon zaben jihar Osun duk da ko cewa an fitar da duk sakamakon na kananan hukumomi 30 da ke jihar.
Hutudole>>zai birgeka, ya kayatar dakai, zaka nishadantu ka kuma karu.: Kungiyar malaman jihar Kaduna ta janye yajin aikin da take
Dan gidan gwamnan jihar Oyo, Ango, Idris Abiola Ajimobi kenan da abokanshi suke murnar ranar aurenshi ta hanyar yin alamarnan ta Wakanda da aka nuna a sabon shirin fim din turanci na Black Phanther.
Muna taya shi murna da fatan Allah ya bada zaman lafiya.
Hutudole: labarai da hausa : Shugaba Buhari zai tafi kasar Ingila Gobe
Shugaba Buhari zai tafi kasar Ingila Gobe
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya koma Abuja daga mahaifarshi Daura inda yaje gaisuwar marigayi sanata Mustafa Bukar wanda ya rasu makon daya gabata, bayan dawowa shugaban zai tafi Kasar Ingila Gobe, Litinin inda zai gana da Fraiministar kasar, theresa May.
A sanarwar da me magana da yawun shugaban kasar, Malam Garba Shehu ya fitar tace shugaba Buharin zai gana da wasu sauran mutane a kasar kamin taron da zai halarta na kasashe rainon kasar Ingila.
Muna fatan Allah ya kaishi lafiya ya dawo dashi lafiya.
Hutudole: labarai da hausa : Anyi hawan Daba dan murnar cikar jihar Kaduna shekaru 100 da kafuwa
Hutudole: labarai da hausa : An fara: Karin hotunan kamin biki na Fatima Dangote da Jamil M.D Abubakar
Kotu ta yankewa dan gidan Ghaddafi hukuncin kisa
Hutudole: labarai da hausa : Kwankwaso ya sayi fom din takarar shugaban kasa na PDP
Kwankwaso ya sayi fom din takarar shugaban kasa na PDP
A jiya, juma'a ne tsohon gwamnan Kano kuma Sanata mai ci a yanzu, Injiniya Dr, Rabi'u Musa Kwankwaso ya sayi tikitin tsayawa takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP a babban ofishinsu dake Wadata Plaza a Abuja.
Hutudole: labarai da hausa : Ali Nuhu da Ramadan Booth sun tarbi Nafisa Abdullahi a filin jirgin saman landan
Home» Nura M Inuwa» MUSIC: Nura M Inuwa Sakayya
MUSIC: Nura M Inuwa Sakayya
Ku Saukar Da Wakar Nura M Inuwa Sakayya
Domin haka yauma kamar kullum gamu dauke muku da wata mai zafi daga kundin wakokin sa mai suna "Sakayya"
Sai Sai Kham Hlaing , Nan Su Oo
Tags: Nan Su Oo, Sai Sai Kham Hlaing
3 Taka-Kalli
Garnitur 3-shi 2- shi 1-shi
[url=http://ellsol.com/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=588443]new Pokies[/url]
[url=http://www.eaglerockguesthouse.co.za/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=36725]hulk Pokies[/url]
[url=http://undercolombia.co/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=2812]gladiator Pokies[/url]
[url=http://ptklaster.eu/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=43006]gladiator Pokies[/url]
[url=http://trmconsulting.ca/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=9068]casino Pokies[/url]
[url=http://www.puriflair.com/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=242988]new Pokies[/url]
[url=http://www.bainslesbains-tourisme.fr/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=47111]+best +Pokies[/url]
[url=http://afina-mos.ru/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=220971]play Pokies[/url]
[url=http://mykoperasi.coop/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=2407383]blade Pokies[/url]
Nagode, Dan
suke-suke~~ thanks Fie~~~ :)
*suka suka* ;D
PRAISE IN HAUSA. MAI ZAI RABANI DA YESU
Ko Da Duniya Ta Ki Ni By: Samson David a.k.a Senatan Waka
Hausa Movie: Yahaya (Bishara-Littafi Mai Tsarki) - Yesu Almasihu-Gospel of John Chapters 1-4
EXTINF:-1,AL: TV Sharri
ASA-20 Tasha Kai
na n da ka wa ta shi tte ha zu ka shi i
a na ta mo o na ji ka na
Da shi na ta na jun da myeon
Shin Shin Ae (1)
56 M¥Rrħ Ka Ba
www.amsab.be – www.facebook.com/AmsabISG
haduwwwwww hahahahaha, bikin ga ngantuk… ;D
2nd 25 DA Musali A Ziraba
Duk da yake shugaban kasar Muhammadu Buhari ne a waje da gaba na kasar ƙoƙarin jawo hankalin ƙauna, boys daga yankin Neja Delta sun yet babbake wani kasa kadari.
A wani sako bayan showdown, yankin Neja Delta ramuwa sun jefa wani gargadi shot wanda ya ga Bonny 48 inci danyen mai Export Line fashe a cikin harshen wuta.
Mummuna ya faru ya faru a ranar Jumma’a da dare, tare da kai kafiya kungiyar bayyana shi a matsayin wani gargadi.
Wata sanarwa purportedly bayar da kungiyar wadda Sahihi News Daily samu kwafi na karanta: “A 23rd Satumba 2016, mu buga wasan a 20:40 PM hours lokaci ya sauka
“Oil productions ayyukan a Bonny 48 inci danyen man Export Line. Wannan mataki ne mai hannu da kan dramatization na da ake kira tattaunawa da shawarwari tsari a gefen shugaban kasar Muhammadu Buhari da gwamnati.
“Tun da cessation na tashin da sadaukar da PAN Neja Delta dattawan da masu ruwa da tsaki tawagar, gwamnatin Najeriya ita da jamiái suna juya da tsammanin na yankin Neja Delta don m scenes samu a Nollywood abubuwa kuma da intimidations, blackmails da ci gaba da profiling na Neja Delta da ‘ya’ya maza da’ ya’ya mata.
“Wannan shi ne kawai a tashi kira, mu iya ba su da sauran hanyar da a ce da shi mafi alhẽri. Mu ne har yanzu a cikin ni’imar da tattaunawa da shawarwari, amma muna gargadin da” zaman lafiya na lokacin mu! Mun so da zaman lafiya tare da girmamawa “.
“Za mu yi tsayayya da dukan ayyukansa undermining da ceasefire daga gefen gwamnati da shi jami’an tsaro / hukumomin. The duniya ne kallon, lokaci ne a guje da Najeriya jihar. Yayin da muke yi wa’adi cewa damuwar Neja Delta za su kasance adiresoshin sau ɗaya a tsagaita wuta an ayyana, da ayyukan gwamnati da kuma ta jamiái ba su tabbatar isa, babu wani ci gaba da kuma ba nasara. Mun ba za a iya ci gaba fooled, gwamnati ba zai iya tabbatar da tare da la’akari niyya na Neja Delta matasa yayin da tasbĩhi a kan wadannan victimization na bin doka ‘yan asalin yankin.
Previous Goyon bayan zanga-zangar na Patience Jonathan da takalman jama’a – MURIC
Za ku iya amfani da wannan dandali zuwa tallata dũkiyõyinku da kuma ayyuka a farashi mai sauki. AUTHENTIC News Hausa yana da isar da wani sashe naku talla ko wane wuri a duniya. Kada ka yi shakka a kira mu Tallar hotline a 08028332521
Daga Yau Ni Da Magoya Baya Na Mun Fice Daga APC – Kwankwaso
Babu Dokar Da Ta Isa Hanamu Yawo A Nijeriya – Miyetti Allah
Babu Gaskiya A Zarigin Da Ake Mun – Sheikh Bilbis
YAN FIM DIN HAUSA KANNYWOOD SUN SAKI TAFIYAR BUHARI SUN KAMA TA ATIKU
Chi na kan ko ni ka~
iya, masya Allah 🙂
Iya ka 😢😢😢😢
president, Hajiya Aisha Buhari.
Ashe, ba samun mai kyau tayin? Try a search
Za ka sami mafi kyau tayi daga
Ashe, ba samun mai kyau tayin? Try a search
Za ka sami mafi kyau tayi daga
riga = riga - 1
Da-da-da-dansu biito ga odorenai
Wi-Fi/network
A. Abubakar
A. Abubakar 22
Inuwa Yahaya
soshite, watashi wa kakushin shita wake. a, naruhodo, kore wa machigainaku O kun da. (ososugi.)
tải game - [URL="http://giaitridienthoai24h.blogspot..."]down game free[/URL]
An kai wani sabon hari a jihar Kaduna, mutane 27 sun mutu - Daily Nigerian Hausa
Ghali NaAbba ya tona asirin kudaden da Obasanjo ya kashe don…
Gobara ta kone Sakatariyar karamar hukumar Ningi a jihar Bauchi
Ban shigo siyasa don tara abin duniya ba – Buhari
Anyi jana’izar dalibin jami’ar KUST Wudil da ya nitse a ruwa…
Tauye hakkin bil’adama ne yadda ‘yan sanda suka wulakanta Dino –…
Tsananin kishi ya sanya wani mutum ya yiwa buduwarsa wanka da…
‘Yar aiki ta yi wa ubangidanta rotse a yayin da ya…
Ya nemi kotu ta raba aurensu da matarsa saboda kyanta yayi…
Budurwa ta yanke mazakutar saurayinta, dan ya dauki bidiyonsu suna jima’i
Macen da ta fi kowa tsufa a duniya ta rasu
TATTAUNAWA: Yadda muka kafa kasuwar yanar gizo da babu irin ta…
CBN ta saki dalar Amurka miliyan 210 a kasuwar canji
Bankin duniya zai baiwa Najeriya bashin dala miliyan 486 don inganta…
Farashin gangar mai ya haura zuwa $80 a kasuwar duniya
Kun san yaya ake sayen kaya a kantin da babu kashiya…
‘Yan daba sun hargitsa taron goyon bayan tazarcen Buhari a Jigawa
Gwamnan Jigawa Badaru zai jagoranci kwamitin shirya taron APC na kasa
Oyegun ya bayyanawa Gwamnonin APC matsyarsa bayan da suka janye goyon…
2019: Atiku Abubakar ya kaddamar neman Shugaban kasa a jihar Ribas
2019: Sai na yi wa Ganduje ritaya daga siyasar Najeriya –…
Bita da kullin Gwamna Badaru akan Sule Lamido da siyasar Jigawa
Domin kawo sauyi a fannin fassara da rubuce-rubuce ne na bude…
MACE MAI KAMAR MAZA: Hajiya Balaraba Sanusi Gusau, Uwar Marayu
Marigayi Malam Aminu Kano: Gwagwarmayar da ya yi a rayuwarsa don…
Yau shekaru 35 da rasuwar Malam Aminu Kano: Tarihinsa a takaice
Tsakanin Malam Aminu Kano da Sarakuna da Turawan mulkin mallaka
Wasikar Malam Aminu Kano zuwa ga Firimiyan Arewa, Ahamadu Bello a…
Tunawa da marigayi Abubakar Rimi
Jakolo ya bayyana yadda Sambo Dasuki ya nada Buhari Shugaban kasa…
Boyayyen labarin Jaruma Sadiya Idris da ya kamata ku sani
Sojoji sun cafke wani dan leken asirin masu aikata kashe-kashe a…
Shehu Jaha da masu fada akan Gurmi
Jam’iyyar APC reshen jihar Legas ta yi fatali da karin lokacin…
Saraki ya kyauta kan batun ‘yar wasan barkwancin nan Emmanuella
Malaysia zata daure duk wanda aka samu da yada labarin karya…
‘Yan sandan Abuja sun cafke ‘yan fashi 30 da suka addabi…
Kasar Saudiyya ta baiwa Najeriya tallafin Naira biliyan 3.6
Saudiyya ta baiwa mata damar shiga aikin soja
Dalilin da ya sa Man Utd suka lallasamu – Arsene…
Iniesta ya tabbatar da cewa zai bar Barcelona a karshen kakar…
Messi ya yi wa Ronaldo zarra a matsayin dan kwallon da…
Wenger ya tabbatar da cewar zai bar kulab din Arsenal a…
Neymar ya shaidawa manema labari ranar da zai dawo taka leda
Home Kanun Labarai An kai wani sabon hari a jihar Kaduna, mutane 27 sun mutu
Kanun Labarai
An kai wani sabon hari a jihar Kaduna, mutane 27 sun mutu
Zanen taswirar Najeriya,inda take nuna zanen karamar taswirar jihar Kaduna da aka sanyawa jan launi
Kimanin mako guda kenan da aka kai wani hari da yayi sanadiyar mutuwar mutane 40 a jihar Kaduna, inda aka kashe wasu masu hakar zinare da azurfa a kauyen Janruwa, a yankin karamar hukumar Birnin-Gwari a jihar Kaduna.
‘Yan ta’addar sun kuma yunkurowa inda suka kashe mutane 27 a kauyen dake makwabtaka da inda aka yi kisan mutane 40 a makon da ya gabata.
A ranar 3 ga watan Mayun nan, Sufeton ‘yan sanda na kasa, Ibrahim Kpatom Idris da ya ziyarci yankin birnin Gwari ya bayar da umarnin a tura karin ‘yan sanda 200 zuwa yankin na Birnin-Gwari domin dirarwa mahara da masu garkuwa da mutane.
Amma sai dai wani shaida ya tabbatarwa da DAILY NIGERIAN cewar duk da kasancewar jami’an tsaro a yankin, maharan sun cigaba da kai munanan hare hare a yankin tun kusan misalin karfe 2:30 na rana a jiya Asabar, inda suka kashe mutane 27 mafi yawansu mata da yara a kauyen Gwaska.
“Yan ta’addar da ake kyautata zaton sun fito ne daga jihar Zamfara, sun yiwa kauyen na Gwaska tsinke, har zuwa kauyen Kuiga inda suka dinga harbin kan mai uwa da wabi” A cewar wani dankato da gora a yankin, Sule Kassim.
“Haka kuma, maharan sun cinnawakauyen wuta, inda suka kone a kalla gidajen kauyen 3000 kurmus”
Wani da ya samu tsira da ransa, ya bayyana cewar, mafiya yawan wadan da aka kashe, ‘yan sa kai ne wadan da suka bayar da rayuwarsu domin kare kauyen da al’ummar dake ciki.
Wani mamba a cikin ‘yan sintiri na garin Birnin-Gwari wanda ya nemi a sakaya sunansa, yace, mutanen da aka kashe yawansu yafi 27, yace zasu fadi adadin mutanan da suka mutu yayin da suka gama debo gawarwakin da suke warwatse a cikin kauyen.
“Muna kara yin kira ga hukumomi da su dauki matakan gaggawa domin kare al’ummarda suke shugabanta, daga hare haren wadannan makiya miyagu azzalumai”
Yankin karamar hukumar Birnin-Gwari a jihar Kaduna, ya sha fama da hare haren ‘yan ta’adda inda aka kashe mutane da daman gaske.
Previous articleGhali NaAbba ya tona asirin kudaden da Obasanjo ya kashe don ya yi Tazarcen Karo na 3
Gwamna El-Rufai ya tsinewa Sanatocin Kaduna, yace ba su da amfani
INEC ta samu Ganduje da hannu wajen almundahana a zaben kananan hukumomin jihar Kano
Shugaba Buhari ya kamo hanyar dawowa gida Najeriya
Har yanzu Shugaba Buhari bai iso Najeriya ba kwanaki biyu da barowarsa Amerika
Rundunar ‘yan sanda ta magantu kan sake kama Sanata Dino Melaye
Allah shi zai hukunta Jonathan da Obasanjo kan barnar da sukaiwa Najeriya – Buhari
19 Kafanchan Kaduna State College of Education, Gidan Waya, Kafanchan, Kaduna State
29 Zaria Golden Height Comprehensive School, Jushin Waje, Sabon Gari, Zaria, Kaduna State
3 BIRNIN-KEBBI ML-TECH NIGERIA LIMITED, NAGARI COLLEGE, BIRNIN-KEBBI
10 LAFIA Federal University, Lafia, Lafia, Nasarawa State
13 LAFIA Nasarawa State Polythecnic, Lafia, Ombi 1, Jos Road, Lafia, Nasarawa State
5 JOS Al-Iman School,No. 3, Dogon Dutse, Jos
Mece Ce Manufar Hare-Haren Amurka A Libya?
An Dakatar Da Wannan Shafin. Mun Koma Zuwa Parstoday Hausa
Shafin Farko
Babban Labari
Ma'aikatanmu
Iran A Mako
Amnesty Int. Ta Bukaci Sojoji Su Yi Bayani Kan Kisan Gilla A Zaria
Ganawar Shugaba Buhari Na Najeriya Da XI Jinping Na China
Bin Kadun Cin Zarafin Musulmin Turai Ta Hanyar Doka
Babban Mai Bayar Da Fatawa A Quds Ya Gargadi Yahudawan Isra'ila
Kasashen Kongo Da Burundi Sun Sanar Da Shirin Aiki Tare Don Fada Da 'Yan Tawaye
UNICEF: Ana Samun Karuwar Masu Kunar Bakin Wake Tsakanin Yara A Yammacin Afirka
Jagora Ya Ja Kunnen Kasashen Turai Saboda Goyon Bayan Ta'addanci Da Wasunsu Suke Yi
Shugaba Ruhani: Akwai Bukatar Aiki Tare Wajen Fada Da Ta'addanci
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Bullar Masifar Cuta A Kasar Afrika Ta Tsakiya
A ranar Juma’a da ta gabata ce jiragen yakin Amurka suka kaddamar da wasu hare-hare kan birnin Sabrata na kasar Libya, inda suka kasha wasu daga cikin mayakan kungiyar Daesh (ISIS) da suka kwace iko da birnin.
Wadannan hare-hare na Amurka dai sun zo ne a matsayin wani riga malam masallaci, a shirin da kasashen turai suke da shi na kaddamar da hari kan kasar Libya da sunan yaki da kungiyar Daesh, wadda ta mamaye wasu daga cikin yankunan gabashin kasar Libya, da suka hada da wasu yankuna da suke da arzikin danyen man fetur da iskar gas.
Sai dai abin tambaya a nan shi ne, mene ne dalilin da yasa hare-haren na Amurka suka takaita kawai a kan Sabrata? alhali kuwa akwai wasu wuraren da Daesh ta kame tun fiye da shekara guda da ta gabata musamman birnin Sirte, wanda shi ne birni na uku a kasar Libya bayan Tripoli da Benghazi, wanda kuma nan mahaifar tsohon jagoran kasar marigayi kanar Gaddafi.
Wadanda suke da cikakkiyar masaniya kan abin da yake faruwa a kasar Libya suna bayyana cewa, ‘yan ta’addan da suke rike da birnin sabrata sun hada har da wadanda Amurka take zargi da kai hare-hare kan ofishin jakadancinta a Benghazi, tare da kashe jakadanta Chris Stevens a cikin watan Mayun 2012.
Wannan ya sanya wasu masana yin shakku kan manufar Amurka ta kai hare-haren riga malam masallaci a kan birnin Sabrata, inda suke ganin cewa hakan ba shi da wata alaka da yaki da kungiyar ISIS, domin kuwa da haka ne, to da ya kamata Amurka ta fara kai hari ne kan birnin Sirte, wanda ya zama babbar tungar ‘yan ta’addan ISIS a kasar ta Libya.
A kan haka masu wanann ra’ayi ke ganin cewa manufar kai harin ita ce daukar fansa kan kisan Amurkawan da aka yi da suka hada da jakadan Amurka a shekara ta 2012, ba murkushe ISIS ko tabbatar da tsaro kan iyakokin kasar Libya da Tunisia ba kamar yadda Amurka ta shelanta.
Ko shakka babu kafa kungiyoyin ‘yan ta’adda ta hanyar yin amfani da kasashe da suke yada akidar nan ta kafirta musulmi tare da rarraba kansu da kuma hada su fadace-fadace saboda banbancin fahimta, babbar manufar hakan ita ce tarwatsa kasashen musulmi tare da raunana su, domin kuwa wadannan kuniyoyi na ‘yan ta’adda dukkanin ayyukansu sun kare ne a kan kasashen musulmi, kamar yadda kuma hakan ya zama wata hanya mafi sauki wajen bata sunan musulunci da musulmi a idon duniya, babban abin takaicin shi ne yadda kasashen da suka fi kowa zakewa wajen bayyana kansu a matsayin jagororn musulmi a duniya, suka zama kuma su ne kan gaba wajen aiwatar da wannan bakar manufa ta makiya musulunci a duniya, da yin amfani da kudaden man fetur da suke sayarwa domin kawai su dadawa Amurka da sauran kasashen yammacin turai.
Wakilin M.D.D. A Kasar Libiya Ya Ce Kuskure Ne Daukan Matakin Soji Kan Kasar Ta Libiya
Kasar Amurka Ta Yi Gargadi Kan Kara Yawaitar 'Yan Ta'addan Da'ish A Kasar Libiya
Libya : Khalifa Ghweil, Ya Ce Ba Zai fice Daga Tripoli Ba
Dauki Ba Dadi A Garin Benghazi Na Kasar Libiya Ya Jikkata Sojojin Gwamnati Da Dama
'Yan Tawayen Kasar Libya Sun Mika Mulki Ga Sabuwar Gwamnatin Kasar
More in this category: « Zaben Majalisar Shawarar Musulunci A Iran Hadin Gwiwan Saudiyya-Isra'ila Da Nufin Kifar Da Gwamnatin Siriya »
KomKun San Na (347) 11 Ga Watan Esfand -shekara Ta 1394 Hijirta Shamsia. 2016-02-28 Yau Talata 10 ga watan Esfand -Shekara Ta 1394 Hijira Shamsia wacce ta yindai dai da 29-Jamada ula.1437 Hijira Kamaria. …
Mene ne Ra'ayinka Kan Katse Shirye-Shiryen Gidajen Talabijin Na Iran Da Kasashen Yammaci Suka Yi
Wani Bangare Ne Na Makircinsu Kan Iran Wani Kokari Ne Na Rufe Muryar Gaskiya Saboda Rage Kaifin Tasirin Tashoshin Ne Kasashen Yammacin Suna Da Hakkin Yin Hakan
16. ALIYU, Dr. Abdullahi
1. ABDULLAHI, Alh. Sarki
2. ABUBAKAR, Alh. Ibrahim Magaji
Allophycocyanin (APC)
Aisha San - Aisha Sun & ..
Gouverneur: Rabi'u Musa Kwankwaso
Ba da BIS ba da boom
K.I.C.E.Bushin ( @kicebushin )
KAUHANYO 6 Ba Ba Shwile Ba Kai?
8. Ki bomañi ba ba ka busa ni Jesu?
9. Ki ba bakai ba ba ka busa ni Jesu, mi Mulimu n’a kalile lili ku ba keta?
URL: www.adog-ga.com
name : "Idan"
Man, Shin-yan.萬善仁.
SHUGABAN KASA YA ISA BIRNIN LONDON
A yammacin jiya ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sauka a birnin London na kasar Ingila.
Shugaban ya tashi daga filin jirgin sauka da tashi na Nnamdi Azikiwe dake Abuja da misalin karfe 4 na yamma sannan kuma ya isa kasar Ingila da karfe 10 na daren jiya.
A na sa ran dai Muhammadu Buhari zai gana da Firime Ministar kasar Therasa May da kuma wasu ‘yan kasar nan mazauna kasar Ingila.
Shugaban kasa zai kuma halarci taron rainon kasashen ingila a ranar 18 ga watannan wanda zai gabatar da jawabinsa yayin taron.
Haka zalika Muhammadu Buhari, zai kuma gana da shugaban kamfanin main a Royal Dutch PLC,da na kamfanin Shell domin zuba jarin biliyan 15 a fannin man kasar nan.
BECHI UNITED ZA TA BARJE GUMI DA DAMBARE EMIRATE A WASAN KARSHE RANAR LAHADI
WANI LIKITA A NAN KANO YA YI KIRA GA AL’UMMA DA SU RINKA ZIYARTAR AASIBITI DON DUBA LAFIYAR IDANUN SU A KAN LOKACI
BABBAN LIMANIN MASALLACIN MADINA, YA JA HANKALIN AL’UMMA DANGANE DA MATSALOLIN DA MUTUWAR AURE KE HAIFARWA
Copyright © 2018 Dala FM. Dala FM ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba.
Masoya Buhari sun yi tir da kalaman Trump - MUJALLARMU
...ILIMANTAR DA AL'UMMAR MU
SHAFIN FARKO
KIWON LAFIYA
Masoya Buhari sun yi tir da kalaman Trump
Sanarwar ta kara da cewa Shugaban Amurkan ya saba yin kalaman batanci kan wasu shugabannin kasashen duniya.
“Mun san ba sabon abu ba ne cewa Shugaba Trump na yi wa shugabannin duniya rashin mutunci; kalamansa kan firai ministan Canada Justin Trudeau, inda ya bayyana shi da ‘mai sanyi-sanyi’.”
“Ya taba bayyana wani mataki da Shugabar Jamus, Angela Merkel ta dauka a matsayin na ‘rashin hankali’, ko kuma sakon Twitter da ya yi kan Theresa May ta Birtaniya, da kuma kalaman da aka ce ya yi bayan ya gana da Shugaba Buhari.”
Jaridar Financial Times ta Burtaniya ce tabwallafa labarin da ke cewa Shugaba Trump ya bayyana Shugaba Buhari a matsayin mutum mara kuzari.
Sai dai fadar shugaban Najeriya ta ce ba za ta ce uffan ba kan kalaman da aka ambato shugaban Amurka Donald Trump ya yi a kansa.
Kakakin shugaban kasar, Mr Femi Adesina, ya gaya wa BBC cewa ba za su ce uffan a kan batun ba saboda ba shi da tushe bare makama.
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Domin Kallon Videos namu masu Kayatarwa
Shiga Mujallarmu YouTube channel kayi subscribe domin kallon bidiyo da muka tanadar maka don nishadi da ilimantarwa
Tags: Labarai, siyasa
Danna nan idan kana neman BIDIYON HAUSA masu ilimantar wa da NIshadantarwa musamman na Zamantakewa tsaknin Ma'aurata.
5196 DAGA, LALAINE BASA
3 Y A U ■ ■
Kamu Kai ( @kamukaivskevinvandelsen )
Talla 6 Talla 8 Talla 10 Talla 12
ADA BA BADA BI DA
wani ni xcun..
15. Talla na Mara
Talla na Mara
iya dong, ammah..
hanya dusta iya iya..
da-shi man-na-ja
Neman Ilimi Shi Ne Mafita Ga Musulmi –Shekh Hamza Badikko — Leadership Hausa Newspapers
Neman Ilimi Shi Ne Mafita Ga Musulmi –Shekh Hamza Badikko
An shawarci al’ummar musulmi, musamman matasa das u kara tashi tsaye na ganin sun sami ilimin addinin musulunci domin su tsira daga fadawa kungiyoyin dab a na musulunci ba.
Wannan shawarar ta fito ne daga fitaccen malamin nan da ke garin Kaduna, kuma shugaban kungiyar ciyar da addinin musulunci gaba [AL-THAKALYN CULTURAL FOUDATION], Shekh Malam Hamza Muhammad Badikko, jim kadan bayan kammala taron kungiyar na kasa, da taron ya gudana a Zariya.
Shekh Malam Hamza Muhammad Badikko ya ci gaba da cewar, rashin tashi tsaye ga akasarin matasa a yau, ya sa matasan ke fadawa matsalolin shiga kungiyoyin da ba su da alaka da addinin musulunci, sai ka ga suna durkusar da musulunci da kuma musulmi, maimakon ciyar da addini da al’ummar musulmi gaba.
Kamar yadda malamin y ace, dalibin ilimi wajibi ne a gareshi, in ya tashi neman ilimi, ya bi ka’idar da musulunci ya tsara, na gudanar da bincike ga duk inda malami nagari yak e, da kuma inda ya yi karatu, in an yi haka, kamar yadda Shekh Malam Hamza Badikko ya ce, dalibin ilimi zai sami ilimi nagari da zai zama masa alheri, duniya da kuma lahira.
Samun ilimi mai inganci, a cewar Shekh Badikko, zai yi wa dalibin ilimi jagora ya gudanar da binciken duk wani batu na ilimi da ya je gareshi, binciken zai sa dalibin ilimin ya sami ilimiai inganci, da zai katange shi daga tsunduma matsalolin da musulunci bai yadda da su ba.
Da kuma malamin ke tsokaci kan taron shekara da suka kammala ya ce,sun shirya taron ne, domin tunatar da mahalarta taron muhimmancin neman ilimi da kuma muhimmancin da ke tattatre da Imam Mahadi, da ya shafi tarihinsa da kuma shin zai dawo domin ciyar da musulunci gaba ko kuma a’a.
A dai ganawar da wakilinmu ya ya yi da Shekh Hamza Muhammad Badikko, ya tunatar da malamai na nauyin da ke kan su, kan lamurran da suka shafi siyasa, kamar yadda y ace, a yau, malamai su shiga tsakiyar siyasa, matsala ce babba da ya dace a lura shi.
Ya kara da cewar, ya dace malamai su tsaya su gyara halayyar mutane kan yadda ake siyasa a Nijeriya a yau, da kuma yadda ake yin zabe, ba zabe ake yi ba, sayen kuri’u ake yi,ba zabe ba, a cewar Shehin malamin.
Shekh Badikko,ya tabbatar da cewar, in har aka sami nasarar baragurbin malamai sun dai na furta abin da ‘yan siyasa da kuma shugabanni ke bukata, ko kuma suke so, sun rungumi shirin gyara kasa da kuma al’ummar kasa, za a wayi gari, malamai sun rungumi siyasa da hannu biyu, in ma an sami dama su shiga takara ko wace kujera ta wakilci ko kuma ta shugabanci a fallen gwamnati uku.
A karshen ganawarsa da wakilinmu, Shekh Malam Hamza Muhammad Badikko, ya shawarci al’ummar musulmi da su tsayu ga tsarin musulunci a duk inda suka tsinci kansu, rashin yin haka ga al’ummar musulmi, kamar yadda malam y ace, shi ya sa ake samun matsaloli ma su yawan gaske, da ake wa addinin musulunci ne,wanda abubuwan ba su yi kama da addinin musulunci ba, inji shi.
2019: Duk Wani Mai Sha’awar Takara Ya Aijye Aikinsa Kafin 29 Ga Watan Mayu –Gwamna Ortom
Matar Kakakin Majalisar Tarayya Ta Tallafa Wa Mata Manoma 7,000 A Bauchi
’Yan Fashi Sun Yi Wa ‘Yar Bautan Kasa Fyade A Bayelsa
Facebook Na Kara Fuskantar Matsala Yayin Da Tsarin Aika Hotuna Cikin Sirri Na Masu Hulda Da Ita Miliyan 14 Ya Fuskanci Barazana
Masu Farkawa Da Sauri Daga Bacci Suna Yi Wa Kansu Garkuwa Daga Cutar Damuwa
Yadda Zuwa Duba Ido Duba Ido Zai Katange Ka Daga Kamuwa Da Makanta
Gwamnatin Buhari Ta Zuba Jarin Dala Biliyan 10 Akan Ayyuka –Osinbajo
Halayen Maza Biyar Da Ke Birge Mata
Ba Kyan Namiji Ne Zai Mun Zaman Aure Ba
Ko Ka San Gaskiyar Dalilin Da Ya Sa Zidane Ya Ajiye Aiki A Real Madrid?
‘Obasanjo Mai Abin Mamaki’
Babban Taron Kasa: APC Ta Dakatar Da ‘Yan Takara 19
Yadda ’Yan Boko Haram Suka Yi Sallar Idi A Sambisa
Rahoton Jaridar Ingila: ISIS Na Shigo Da ’Yan Ta’adda Nijeriya Daga Siriya
Buhari Ya Bijire Wa Tattaunawa Da ’Yan Sabuwar PDP
An Sake Sassaka Mutum-Mutumin Ronaldo A Portugal
Ko Da Su Ko Ba Su, Za Mu Ci Zabe A 2019 -Gwamna Ganduje
Zan Iya Tattaunawa Da Real Madrid, Cewar Hazard
Gwamnatin Tarayya Za Ta Raba Wa ’Yan Nijeriya Dala Milyan 322 Da Abacha Ya Sata
kawai hana: .naima.
(aentiga babu da)
Wata tsohuwa tana jima'i da 'danta har tsawon shekara 14 don samun dukiya - ISYAKU.COM
Gani da Ido
Home / LABARI / SIYASA / Wata tsohuwa tana jima'i da 'danta har tsawon shekara 14 don samun dukiya
Wata tsohuwa tana jima'i da 'danta har tsawon shekara 14 don samun dukiya
Wani labari mai kazanta da ya fito daga kasar Zambia ya nuna cewa wata tsohuwa Banda Yvonne mai shekara 52 ta yi ikirari cewa 'dan da ta haifa yana jima'i da ita kowane ranar Laraba.
Yvonne ta ce 'danta Abel yana saduwa da ita ne saboda cika ka'idar wani asiri da suka binne a cikin dakinta wanda asiri ne na samun dukiya.
Ta ce kowane Laraba suna jima'i da 'danta Abel har tsawon shekara 14. Ta kara da cewa matukar suka daina aikata jima'i 'danta Abel zai tsiyace domin asirin da suka binne jima'i tsakaninsu shine sinadarin kasancewarsa.
A cewarta, idan suka daina aikata jima'i da 'danta bayan tsiyacewa 'danta zai mutu kamar yadda Boka ya gargade ta. Ta ce a yanzu haka Abel ya mallaki motoci da yawa manya da kanana wanda ake yi masa jigila da su alhalin ya fara jigila ne da mota 'daya kawai kafin su fara aikata wannan aikin.
Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com *** GURBIN TALLA *** Kana son ka yi flashing ko ka cire makulli watau security na wayar ka? ka zo SENIORA TECH a OLUMBO PLAZA yamma da Gidan Wazirin Gwandu kan titin Ahmadu Bello a garin Birnin Kebbi. Shago Lamba 51 hawa na sama.
Wata tsohuwa tana jima'i da 'danta har tsawon shekara 14 don samun dukiya Reviewed by on January 08, 2018 Rating: 5
Rubuta ra ayin ka
kana da labari ko wani abu ya faru a gaban idon ka? rubuto mana email a
Ka hada da hutunan lamarin idan da hali
+18 - Kalli irin wannan lamari, miye za ka ce a kan wannan ? (Hoto)
Mata ta sha duka bayan ta gano miji na lalata da kanwarta sau 3 a mako (Hotuna)
Yadda aka kashe barawo bayan ya saci babur (Hotuna)
Al'auran wannan mutum ya makale a jikin wata mata bayan sun aikata zina (Hotuna)
Dauda, hazikin hafsan soji da ya koyar da zaratan soji a Depot (Hotuna)
LABARAI DA SUKA GABATA
Home > HOTUNA > Gwamnan jihar Niger ya ceci wasu dalibai daga hannun bata gari - Hotuna
Gwamnan jihar Niger ya ceci wasu dalibai daga hannun bata gari - Hotuna
Gwamnan jihar Niger Abubakar Sani Bello ya ceci wasu samari guda biyu bayan wasu matasa sun yi masu dukan tsiya yayin da suke dawowa daga makarantar gwamnati na jeka ka dawo a garin Minna. samarin guda biyu sun sami raunuka da ya haifar da zubar jini kafin isowar Gwamnan a wajen da lamarin ya faru a gaban Makarantar koyon ilimi da ke Minna.
Gwamnan yana kan hanyarsa ce ta zuwa Tungar Malam a karamar hukumar Paiko tare da tawagarsa yayin da ya hango taron jama'a sakamakon lamarin kuma nan take Gwamnan ya bayar da umaurni a tsaya yanayi da ya sa matasan suka ranta na kare.Wata majiya ta ce matasan sun fito ne taga unguwa makwabta na Sango da ke a birnin Minna.
Ganin lamarin da ya faru sai Gwamnan ya bukaci Likitansa Dr. Shehu ya duba su kafin motar daukan marasa lafiya na tawagar Gwamnan ta zo ta dauke su zuwa Asibitin kwararru na IBB da ke garin Minna.
Daga karshe Gwamnan ya bukaci kwamishinan yansanda na jihar Mr Paul Yakadi cewa a zakulo wadanda suka aikata wannan aikin domin a hukunta su.
Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com *** GURBIN TALLA *** Kana son ka yi flashing ko ka cire makulli watau security na wayar ka? ka zo SENIORA TECH a OLUMBO PLAZA yamma da Gidan Wazirin Gwandu kan titin Ahmadu Bello a garin Birnin Kebbi. Shago Lamba 51 hawa na sama.
Aika Labari:
Rubuta ra ayin ka
Item Reviewed: Gwamnan jihar Niger ya ceci wasu dalibai daga hannun bata gari - Hotuna Rating: 5 Reviewed By: -
SENIORA TECH wacce ta shahara wajen FLASHIN da cire MAKULLI ko SECURITY na wayar salula ta koma TAUSHI PLAZA shago mai lamba 50, hawa na sama gefen hagu, yamma daga gidan Wazirin Gwandu,kan Titin Ahmadu Bello, Nassarawa, Birnin kebbi. Jihar Kebbi.
Latsa nan don samun labaranmu a WhatsApp
Seniora Tech ta koma Taushi Plaza shago mai lamba 50 yamma daga gidan Wazirin Gwandu Mal Umaru. Ahmadu Bello way Birnin kebbi.
Ka zo domin FLASHING da cire MAKULLI ( SECURITY) na wayar salula cikin rahusa.
SABON LABARI
Tuntube mu ko ka aiko labari
Sabuwar Wakar Hausa Hip Hop Mai Taken "TiLo" Daga Mawaki Yakumzee03:25 › 1 month ago › HausaTop Tv
Sirrin Kauna Ki Yadda dani Sabuwar Wakar Hausa Film 2018 (Hausa Songs/Hausa Films) #Awarwasa04:02 › 5 months ago › UNITY HAUSA TV
Sabuwar wakar Hausa Video 2018 Zama Na Duniya Sai Hakuri 201803:25 › 5 months ago › AWA24 TV
Babu Wanda Zai Rabamu sabuwar wakar Kamal Hikima (hausa songs/hausa music)04:21 › 3 months ago › Ayatullahi Tage
Hali Kai n/a
Qi Shi Ni Ke Yi
Yi Sun (China)
Annun so sonkal yop taerigi (23, 24)
Gunnun so sun sonkut tulgi (12)
"Aftr mun koma,
takardar kebantawa
YADDA ZA A MAKE woo Commerce Yanar Gizo Layout BA TARE coding
Yadda za a ƙara Age na ƙuntata a WordPress
Don rage ku baƙi don samun damar your site da shekaru ƙuntatawa, za ka iya yi da cewa a cikin WordPress. Idan kai ne WordPress mai amfani da kuma so ka ƙara shekaru ƙuntatawa a WordPress blog domin dalilai da yawa sa'an nan za ka iya yin haka ta wajen karanta sauran labarin. A wannan labarin, Na tattara sabon bayani game da yadda za a kara shekaru ƙuntatawa a WordPress, kuma za ka iya ƙara shekaru laifi a kan your blog idan ka bi wannan mataki-mataki jagora. Protect your site from hackers and make sure you add brute force Kara karantawa [...]
Mene ne daban-daban a kan blogger vs WordPress
Mafi yawa daga sabon masu amfani tambayi abin da bambanci tsakanin blogger da WordPress da kuma wanda yake mafi alhẽri. An fara wani blog iya cin lokaci kuma babban aiki don sabon shiga. Da farko kana bukatar cikakken Gano dandali ka zaba. WANNAN zai jira. Dukanmu mun san akwai 2 mafi used dandamali ga nauyi rubutu tushen blogs. Dukansu yayi daban-daban zane da sauran siffofin. Akwai mafari iya gaske makale. Abin da ya kamata i zabi? Wanne ne mafi alhẽri? A wannan yanayin da muke yanke shawarar ya taimake ka zabi mafi alhẽri zaɓi a gare ku. Let's Kara karantawa [...]
Biyan kuɗi zuwa da aikawasiku jerin da kuma samun ban sha'awa stuff da kuma updates to your email akwatin sažo mai shiga.
Gode da biyan kudin shiga.
Wani abu tafi daidai ba ne.
muna girmama sirrinka da kuma yin kare shi tsanani
Hello, Barka da zuwa WikiWon, kuma godiya ga saukowa a kan Bio page, don haka bari in gabatar da kaina. Sunana Mujeer, Ni marubucin Wikiwon.com, Ni Tech Blogger daga Dubai, UAE da kuma Ni wani babban Techo Freak wanda ya ke son zuwa surf Internet dukan yini, kuma shi ne mai Gwanayen irin wannan tsangayar kuma gyare goyon baya. My yankunan Interest hada da.
Ina da babban Ilimi a wadannan duk da sabis, Idan ka sha'awa a cikin duk basira na iya samar maka da kyau aiki ga waɗanda sabis za ka iya hayan ni a kan Fiverr, wasu ma kai tsaye lamba ni idan kana so, ko wani hanyoyi.
© 2018 WikiWon. An adana duk haƙƙoƙi.
Maawa Ka sa amin.
1 shekara 4 watanni da suka wuce #672 by Fly37
Ina da a wannan kwamfuta FSX, P3d v3.4 da v4, yau da na shigar da m Spartan, amma idan na shigar a p3d v4 .. Cant afer kafa a P3d v3.4 ko FX .. abin da zan iya yi domin samun wannan ayyuka a duk ta na'urar kwaikwayo ...?
Godiya da yabo ga babban aiki
Schnitt: Ebook Yana (ki-ba-doo)
6 ESP n/a Yi Kun KOH
Ichikawa-shi, Urayasu-shi, Kamagaya-shi, Shirai-shi, Narashino-shi, Funabashi-shi, Yachiyo-shi Funabashi Customer Service Center
Anjo-shi, Okazaki-shi, Gamagori-shi, Kariya-shi, Takahama-shi, Chiryu-shi, Toyoake-shi, Toyokawa-shi, Toyota-shi, Nishio-shi, Nukata-gun, Hekinan-shi, Miyoshi-shi Mikawa Customer Service Center
Sktr jam 8 - 9 an gan
Trump Na Nazarin Kwace Ikon Samun Bayanan Sirrin Tsofaffin Manyan Jami’an Amurka 1
Hausa ““Ka kasance,” sai yana kasancewa (kamar yadda Yake nufi)“
2008 Nadachayuan "Yiwu Laoshu" (Nada)
- yammat - "Nada"
zaku, sakon, karin
Cregg-Na-Ba
muna cikin sanyi
Manyan Mata Suna Rawar Dan Asharalle
Kalli Yanda Yan Mata Suka Cashe Da Dan Asharalle
Kamfanin Areva zai dakatar da aiki a Nijar - BBC News Hausa
A jamhuriyar Nijar kamfanin Areva mai hakar uranium ya ce mai yiwuwa daya daga cikin kamfanoninsa da ke yi masa ayyukan, Somair, ya dakatar da ayyukansa a karshen wannan watan.
Kamfanin na Areva ya dora laifin dakatar da ayyukan kamfanin a kan hukumomin Nijar da ke son sake duba yarjejeniyar da ke tsakaninsu da kamfanin na Areva.
Zargin da wani babban jami'in kamfanin kula da albarkatun ma'adanan kasar, SOPAMIN ya karyata, yana mai cewa ba haka zancen yake ba.
Asusun ba da lamuni na duniya yace bankunan kasar Spain na bukatar karin jarin akalla dala biliyan hamsin domin kare su daga durkushewa.
Sanarwar ta Asusun na zuwa ne a daidai lokacin da ake sa ran Spain din za ta bukaci tallafin kare bankunanta.
Bankunan dai sun bada dimbin basussukan da ba'a zaton kamfanoni za su iya biya sanadiyyar karyewar darajar gidaje a Spain din.
Yankin Turan dai na kokarin farfado da tattalin arzikin wasu kasashen da ke fama da tabarbarewar tattalin arziki.
Bude Account a kyauta
Na yarda da
Yi login ta hanyar Facebook
Shigar da adireshin email
A koda yaushe burinmu shine mu nishadantar da ku saboda haka ne munka zo muku da wakar fasihin mawakin nan Abdul D one mai suna "Tushe" wanda ita dai wannan wakar ta soyayya ce.
>> Allah babban sarki mai saka soyayya ta zauna babu jayaya ta kama zuciya
>> Soyayya akwai kunya, so tushen zama lafiya.
>> Soyayya na da yawa amma karki manta da ni.
>> Kowa da abinda yayi masa, wani ya sha zuma wani sigari, nike kike burgeni.
Bari kar na kara samuku dadin haka.
Ma'aikatar tsaro ta Ukraine ta ce sojoji 7 ne aka kashe a wani kwanton bauna da 'yan aware suka yi a kusa da birnin Kramatorsk na gabacin kasar.
Ta ce wasu 7 kuma sun samu rauni a lokacin wani hari da wasu 'yan gwagwarmaya kusan 30 suka kai.
An ce suna dauke da makaman harba gurneti da kuma masu sarrafa kansu.
Tashin hankalin ya zo ne kwana daya kafin hukumomin Kiev su shirya tattaunawar gaba da gaba, a wani kokari na kawo karshen tashin hankalin.
Sai dai da yake magana a wajen wani taron manema labarai na hadin guiwa, Pirayim Minista, Arseniy Yatsenyuk, ya ce ya rage ruwan Rasha ta kwantar da kurar tashin hankali a gabacin Ukraine.
Me ke janyo yawan mace macen aure a kasar Hausa? - BBC Hausa
Me ke janyo yawan mace macen aure a kasar Hausa?
Yawan mutuwar aure, matsala ce da ta zama ruwan dare a kasar Hausa. Alal misali, bincike na baya-baya da aka gudanar a jihar Kano da ke arewacin Najeriya ya nuna cewa rabin auren da ake yi na karewa da saki.
Shin ko me ke janyo wannan matsala? Wane irin tasirin ta ke yi a kan zamantakewar al'umma ? Me ya kamata a yi don a rage matsalar?
Wasu daga cikin irin tambayoyin da muka yi kokarin amsawa kenan tare da ku masu saurare a cikin shirinmu na Ra'ayi Riga na wannan makon.
Mun kuma gayyato wasu baki na musamman da suka hadara da Bala Muhammad, tsohon abokin aikinmu a sashen Hausa na BBC, kuma daraktan hukumar A Daidaita Sahu ta jihar Kano.
Akwai kuma Dr Isma'ila Zango, Malami a sashen nazarin zamantakewar dan adam a jami'ar Bayero dake Kano.
Sai Hajiya Altine Abdullahi, shugabar kungiyar Zawarawa ta jihar Kano.
Hakazalika akwai Ustaz Hussaini Zakariya, wani malamin addinin Musulunci da kuma Pasto Sani Nomao, shugaban coci-coci na EERN a Niger.
Za kuma ku iya ci gaba da muhawara kan wannan batu a dandalinmu na musanyar ra'ayi da muhawara, wato BBC Hausa Facebook.
Za a sanya wa Koriya ta Arewa takunkumi - BBC News Hausa
Kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya ce zai sanya sabon takunkumi kan kasar Korea ta Arewa, bayan da ta harba roka mai dogon-zango.
Kwamitin sulhun ya yi Allah wadai da matakin na Korea ta Arewa, tare da bayyana shi a matsayin mai hadarin gaske.
Amma kasar China ta ce muddin matakan suka tsaurara kasar Korea ta Arewan zata shiga wani hali.
Korea ta Arewa dai ta ce ta kaddamar da rokar ne a matsayin daya daga cikin shirye-shiryenta na ayyukan sararin samaniya, amma sauran kasashen sun yi amanna tana yunkuri ne ta hada makaman nukiliya masu cin dogon-zango.
Tunda farko hukumar leken asiri ta Koriya ta Kudu ta ce Koriya ta Arewan na shirin yin gwajin makamin nukiliya ne a karo na biyar.
Gwamntain Nijar ta maida martani kan zargin da jagoran 'yan adawar kasar Alhaji Seyni Omar ya yi wa shugaba Mahamadu Isufu.
Jagoran 'yan adawan ya zargi shugaban kasar da fallasa jam'iyun siyasa na bangaren adawa tare da yi wa shugabbanninsu bita da kulli.
Sannan ya koka har ila yau game da mumunar ta'asar da gwamnatin kasar ke tafkawa dangane da yadda take sarrafa kudin kasa, musaman jirgin shugaban kasa da ya ce kudinsa ya wuce kima.
Sai dai Ministan harkokin wajen kasar , kuma shugaban jam'iyar PNDS Tarayya mai mulki malam Bazoum Mohamed, ya ce ko kadan zargin na Seyni Omar ba shi da tushe.
An kashe mutane sama da 100 a Kaura Kaduna - BBC News Hausa
Wani dan siyasa a jihar Kaduna da ke Nigeria ya ce an kashe fiye da mutane 100 tare da jikkata wasu da dama a hare-haren da 'yan bindiga suka kai wasu kauyuka guda uku.
Dan majalisar dokokin jihar Kaduna, Yakubu Bitiyong ya shaida wa BBC cewa 'yan bindigar sun kai hari ne a karamar hukumar Kaura da ke kudancin jihar ranar Juma'a da daddare.
Ya ce ya ga konannun gawarwaki, kuma maharan sun kone gidaje da dama tare da yashe rumbunan abinci.
Mazauna kauyukan dai na tserewa saboda fargaba.
An kai hari a ofishin 'yan sandan Makarfi
Dokar hana fita a Kafanchan na tasiri
Shugaban Nigeria Goodluck Jonathan ya katse halartar taron kungiyar kasashen Afrika da ake yi a Equatorial Guinea saboda harin bam da aka kai Abuja.
Shugaban ya koma gida Najeriya kwana daya bayan harin da aka kai a rukunin shaguna na Emab ya kashe mutane akalla 21.
Mataimakin shugaban Najeriyar Arch. Namadi Sambo ya kai ziyarar gani da ido inda lamarin ya faru, kana ya ziyarci babban asibitin Maitama domin duba wadanda suka jikkata a sanadiyyar harin.
An tsaurara matakan tsaro a cikin birnin na Abuja, yayin da wasu rahotanni ke cewa wasu sojoji sun harbe wani mutum guda sannan an kama wani.
Ana zargin mutanen biyu da hannu a harin.
Kawo yanzu babu wanda ya dauki alhakin harin na Abuja.
Tennis:Sharapova da Halep a wasan karshe - BBC News Hausa
Tennis:Sharapova da Halep a wasan karshe
Image caption A ranar Asabar za su fafata wasan karshen,
Maria Sharapova ta kai wasan karshe na gasar tennis ta Faransa karo na uku a jere, inda za ta fafata da Simona Halep ta Romania.
Wannan shi ne karon farko da Simona Halep mai shekara 22, kuma ta 57 a duniya amma ta hudu a kasarta ta kai wasan karshe na babbar gasa.
Sharapova wadda ta dauki kofin gasar a 2012 ta yi galaba a kan Bouchard ta bakwai a duniya mai shekaru 20 'yar kasar Canada cikin sa'o'i biyu da minti 27.
Image caption Daya daga cikin sharudan ba da balin Nnamdi Kanu shi kar ya yi zanga-zanga
An saki jagororin masu fafutikar kafa kasar Biafra, Nnamdi Kanu daga gidan yari bayan ya cika sharudan da wata babbar kotu da ke Abuja, babban birnin Najeriya, ta sanya masa.
A ranar Talata ne dai kotun, karkashin mai shari'a Binta Nyako, ta bayar da belin Mr Kanu saboda rashin lafiyar da yake fama da ita.
Sai dai ta sanya masa sharuda, wadanda suka hada da cewa ya gabatar da mutum uku wadanda za su tsaya masa kuma kowanne ya kasance yana da naira miliyan 100.
Mai shari'ar ta ce ba a yarda a gan shi a cikin taron jama'ar da suka wuce mutum 10 ba.
Ana tuhumar Mista Kanu, wanda shi ne shugaban kungiyar Indigenous People of Biafra, IPOB, tare da wasu mutum uku, wadanda duka suka musanta zargin da ake yi musu.
Tim Cook: Kamfanin Apple bai yi laifi ba
Shugaban kamfanin Apple, Tim Cook ya ce hukuncin da Tarayyar Turai ta yanke na cewa kamfanin Apple ya biya biliyoyin euro a matsayin kudin haraji ga jamhuriyyar Ireland "abin takaici ne" kuma abin ya zo da "ba zata ba"
A lokacin da ya ke jawabi a gidan rediyon Jamhuriyyar Ireland, ya ce bai yarda cewa Apple yayi wani laifi ba.
Hukuncin da Tarayyar Turai ta yanke ya ce an bai wa Apple din kudin haraji ba bisa ka'ida ba na Euro 13bn.
Mista Cook ya ce yana da "kwarin gwiwa sosai" cewar za a sauya hukunci idan ya bukaci hakan.
Wannan dai sune sababbin hotunan umma shehu da sunkayi fice a shafinta ina istgram idan take cewa
"Allah ka nuna mana masoyanmu na gaskia a fili"
Abokin ciniki Service
ma'aikaci Development
Kamar yadda dauki-bonded silicon carbide tukwane manufacturer, mun samar da high-yi silicon carbide yumbu mafita.
Mu ne sadaukar da sababbin dabaru da kuma R & D na sabon dauki-bonded silicon carbide kayayyakin. New kayayyakin da musamman siffa sassa da sababbu Tsarin za a iya musamman dangane da takamaiman request.
Domin binciken game da kayayyakin mu, ko pricelist, don Allah ka bar adireshin imel mana da za mu zama a cikin touch cikin 24 hours.
Enumération (shi…shi)
A : Dare ni kikimashou ka.
Barka daKirsimatikuma! Barka da Sabuwar Shekara!
Barka da Kirsimatikuma Barka daSabuwar Shekara!
Ban Na Ta Yoi (0km)
Barayin Gwamnati Suka Shirya Tarzoman Kin Jinin Buhari A London — Fadar Shugaban Kasa - Kikiotolu
Barayin Gwamnati Suka Shirya Tarzoman Kin Jinin Buhari A London — Fadar Shugaban Kasa
Ayeni Tolulope April 11, 2018 Rariya News: Samo labarai na Hausa a kan KikioTolu 0
Fadar Shugaban kasa ta zargi barayin gwamnati da shirya zanga zangar kin jinin Shugaba Buhari wanda wasu ‘yan Nijeriya mazauna birnin Landon suka gudanar a jiya Talata.
Kakakin Shugaban Kasa, Garba Shehu ya ce tarzoman ba zai hana Shugaban cimma manufar ziyarar da ya kai Birtaniya ba inda ya nuna cewa mafi yawan masu zanga zangar, an yi hayarsu ne. Shugaba Buhari dai ya kai ziyara Birtaniya ne don tattauna batun dangantakar Kasahen biyu da Firayi Ministan Birtaniya, Theresa May.
Rariya News: Bamu Goyi Bayan Sanatoci Na Hana Bada Bashi Ga Gwamnatin Jihar Kaduna Ba, Inji Matasan Arewa
Abinda Shugaba Buhari Ya Ce Kan ‘Yan Majalisu Game Da Kasafin Kudi
Babu Abinda Ba Zan Iya Yi Ba Don In Farantawa Buhari — Gwamnan Kogi
Rariya News: Sojoji Sun Ceto Mata 44 Da Yara 95 Daga Wurin ‘Yan Boko Haram
Taimama_ Tsarki_ abubuwan da ke warware alwala_ fikihun ibada cikin hotuna
game da shafinmu
Haila Da Jinin Cuta Da Na Biqi
Aikin Hajji Da Talbiyya
Matsayin Mata A Musulunci, Yahudanci da Nasaranci
Sauran abubuwa
Rayuwar Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama A Lokacin Aikin Hajji
Ma’anar Kalmar "Taimama" a larabce
Shi ne nufin wani abu da fuskantarsa
Ma’anar taimama a shari’a
Ita ce, shafar fuska da hannaye biyu da qasa mai tsarki, da niyyar xahara.
Taimama tana wajaba idan aka rasa ruwa, ko kuma a kasa amfani da shi, don yin wani abin da tsarki ya wajaba a cikinsa kamar sallah, tana zama mustahabbi cikin abin da tsarki yake mustahabbi a cikinsa kamar karatun Alqur’ani
1 - Allah Maxaukakin Sarki ya ce, “Ba ku samu ruwa ba, to ku yi taimama a wuri mai tsarki, ku shafi fuskokinku da hannayenku daga gare shi”. (Alma’ida : 6).
2 - Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) ya ce, “An ba ni abubuwa biyar, waxanda ba a baiwa wani Annabi ba gabani na ba, an taimake ni da sanya tsoro cikin zukatan maqiya tsawon tafiyar wata guda, an sanya min qasa ta zamar min wurin sallah da tsarki, ko wanene daga cikin al’ummata ta salla ta riske shi ya yi ta (a ko’ina ne)” [Bukhari ne ya rawaito shi].
2 - Kawar da cutar da za ta faru saboda amfani da ruwa a wasu lokutan, kamar lokacin rashin lafiya, ko tsananin sanyi, da makamancin haka.
3 - Dauwama a kan ibada, da rashin yanketa saboda yankewar ruwa
Yaushe Shari’a Ta Ba Da Damar A Yi Taimama
1 - Yayin rashin ruwa
Saboda faxin Allah Ta’ala : “Ba ku samu ruwa ba, ku yi taimama” (Alma’ida : 6).
Ba a cewa mutum ya rasa ruwa, idan bai neme shi ba.
2 - Yayin Kasa Amfani Da Ruwa, Koda Akwai Shi.
Kamar marar lafiya ko tsohon da ba zai iya xauko ruwan ba, kuma babu wanda zai taimaka masa wajen yin alwalar.
3 - Yayin Tsoron Kamuwa Da Wata Cuta Idan An Yi Amfani Da Ruwan
A - Mara lafiyan da idan ya yi amfani da ruwan ciwonsa zai qaru.
B - ko mutumin da yake jin tsananin sanyi, kuma bai da abin da zai xumama ruwa da shi, sannan yana kyautata zaton idan ya yi wanka da ruwa cuta za ta kama shi. “Saboda abin da ya tabbata Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) ya tabbatar da Amru xan Asi a kan abin da ya yi, yayin da ya yi wa abokansa sallah, bayan ya yi taimama saboda tsananin sanyi”[ Abu Dawud ne ya rawaito shi].
C - Idan yana wani wuri mai nisa, kuma babu ruwa a tare da shi sai xan kaxan, wanda yake buqatarshi wajen sha, ga shi ba zai iya samo wani ba (sai ya yi taimama)
1 - Ya doki qasa da hannayensa biyu bugu xaya.
2 - Sannan ya bushe su don ya rage qurar da take kansu
3 - Sannan sai ya shafi fuskarsa da hannayensa sau xaya
Dalilin wannan siffar ta taimama shi ne hadisin Ammar - Allah ya qara yarda da shi - ya ce, “Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) ya doki qasa da tafin Hannayensa biyu, ya busa a cikinsu, sannan ya shafi fuskarsa da hannayensa da su” [Bukhari Da Muslim ne suka rawaito shi].
2 - Shafar Fuska
4 - Jerantawa : ya fara da fuska sannan tafukan hannu
5 - bi-da-bi : ya shafi hannayensa kai tsaye bayan ya shafi fuskarsa.
Abubuwan Da Suke Vata Taimama
1 - Samuwar ruwa
2 - Faruwar wani abu da yake warware alwala, kamar yin tusa
3 - Faruwar wani abu da yake wajabta wanka, kamar mafarki
4 - Gushewar uzurin da saboda da shi ne aka shar’anta taimama, kamar rashin lafiya ko makamancinta.
Ya halatta a yi taimama a kan darduma ko cafet
Wanda ya rasa qasa
Wanda ya rasa ruwa
Ya tabbata a ilimin kimiyya
cewa a cikin turvayar qasa akwai wani abu mai tsarki, wanda yake kashe dukkan wasu qwayoyin cuta kowane iri ne.
1 - Yin sallah da taimama yayin rashin ruwa, shi ya fi akan mutum ya yi sallah da alwala amma yana jin fitsari ko bayan-gida.
2 - Ya halatta a yi taimama a kan bango ko darduma idan akwai qasa ko qura a kansu.
3 - Ya halatta ga wanda ya yi taimama ya sallaci abin da ya so na sallolin farilla da nafila, matuqar bai yi abin da yake warware taimama ba.
4 - Ya halatta mai alwala ya bi mai taimama sallah, saboda tabbatarwar da Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم )“ya yi wa Amru xan Asi lokacin da ya yi wa abokansa sallah, alhali ya yi taimama saboda tsananin sanyi” [Abu Dawud ne ya rawaito shi].
5 - Wanda ya yi taimama ya yi sallah, sannan ya samu ruwa kafin fitar lokaci, ba zai sake wannan sallar ba.
6 - Wanda ya yi taimama, sai kuma ya samu ruwa, kafin ko yana cikin sallah, to wajibi ne a kanshi ya yi alwala, saboda faxin Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) : “Wuri mai tsarki tsarkin mumini ne, ko da kuwa bai samu ruwa ba tsawon shekara goma, idan ya samu ruwa to ya shafa shi ga fatar shi (ya yi wanka) wannan shi ne ya fi alheri” [Tirmizi ne ya rawaito shi].
7 - Babu wani abin da zai hana musulmi sallah, haka kuma kada ya jinkirta daga lokacinta, idan ba zai iya amfani da ruwa ba, ko bai samu ruwa ba, ya yi taimama, idan ya kasa yin taimamar ya yi sallar haka nan ba da alwala ba.
8 - Wanda ya rasa ruwa da qasa, to ya yi sallah a kan lokacinta ba tare da tsarki ba, kuma ba sai ya sake ba, saboda Allah ya ce, “Ku ji tsoron Allah daidai iyawarku” (Attagabun : 16)
9 - Ya halatta wanda yake sa ran zai samu ruwa ya jinkirta taimama zuwa qarshen lokaci. Amma idan ya xebe qauna ga samun ruwa, to abin da aka fi so ya gabatar da sallar shi a farkon lokaci, saboda sallah a farkon lokaci ta fi falala.
10 - Idan mutum ya ji tsoron fitar lokaci, ya yi taimama alhali ga ruwa nan, to wannan aiki bai yi ba, wajibi ne a kanshi ya yi alwala koda lokaci zai fita.
Hukunce-Hukuncen Najasa
ABUBUWAN DA SUKE WARW ARE MUSULUNCI
INA ALLAH YA KE?
Taswirar Yanar Gizo
Site a cikin lambobi
Download Gani Ya Kori Ji Part (2). Akwai Darasi Da Tausayi A Cikin Hirar Ta Kwankwaso Mp4/3gp - Arewa Online TV _ NaijaLoyalNG
You are here: Arewa Online TV » Gani Ya Kori Ji Part (2). Akwai Darasi Da Tausayi A Cikin Hirar Ta Kwankwaso
Title : Gani Ya Kori Ji Part (2). Akwai Darasi Da Tausayi A Cikin Hirar Ta Kwankwaso
Download Gani Ya Kori Ji Part (2). Akwai Darasi Da Tausayi A Cikin Hirar Ta Kwankwaso Mp4/3gp - Arewa Online TV Munafiki Ne Duk Wanda Baiji Yana Kaunar Kwankwaso Ba, Bayan Ya Kammala Jin Wannan Hrar Da Akayi Dashi, Jagora Mun Shaida Wallahi Kana Kishin Mu Dan Ha
Gani Ya Kori Ji Part (2). Akwai Darasi Da Tausayi A Cikin Hirar Ta Kwankwaso
Gani Ya Kori Ji Part (1). Hirar Kwankwaso Ta Yau Lahadi 21/01/2018
NTA Hausa: Gani Ya Kori Ji 14/1/17
Kwankwaso Yayi Bayani Akan Mai Malafa
Albani Da Kwankwaso Idan da Kwankwasiyya DARIKA Da Mun Tura Jamaa Sun Kar6a
Ku Gayawa Me Malolo Ya Cire Mana Jar Hular Mu. Sabuwar Wakar Bayyanar Mahadi A Kano. Ga Madugu Yazo
Kwankwaso yaji matsi yayi aman maganganun....
Shigofumi 7 12
Dagashi Kashi 7 12
Jaruma ta Tona Asirin Yan shirin Hausa film
Nonon Mace Da Tsiraicin Ta - Ta Tura Hoton Ta Tsirara Wa Saurayinta😣😢
Kalli Yadda Jaruma Mai Kayan Mata Take Gudanar Da Rayuwa _ Jaruma Empire, Jaruma Hausa
Jarumar Uwar Gida Ta Raka Angonta Har Kan Gadon Amaryarsa😲
Ruwan Zagi da jaaruma Empire Mai kayan mata Ta Mayar Wa laila - Shegiya Wacca Aka Saka Sau Biyu
Tsakar Gida
MATSALOLIN MAZA ( AZZAKARI ) DA MAGANIN
Jaruma: Ashe ba Laila kadai ke zagina ba har da Zeenali to yau za'ayita ta kare
Akalla mutane 4,000 ne ke kamuwa da cutar kuturta a kowani shekara a Najeriya - Premium Times
November 14, 2018 0 KARIN ALBASHI: Shugabannin Kwadago sun bada wa’adin watan Disamba
November 13, 2018 0 Kuskure nayi da na nemi kotu ta raba aure na da mijina, ina tsananin son sa yanzu – Mata
November 13, 2018 0 ZARGIN NAIRA BILYAN 7.6: Kotun Tarayya ta soke belin Orji Kalu, ta cuna shi ga EFCC
Kiwon Lafiya
Bidiyo da Hotuna
You are at:Home»Kiwon Lafiya»Akalla mutane 4,000 ne ke kamuwa da cutar kuturta a kowani shekara a Najeriya
Akalla mutane 4,000 ne ke kamuwa da cutar kuturta a kowani shekara a Najeriya
Bi Aisha Yusufu a kan June 8, 2017 Kiwon Lafiya
Hukumar kula da hana yaduwar cutar kuturta ta kasa TLMN ta ce akalla mutane 4,000 ne ke kamuwa da cutar kuturta a kasa Najeriya duk shekara.
Shugaban hukumar Pius Sunday ne ya sanar da hakan da yake karanta jawabin sa a taron da hukumar ta shirya a jihar Sokoto mai taken ‘ Gudunmawar da kafafen yada labarai da zababbun ma’aikatan gwamnati za su iya baywarwa domin taimakawa masu dauke da cutar kuturta.’
Pius Sunday ya ce har yanzu cutar kuturta na addabar mutanen Najeriya musamman talakawa cikin su saboda rashin tsafta.
‘’Ya kamata gwamnati ta taimaka wa talakawa da tsaftattacen ruwa, abinci da ababen more rayuwa.
‘’Mafi yawa yawan mutanen da ke dauke da cutar ba sa samun abincin da zai taimaka wajen gina garkuwar jikinsu.’’
Pius Sunday ya yi kira ga gwamnati da su samar da shirye-shiryen da zai taimaka wajen kawar da talauci musamman a yankunan karkara wanda hakan zai hana yaduwar cutar.
Bayan haka shugaban hukumar kula da hana yaduwar cututtukan tarin fuka da zazzabin cizon sauro na jihar Sokoto Kabir Umar ya ce akalla mutane 160 ne ke dauke da cutar kuturta daga shekaran 2016 zuwa yanzu a jihar Sokoto.
Kabir Umar ya ce sun gano mutane 92 a shekaran bara a kananan hukumomin Kebbe, Gudu da Rabah sannan kuma sauran mutane 68 an gano su ne a wannan shekara.
Daga karshe ya yi kira ga mutne su daina kyamatar mutanen da kedauke da cutar kuturta.
Ranar Ciwon Siga: Hanyoyin guje wa kamuwa da Ciwon Siga
A guje wa kamuwa da cutar hawan jini tun mutum yana matashi – Likita
Gwamnatin jihar Delta ta ware Naira biliyan 8.6 wa fannin kiwon lafiya a kasafin 2019
Sababbin Labarai
Jamilu ya fado daga Falwaya wajen lika hotunan Buhari da Badaru a Jigawa
Masu gadi da goge-goge na kamfanin mai na kasa NNPC sun yi boren rashin biyan su albashin wata 7
Kyata mai Tsoka: Za a saka wa duk wanda ya bada bayanan yadda za a ceto tagwayen da masu garkuwa suka sace a Zamfara
Hukumar NACA ta boye takardun bayanan kudaden da hukumar ke samu – Ofishin Odita -janar
Abinda masu karatu ke fadi
Aminu Baba on SAURARI: Dalilin da ya sa na maka Datti a kotu, ban amince a yi masa duka ba a Zariya – El-Rufai
Mr. Abdin on Atiku ya bude gidan abinci
Shamsu habibuj on Ko Buhari ya amince yayi Takara a 2019 ko mu maka shi a kotu – Ganduje
Mahmoud Suleiman, (iyan kagarko), on TARON PDP: Lema ta yage a taron PDP na yankin Arewa Maso Yamma, Namadi Sambo ya fice a fusace
Fanni Select Category Babban Labari Bidiyo da Hotuna Duniya Kiwon Lafiya Labarai Labarai daga Jihohi Manyan Labarai Ra’ayi Rahotanni Shakatawa Wasanni
Kira ga matasa
Kasashen Waje
Kiwon Lafiya
Manyan Gobe
Rayuwar Musulmi
Ra'ayoyin Jama'a
Kai tsaye: Najeriya da Iceland
Buhari ya sanya hannu a kasafin kudin bana
Kotu ta daure tsohon Gwamnan Jihar Filato shekara 14
Real Madrid ta dauki sabon koci
’Yan Najeriya 80 sun kashe kansu cikin wata 13- Bincike
Edita, ina so a ba ni fili don na bayyana ra’ayina a game da yadda siyasar Najeriya ke tafiya a halin yanzu. A gaskiya yadda ba kasafai ake tsayar da talakawa musamman matasa a mukamai daban-daban a siyasar kasar nan ba abin akwai takaici. Za ka tarar mukamai da dama, ba a tsayar da talaka sai masu kudi, da hakan ta sa ake mayar da abin kamar na gado.
Mu gane, yanzu fa kan mage ya waye, kuma kowane matashi yana da damar ya tsaya takarar kowane irin mukami kuma a zabe shi don shi ma ya sha romon dimokuradiyya.
Don haka ina kira ga matasa da sauran al’ummar Najeriya cewa tun da zaben 2019 yana karatowa yakamata a samu canji wajen ba matasa dama, don su ma a dama da su. Don mafi yawan mukaman da ake takarar a kansu za ka tarar tsofaffin ’yan siyasa ne ko kuma masu kudi ko masu daurin gindi, amma an bar matasa a baya idan sun tura mota sai ta tafi ta bar su suna cizon yatsa.
A wannan lokaci, ina kira ga daukacin matasa da su hada karfi da karfe wajen ganin sun kwatarwa kansu ’yanci ta hanyar tsayawa takara a mukamai daban-daban na siyasa don su ma a rika damawa da su.
Sannan ina kira ga matasa da su guji yin bangar siyasa, su daina bari ana amfani da su wajen kashe-kashe da kone-kone don biyan bukatar wasu. Su sani su ne manyan gobe, idan suka kuskura suka ci gaba da yin bangar siyasa, to su za a bari da cizon yatsa a gobe a lokacin da suka girma kuma al’amurra sun kwace musu.
Matasa ku dage wajen neman ilimi da aiki da shi, da yi wa na gaba biyayya da kuma neman halaliya ba lallai sai an tsaya ga aikin ofis ba.
Masu kasuwanci su rike kasuwancinsu, masu karatu su ci gaba da karatunsu sannan masu aikin karfi su ma su dage. Arziki dai nufin Allah ne, kuma Allah na azurta bawanSa ta inda bawan bai zata ba.
Da fatan matasa za su yi karatun ta-natsu kuma su yi amfani da wannan ’yar nasiha da na yi.
Hotunan babban taron APC na kasa
Adams Oshiomole ya zama sabon shugaban APC na kasa
Shugaba Buhari ya jinjinawa 'yan wasan Najeriya
Yadda Ahmed Musa ya ceci Najeriya
Al’ummar Lere za su zabi cancanta ne kadai a 2019 – Kwamared Sunusi
Hanyoyin da za ki bi domin gyaran fatar jiki
Yadda za a girka miyar Ganda da Kayan ciki
Ban da matsala da ‘yan nPDP- Buhari
Tinubu da Atiku sun gana a filin jirgi
An shiga rudani a Kogi sakamakon mutuwar likita da ma’aikatan jinya uku
Abin da ya sa zan tsaya takarar Shugaban Kasa- Makarfi
Rabona da ganin Shekau shekara 15 – Mahaifiyarsa
haha iya :v
Jerin sunayen masu tsaron raga 5 da suka fi tsada a Duniya baki daya (Hotuna) ▷ Legit.ng
Yanzu-yanzu: Dan sarkin Musulmi ya samu mumunan hadarin mota bayan ya debi Codeine ▷ NAIJA.NG
Labarin da shigo mana yanzu daga majiyar Sahara Reporters na nuna cewa daya daga cikin yaran Sarkin Musulmi, Sultan Abubakar Sa'ad na biyu ya samu mumunan hadarin mota bayan sun debi kayan shaye-shaye na Kodin.
Yaron mai suna Amir ya debi mota da gudu misalin karfe 12 na rana wajen filin jirgin saman jihar Sokoto. Ya kasance a buge tare da wani abokinsa mai suna Khalifa Maccido da wata yarinya da suka kawo daga jihar Kaduna.
Idanuwan shaida sun bayyana cewa Amir na buge lokacin da yake tuki kuma an samu kwalban Benelyn Codeine.
Batun cin hancin Diezani da mukarrabanta ya sake taso wa ▷ Legit.ng
Saraki ya nisanta kansa da lamarin damfara na N10bn, ya jinginawa masu watsa labarai
Labarai cikin hotuna: Buhari ya gana da yan Najeriya mazauna Sin ▷ Legit.ng
An cafke wasu Soji da aka sallama dumu-dumu cikin aikata miyagun laifi ▷ Legit.ng
Legit.ng ta fahimci cewa, sojin su na amfani da kakakin su na soji wajen aikata wannan tuggu a matsayin wata basaja ga gama garin al'umma.
Gwamnatin Jihar Niger ta kashe N2.6bn wajen biyan hakkin ‘yan fansho 1,599 ▷ Legit.ng
lacrosse_daidai_4@
p/s: saye suke pecal ;p
Hausa 'yan adawa [edit]
Dec 2017 _ Yahaya D. Baba, Aliyu M. Aliyu, Archibong-Eso Archibong, et al.
Yahaya D. Baba, Aliyu M. Aliyu, Archibong-Eso Archibong, et al.
Shiga: Uguigawa (2nd in Shiga) https://sp.jorudan.co.jp/hanami/spot_522.html
1 - Facebook / Facebook Messenger...
motonya da sama da...
Shi san shi
kepp posting ya gan..!
Manyakara, Bongai [1]
% !& ' / ! 0 ! ! ( !"(4 % !"!"&' # -8 % %$%& $ $6 ! $ 2 ! ! ! ! % ! ! #! &' ! ! -= ! $ 0 ' ! %#! #/ % & ! %! '! ' ! % ! % # $" $$ ! - 7 %% ! 0 !"# ! $% ' # % !# ! $ 0 !( % ! $ #! $" ! "() -C. &' ! ! % # ! & ! % # ! u' # # # ! !! # ! ! % #% (!! # (! %&t"$ %(! ! !# !& !& "&' ! ( ! $ !( ! ! &!! -A.
Facebook: www.facebook.com/TanaghOEC
bikin ga ya?!
[url=http://www.acneforum.kokoom.com/purchase-accutane.html]purchase accutane[/url]
3. Bauchi – Sani Shehu
@Juxtyz dake_nake
Next Post: Alamomin cikawa da imani »
~saje suke-suke..
Ni da Ke mun dace Trailer04:49 › 5 years ago › ali nuhu
Game kana ba!
3. Jamaiyar Matan Arewa, Kaduna
RFID, a ko'ina a cikin duniya.
Magnetic stripe Katin Na'ura
Kalmar sirri Test Kwafi Na'ura
Wane ne muna
Mu ne wani kwararren manufacturer na RFID kayayyakin a Shenzhen, kayayyakin mu hada duka RFID cards, tasirin, inlay, lambobi, hardware, ciki har da damar iko karanta da kuma rubuta kayan aiki samar da ci gaban, software ci gaba da kuma RFID aikace-aikace aikin bayani.
ME YA SA zabi Amurka
Kowane abokin ciniki ne na musamman, kowane halin da ake ciki ne daban-daban. Ayyuka tũba zuwa SeabreezeRFID for kuri'a da dalilai. amma, a mafi yawan lokuta, shi distills saukar zuwa guda kalma: Trust. Trust a cikin kayayyakin da mafita, Trust a cikin sakamakon. Zabi SeabreezeRFID matsayin memba na tawagar da gudummawa ga kasuwanci nasara ne da wani gagarumin zaben na amincewa. Mun so su yi farin tambaya kayayyakin mu, mafita da kuma sakamakon a madadinku, kuma ya fara samun ku dõgara,.
SeabreezeRFID yayi gogaggen da m taimako ga mai fadi da kewayon RFID & IoT kasuwanci bukatun, kuma ba kawai RFID asali kayayyakin da aikin aikace-aikace bayani, musamman high darajar-kara kayayyakin da ya inganta your kasuwanci wajen samar da sauri da kuma isa raga.
ga yan kasuwa
Mun riqi: kyau kwarai quality, farashin amfani, m sabis, m bayarwa manufa, don taimaka yan kasuwa da kuma karshen masu amfani, shiga cikin kasuwar, inganta kayayyakin, iya cikakken OEM & ODM, kawar da damuwa. Da a look at cikin masu sana'a da sabis SeabreezeRFID tayi, kuma bari mu magana.
SeabreezeRFID LTD suna da cikakken samar Lines na Radio Frequency Identification, mu samfurin dauke da dama na kwakwalwan kwamfuta daga low mita, high mita da kuma matsananci-high mita. Kuma iya bayar da Musamman sabis saduwa da m ra'ayoyi da bukatun.
Idan abokin ciniki ba shi da wani eriya zane, to, kana bukatar samar da eriya size bayani dalla-dalla, daure guntu model (misali: ultralight, Na CODE SLI-S, Dan hanya H3, Impinj Monza 5), ka dauri inji model. Mun sami sama bayanai cikin 24 hours don samar da eriya zane da kuma farashin farantin yin kudade da kuma samfurin farashin. Eriya Design jawo Design Lokaci: HF Eriya 7 Business Day, UHF Eriya 24 Business Day.
» Goyi bayan NFC biya, kwakwalwan kwamfuta da lakabin manufacturer kai tsaye amfana
» Shenzhen Seabreeze Smart Katin Co., LTD. sabon website karkashin gini, don haka zauna saurare.
Manajan tallace-tallace
Duba mafi sabis
Gwamna Bindow ya bayyana abinda sake zabensa zai haifar a jihar Adamawa ▷ NAIJA.NG
Gwamna Bindow ya bayyana abinda sake zabensa zai haifar a jihar Adamawa
Category: Labarai, Siyasa
A ranar yau ta Talata gwamnan jihar Adamawa dake yankin Arewa maso Gabashin kasat nan ta Najeriya, Muhammad Jibrilla Bindow, ya bayyana tasirin da sake zabensa a yayin babban zabe na 2019 zai haifar a siyasar jiharsa.
Gwamna Bindow kamar yadda shafin jaridar The Punch ya ruwaito cewa, sake zabensa karo na biyu a yayin zaben 2019 zai kawo karshen duk wata siyasa ta Ubangida a jihar.
Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin gabatar da jawabansa ga wakilan da kuma jiga-jigan jam'iyyarsa ta APC reshen mazabar jihar ta Tsakiya.
Kamfanin dillancin labarai na Najeriya ya ruwaito cewa, mazabar Sanatan jihar Adamawa ta Tsakiya ta kunshi kananan hukumomi 7 da suka hadar da; Hong, Gombi, Song, Girel, Yola ta Arewa, Yola ta Kudu da kuma Fofore.
A yayin da Gwamnan ke ci gaba da gabatar da jawabansa, ya hikaito yadda wannan wakilai na jam'iyyar ba tare da sabawa juna ba suka tsayar da shi a matsayin gwanin takara na jam'iyyar ba tare da tasirin kudi ko kwadayi ga wani abin duniya.
KARANTA KUMA: Osinbajo ya kai ziyarar jaje jihar Kogi da ambaliyar ruwa ta kassara Mutane 108
A cewarsa, ya na kyautata zaton wannan wakilai za su sake kwatanta abinda suka aikata a shekarar 2014 da ta gabata yayin zaben da ya fidda gwani na jam'iyyar da za a gudanar a bana.
Kazalika jaridar NAIJ.com ta ruwaito cewa, tsohon shugaban kasa Abdulsalami Abubakar, ya shiga wata ganawar sirrance cikin gaggawa tare da shugaban hukumar zabe na kasa, Farfesa Mahmoud Yakubu dangane da zaben gwamnan jihar Osun.
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta NAIJ.com Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Domin shawara ko bamu labari, a tuntube mu a: labaranhausa@corp.naij.com
Ku duba shafukanmu na dandalin sada zumunta a:
Hausa News Siyasar Najeriya Abun Mamaki Jihar Adamawa
Bidiyon Ganduje na karbar daloli: Dalilin da ya sa ba zamu iya daukan wani mataki ba - APC
Mata ta na kwanciya da tsohon saurayinta a gida na - Wani miji ya koka a gaban kotu
Sojojin Najeriya sun ceto wasu mutane 15 da Boko Haram ke rike da su, hotuna
Dakarun soji sun ceto mata 7 da yara 5 daga hannun 'yan Boko Haram, hotuna
Kiris ya rage Kakakin Buhari da na Atiku su bawa hammata iska
An kusa bawa hammata iska tsakanin kakakin Buhari da na Atiku
'Yan bindiga sun kai wa hadimin gwamnan PDP hari
'Yan Boko Haram da dama sun mutu bayan sojin sama sun yi ruwan bama-bamai a maboyar su
Sojin saman Najeriya sun yi ruwan bama-bamai a maboyar 'yan Boko Haram, da dama sun mutu
2019: Buhari ya cancanci samun goyon bayan yan kudu maso gabas - Jigon APC
Shugaba Buhari zai tafi kasar Amurka a ranar Asabar zai gana da Trump da sauransu ▷ NAIJA.NG
Manyan ‘yan takarar shugaban kasa 5 da suka ziyarci Obasanjo kwanan nan
Shugaba Buhari zai tafi kasar Amurka a ranar Asabar zai gana da Trump da sauransu
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai bar Abuja a ranar Asabar domin ziyarar aiki kasar Amurka, inda zai amsa gayyatar da shugaba Donald Trump yayi masa.
Maiba shugaban kasa shawara na musamman a shafukan zumunta, Mista Femi Adesina a wata sanarwa da yayi a Abuja a ranar Juma’a, yace Buhari zai gana da shugaba Trump da kuma cin wani kwarya kwaryan walima na aiki a ranar 30 ga watan Afrilu.
A cewar Adesina, zaa gudanar da ganawar ne domin tattaunawa kan yadda zaa karfafa dabarun cinikai tsakanin kasashen biyu.
Ya ce hakazalika taron zai habbaka muhimman abubuwa kamar kawo gaban tattalin arziki, yaki da rashawa da sauran ababen dake barazana ga zaman lafiya da tsaro.
KU KARANTA KUMA: Yadda Gwamnonin APC suka kusa ba hammata iska a wurin taro
Yace kafin zuwan shugaban kasar, an rigada an shirya ganawa tsakanin manyan jami’an gwamnatin Najeriya da manyan kamfanonin Amurka ta fannin noma, jiragen sama da sufuri a ranakun 26 da 27 ga watan Afrilu.
Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.naij.com
Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa Ko a http://twitter.com/naijcomhausa
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta NAIJ.com Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=e
Wani miji ya silale cikin asibiti kawai domin tarawa da matarshi mai jinya
Zaben 2019: Za’a ciyar da yan sanda da kudi N6bn kacal
Na yafewa duk wadanda suka gana min azaba ta tsawon shekara 15 – Al-Mustapha
Himma: Wani fursuna da aka yankewa hukuncin kisa ya fara karatun digiri na biyu
Zamu bijrewa duk wani yunkuri na tsige Saraki - Dan majalisa
‘Yan sanda sun yi namijin kokorin kama ‘yan bindiga 20 da makamai masu yawa a Zamfara
Yanda farashin Fetur, Kalanzir, da Gas suka fadi a watan Maris ▷ NAIJA.NG
Yunkurin tsige shugaba Buhari ya samu tangarda a majalisar dattijai
Yanda farashin Fetur, Kalanzir, da Gas suka fadi a watan Maris
Farashin kalanzir da gas din girki ya fadi a watan Maris, kamar yanda National Bureau of Statistics ta ruwaito a jiya.
DUBA WANNAN: Wani Minista ya bukaci a fara kiran Sallah da Whatsapp a Ghana
Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
An kuma: Makiyaya sun kara kai hari coci a jihar Benuwe, sun kashe mutane bakwai
Yanzu Yanzu: Majalisa tayi kira ga dokar ta baci akan kisan Benue
Fadar shugaban kasa ta mayar da martani game da bukatar majalisa na cewa Buhari ya gurfana a gabanta
Sojoji 22 suka rasa rayukansu, 75 kuma suma suka samu rauni a kokarin yakar Boko Haram
Nau’in abinci 5 da aka haramtawa mace mai dauke da juna-biyu
Ayi ta ta kare: Gwamnatin Buhari na kokarin kawo karshen yajin aiki a asibitoci a Najeriya
2018 zane-zanen fina-finai na fim: kallon wasan kwaikwayo na 188 na bidiyo - "disney, furry, hentai, yaoi"
Ba a shiga ciki ba!
Guys daga shahararren marubuta naruto suna mamaki da ilimin. Yana da kyau a koyi abubuwa masu ban mamaki da yawa, namiji halayen ya shiga cikin zurfi ...
Yi sauri don jin dadi, abubuwan jima'i masu jima'i - mafi kyaun masu wasan kwaikwayo na gay zasu yi haske a cikin maraice. Ba lallai ba ne don batarwa ...
Abubuwan ban sha'awa masu ban sha'awa da aka samu daga faramin kallon kallo na farko sun sauya zuwa duniya inda sha'awar sha'awace-sha'awace da jin dadi. Masu ƙaunar da ...
Masu ƙaunar kwarewa masu ban sha'awa, suna ƙarewa a cikin maɗaukaki na sihiri, don tabbatacciyar fim din ga manya. Mutane da yawa-gefe ji ...
Lissafin fina-finai na Rasha a kan layi
Shekaru na bidiyo na yanar gizo sun kasance masu daraja, yanayin ya canza tare da zuwan samfurin duniya, ra'ayi na masu zane-zane sun canza, fahimtar ma'anar jagora ya bayyana. Hotunan hotuna na Rashanci na mutane masu ban sha'awa suna jin dadi a kan layi, an ba da labari: 10000 hotuna an cire su. Gina harsunan mahimmanci na rubutun ya ɗauki wata daya.
Ba daidai ba ne a yi tunanin cewa kawai 'yan mata ne mashawar busa-bamai. Daga cikin mafi kyau m m gay zane mai ban dariya anime za ku ga kanka, h ...
Kowane mutum, ba tare da la'akari da shekarunsa ba, a kalla sau ɗaya tunanin game da jima'i da ƙauna da zafi. Don mafarkin irin wannan ni'ima ...
A ina, kamar yadda aboki na aboki na aboki zai iya shakatawa? Ya san da yawa game da ku, domin kun san juna har dogon lokaci. Seich ...
Kuna ƙaunar abin da ya faru na masu masoya blue? Bidiyon zaɓi na gay disney tada kowane cell of your jiki, tilasta yanayin da ...
Dubi halatta ga mutanen da suka kai shekaru mafi yawa, sauran zasu bar hanyar. Yana da matsala don ƙayyade abubuwan da za a zaɓa na 'yan tsirarun jima'i, kallon labarin da marubuta suka ɗauka, da turare na taimakawa, kwarewar mashawarta waɗanda suke hulɗa da jima'i tare da kuskuren - auren da ke lalata suna, taimakawa. Ayyukan farko: shahararrun muhalli, masu ziyartar ban sha'awa sun bambanta, muna ƙoƙarin la'akari da tsarin halittar. Bidiyo mai ban dariya game da jima'i na jima'i - abin nishaɗin mutanen da ba na al'adu ba. Mahaliccin masu zane-zane, maƙarƙashiya ya zama mai ban sha'awa, mai gamsarwa ga mai duba ɗan kishili wanda ya cire hankali ta kallon bidiyo. Saurin tunani a wasan kwaikwayo na wasan kwaikwayon ya haɗu da tunanin, duba tare da abokai, kamfanin. A yanke shawara mai kyau don kallo, yin tasiri a cikin yanayin rayuwa.
Hanyoyin da za su iya ji dadin ko da datti da kuma rufin da kowannensu zai iya yi da farin ciki. Babu wani abin damuwa ...
Abubuwan da suka samu nasara daga bidiyon murnar zane-zane, sananne a ko'ina cikin duniya. Simpsons na gays kuka game da emancipation da kauna ga wuya ...
Zane-zane mai laushi na wani ɗan littafin gaywa game da zalunci da hannun wani maƙwabcin abokinsa na abokin tarayya, wani lokaci zai iya kai ga ainihin ...
Abin da za a yi da safe, idan a cikin aikin ba zato ba tsammani ya sanar da kariya, kuma kafin gaba dayan, wanda ake buƙatar ka cika? Safiya ya zama ...
Nemo hentai, zane-zane, wasan kwaikwayo
Mafi kyawun magunguna na 2018
Watch porn lady bug - labari mai ban mamaki yana faruwa a duwatsu inda bug ke neman wani kasada a kan jakar. A kan abin nadi aiki ...
Muna gabatar da zane-zane na zane-zanen da ake yi wa masu baƙi a Rashanci zuwa zane mai zane-zane: batutuwan jariri uku - shahararrun masu kyawun kan ...
Gabatarwa na 1 ba tare da yin rajista ba, yana fitar da sha'awa ga masu sukar lalata. Serial Barboskins batsa - kõma bisa ga pop ...
Uku daga cikin m madara batsa
Hotuna mai suna Cartoon prostokvashino dangane da shahararren mutanen Rasha. Prostokvashino ya kirkiro ƙauyen Rasha, inda A ...
Yadda za a biye da zinaran ka
Hotuna: yadda za a yi amfani da zane-zane na dragon - ya ƙunshi jerin nau'in 4, fiction na raye-raye ga matasa. Duba ...
Shafin kan layi
Yarik rikodi Jirgin ruwa mai tsada
Tashar Yanar Gizo
Dukkan batutuwa na zane-zane na hotuna da jima'i a kan shafin yanar gizon sun kasance masu ƙyama. (s) 2018
2. Governor Abdulahi Umar Ganduje (Kano State)
Barrabba-ba,
Ar Ruwaydāt (42km)
"SUKA SUKA ": Yakon
@Iyap, iya gan
18:56 nemo https://developer.mozilla.org/en-US/docs/Web/API/Node/innerText
Ippantekina jimaku: Dagashi Kashi 2 - 01-03
UMAR M. JABBI [1]&USMAN A. DANIYA1
Yan, nasan ka na ba kasi?
2.7 Yin-Yan symbool
Take a “Nemo” – What’s a “Nemo”?
Sneakin' A Ya-Ya
torrentweed.ga A I Ita
Iya ya, hahahaha.
• NAJERIYA A YAU (VISION FM)
• YAHAYA UMAR (RADIO NIGERIA)
Lula e Umaru Musa Yar''Adua
A: Hhmm, iya.
Bikin…bikiiiin…. 😊
wh0cd390954 [url=http://cephalexin18.world/]cephalexin[/url] [url=http://plavixmedicaid.doctor/]plavix coumadin[/url]
Fasatubshiru wayubshiruun(a)
Itabashi-ku, Suginami-ku, Setagaya-ku, Nakano-ku, Nerima-ku, Musashino-shi, Mitaka-shi
Itsu no ma ni ka fushigi na mirai
shin-ran-ai
sakebeyamasu.com sake-beya-masu
Dare ga kimasu ka?
Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Karin bayani Tushen labari
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
TALABIJIN KAI TSAYE
Hukumar Lafiya ta Duniya wato WHO ta ce kimanin mutane miliyan daya da dubu 250 ne ke rasa rayukansu duk shekara sakamakon hatsura
A rahoto da ta fidda hukumar ta ce galibin asaran rayuka da ake samu sakamakon hatsuran na faruwa ne a kasashen masu tasawo ciki kuwa har da Amirka da Najeriya.
A cikin rahoton da ta fidda mai shafi 340, WHO din ta ce abubuwa da dama ciki kuwa har da rashin bin ka'idar tuki da tsufan da ababen hawa suka yi musamman ma a kasashen da ke nahiyar Afirka, da kuma gudun fiye da kima ne, sune ke haifar da hatsura a kan titunan wadannan kasashe.
A zantawarsa da DW Dr. Etienne Krug da ke kula da sashen da ke sanya ido kan cutuka da nakasa da kuma kiyaye hatsura, ya ce baya ga direbobin da hatsura ke shafa, mutane da ke tafiyar kafa da masu kekuna da babura, sua daga cikin wanda wannan matsala ke rutsawa da rayuwarsu.
"Afirka na daga cikin wuraren da wannan matsala ta fi kamari, a Afirka ne har wa yau aka fi samun yawan mutuwar mutanen da ke tafiya a gefen tituna. Duk da cewar akwai ci-gaba a wasu bangarori, amma fa hakan bai taimaka wajen kawar da matsalar ba, musamman ma dai ta kiyaye lafiyar mutane".
Tarayyar Najeriya dai na daga cikin kasashen da rahoton na WHO ya ambata, a matsayin wanda matsalar samun hatsura kan tituna ta fi kamari. Wannan ne ma ya sanya na tambayi Dr. Krug dalilin da ya sanya ake samun wannan matsala, duk kuwa da yunkurin da hukumomi suka ce suna yi na kiyaye hatsari, musamman a rubu'in karshe na kowacce shekara.
"Ya ce ba ko wane fasinja ne ke mutunta dokar sanya belt na kariya a cikin mota a Najeriya. Ko kuma kauracewa yin tuki bayan kwankwadar barasa. Baya ga wannan kuma akwai batu na ingancin motoci, domin kuwa akwai su da dama a kan tituna, yayin da sabbin basu da abubuwan da ke taimakwa wajen kariya idan hadari ya auku."
Yayin da rahoton na WHO ke nuni da irin yawaitar hatsuran da ake samu Najeriya sanadiyyar matsalolin da Dr. Krug ya shaidar, Aliyu Wada Rurum jami'i a hukumar KAROTA da ke kula da kai-komo na ababen hawa a jihar Kano, wadda ke kan gaba wajen yawan al'umma a Najeriya. Ye ce matakan da suke dauka a baya-bayanan sun taimaka wajen rage matsalar, kuma nan gaba ne ma za a fi ganin tasirinsu.
Rahoton na WHO ya bukaci da a maida hankali wajen tilasta wa mutane su yi abinda ya kamata, yayin da suke kan tituna musamman ma abin da ya danganci sanya hular kwano, bin ka'idar titi da sanya jami'an tsaro da za su tabbatar direbobi sun gujewa yin gudun da ya wuce kima.
Sauti da bidiyo akan labarin
Rahotanni masu dangantaka Najeriya, Buhari
Muhimman kalmomi WHO, Hatsari, Najeriya
Ra'ayinku: Ku rubuto mana
Bugawa Buga wannan shafi
Bayanai masu kama
Kokarin kawar da cutar Polio a Najeriya 19.06.2018
Hukumar tantance kasashen Afrika daga cutar shan inna ta bayyana cewa Najeriya sai ta kara dagewa kafin kaiwa ga matakin samun amincewar ta kawar da cutar ta Polio tsakanin al'umma.
Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na cewa annobar cutar kwalara da ta barke a cikin jihar Maradi ta yi sanadiyyar mutuwar mutane 13 kaman yadda cibiyar Majalisar Dinkin Duniya ta OCHA a Nijar ta sanar.
Najeriya: Jami'ai na barazana kan Ebola 11.05.2018
Kungiyar ma'aikatan lafiya a Najeriya ta yi barazana cewa ba za ta kai dauki ba, ko da bukatar gaggawa ta taso saboda fargabar Ebola sakamakon ci gaba da yajin aiki da suke yi don neman karin kudade.
Aiko mana da ra'ayi
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
Eritrea ta bukaci majalisar Dinkin Duniya da ta kwashe yanata ta bar kasarta _ Siyasa _ DW _ 07.12.2005
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
Eritrea ta bukaci majalisar Dinkin Duniya da ta kwashe yanata ta bar kasarta
Cikin wani mataki da ake ganin zai kara shafar dangantaka tsakanin Eritrea da Majalisar Dinkin Duniya tare da tsoron sake barkewar fada a bakin iyakarta da Habasha,kasar Eritrea ta baiwa maaikatan majalisar Dinkin Duniya kwanaki 10 da su kwashi ya nasu ya nasu su bar kasar.
Cikin wata wasika da gwamnatin Eritrea ta aikewa majalisa tace,maaikatan majalisar da suka fito daga kasashen Amurka,Canada da kuma Turai,ciki harda kasar Rasha, an basu waadin kwanaki 10 da su bar kasar.
Wasikar tace wannan oda ta shafi dukkan maaikata na kasashen da aka zaiyana koda kuwa wane irin aiki suke yi a kasar ta Eritrea.
Wasikar wadda aka aika da kofinta zuwa ga kanfanin dillancin labarai na AFP,tana dauke da sanya hannun kanar Zecarias Ogbagaber,jamiin hulda na Eritrea a Majalisar Dinkin Duniya.
Yace wannan mataki an dauke shine sakamakon wata shawara da gwamnatin Eritrea ta yanke game da wasu jamian majalisar,amma bai baiyana ko wadanne dalilai ne ba.
Ba a dai tabbatar da yawan maaikata da korar ta shafa ba,amma jamian diplomasiya sunce kimanin maaikata 100 na majalisar sun fito daga kasashen da Eritrean ta nemi su bar mata kasarta.
Duk da cewa wasikar bata baiyana dalilan korar jamian majalisar dinkin duniyar ba daga Eritrea,amma akwai alamun hakan ba zai rasa nasaba da rashin jin dadi da barazanar da komitin sulhu yayi ba,na lakabawa Eritrea takunkumi har sai ta sassauta dokarta akan sintiri na jamian majalisar.
Su dai kasashen Amurka,Rasha da kasashen Turai da dama,membobi ne na komitin sulhun,wadda ta jefa kuria a ranar 23 ga watan nuwamba,tana mai barazanar dora takunkumin tattalin arziki dana diplomasiya akan Eritrea da Habasha muddin dai sun koma yaki akan bakin iyakokinsu.
Hakazalika komitin sulhun ya gargadi Eritrea cewa zata fuskanci horo na majalisar,har sai ta kawadda dokar hana sintiri ko zirga zirga ga jamian majalisar da suke aiki a kasar.
A watan oktoba daya gabata ne Eritrea ta haramtawa jirage masu saukar angulu na majalisar yin shawagi a sararin samaniyarta hakazalika ta hana jamianta yin sintiri a bakin iyakokinta da Habasha.
Tun daga wancan lokacin ne,maaikatan Majalisar Dinkin Duniya suka samu cikas ga gudanar da aiyukansu a kusan kashi 60 na yankunan da aka kebe zasu gudanar da aiyukansu a cikinsu,hakazalika sun bada rahoton zirga zirga na sojoji daga bangarorin biyu inda suka ce akwai alamar sake barkewar yaki tsakaninsu.
Kasashen Habasha da Eritrea, sun gwabza mummmunan yaki tsakaninsu daga shekarar 1998 zuwa 2000 akan batun iyakokinsu,kuma a yan watannin baya bayannan,gwamnatin Eritrea tayi gargadin cewa akwai yiwuwar barkewar wani sabon rikici saboda gwamnatin Habasha taki amincewa da yarjejeniyar da ta shata sababbin iyakokin kasashen biyu.
Bugawa Buga wannan shafi
Bayanai masu kama
Neman sakin 'yan fararen hula a Jamhuriyar Nijar 22.05.2018
Wasu kungiyoyin kasa da kasa masu fafatuka sun saka kaimi ga gwamnatin Jamhuriyar Nijar saboda neman sakin 'yan fararen hula a wata budaddiyar wasikar da suka aike ga shugaban kasar.
Saudiyya ta tsare mata masu fafutukar 'yanci 22.05.2018
An kama wasu mata bakwai masu fafutukar kare 'yancin mata a kasar ta Saudiyya bayan da aka zargesu da sukar manufofin gwamnati da kuma yunkurin kafa wata kungiya mai zaman kanta don yakar cin zarafin mata.
Ma'aikatar lafiya ta Jamhuriyar Demokradiyar Kongo ta sanar da mutuwar wasu mutane biyu daga cutar Ebola da kuma wasu bakwai da sabon bincike ya nunar cewa suna fama da cutar mai saurin kisa.
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
Sa"an nan da girãgizai mãsu ɗaukar nauyi (na ruwa).
Sa"an nan da jirãge mãsu gudãna (a kan ruwa) da sauƙi.
Sa"an nan da Malã"iku mãsu rabon al"amari (bisa umurnin Allah).
Lalle abin da ake yi muku alkawari (da zuwansa), haƙĩƙa gaskiya ne.
Kuma lalle sakamako (ga ayyukanku), haƙĩƙa, mai aukuwa ne
Inã rantsuwa da samã ma"abũciyar hanyõyi ( na tafiyar taurãri da sautin rediyo).
Lalle kũ, haƙĩƙa, kunã cikin magana mai sãɓa wa juna (game da Alƙur"ani).
Anã karkatar da wanda aka jũyar (daga gaskiya).
Waɗanda suke shagala a cikin zurfin jãhilci.
Sunã tambaya:"Yaushe ne rãnar sakamako zã ta auku?"
Ranar da suke a kan wuta anã fitinar su.
(A ce musu):"Ku ɗanɗani fitinarku, wannan shĩ ne abin da kuka kasance kunã nẽman zuwansa da gaggãwa."
Lalle mãsu taƙawa, sunã a cikin lambunan itãce da marẽmari.
Sunã mãsu dĩbar abin da Ubangijinsu Ya bã su. Lalle sũ, sun kasance mãsu kyautatãwa a gabãnin haka (a dũniya).
Sun kasance a lõkaci kaɗan na dare suke yin barci.
Kuma a lõkutan asuba sunã ta yin istigfãri.
Kuma a cikin dũkiyarsu akwai hakki ga (matalauci) mai rõƙo da wanda aka hana wa rõƙo.
Kuma a cikin ƙasã akwai ãyõyi ga mãsu yaƙĩni.
Bukola Saraki yaki bayyana gaban kotu _ Siyasa _ DW _ 21.09.2015
Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Karin bayani Tushen labari
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
TALABIJIN KAI TSAYE
Bukola Saraki yaki bayyana gaban kotu
A wani abun da ke nuna alamun danbar rikici a cikin jam'iyyar APC mai mulki, a karo na biyu shugaban majalisar dattawan kasar Bukola Saraki ya kaurace wa zaman kotun binciken kadarori ta gwamnatin Najeriya.
Bukola Saraki shugaban majalisar dattawa a Najeriya
Sannu a hankali dai batu na shari'a na neman rikidewa ya zuwa na siyasa a tarrayar Najeriya, inda da ranar Litinin din nan kotun da ke shari'ar kaddarori na jami'an gwamnati ta share tsawon wuni a cikin shari'ar shugaban majalisar amma kuma ba tare da ganin keyarsa cikin zauren kotun ba.
To sai dai kuma harabar kotun ta koma dandali na magoya baya da suka cika harabar kotun suna wake waken goyan baya a gareshi da tsinuwa ga daya a cikin jiga jigan jam'iyyar Bola Ahmed Tinubu.
Tuni dai Sarakin da kotun ta zarga da karya wajen bayanan kadarorinsa a shekaru 12 da suka gabata ya kira siyasa da kokari na ganin bayansa a bangaren wasu 'ya'yan jam'iyyar tasa ta APC.
Magoya bayan na Bukola Saraki dai na ambato Bola Ahmed Tinubu da kuma Nasiru Ahmed El Rufa'i da ke zaman gwamnan jihar Kaduna a yanzu a matsayin masu tunanin Sarakin ba shi da sarari a cikin jirgin APC da ke sararin samaniyar Allahu a yanzu.
Abun kuma da a cewar Tukur Ibrahim El Sudi da ke zaman mashawarcin na Saraki kan harkar shari'a ya sa su bakin rai bakin fama da nufin tabbatar da kare 'yancin nasa da ma mummunar guguwar siyasar da ke dada turnuku a yanzu.
Akalla 'yan majalisar dattawan kasar 55 ne da mafi yawansu ke zaman 'ya'yan jam'iyyar PDP ta adawa ne suka gana suka kuma ce suna da yakini na kare shugaban nasu da suke zargin fadar gwamnatin kasar da hannu a kokari na rushe masarautar ta Saraki.
To sai dai kuma wata sanarwar fadar gwamnatin kasar dai ta ce babu hannu a cikin rikicin na Saraki, kuma shugaba Buhari ba shi da niyar tsoma baki da nufin hana doka kan aikinta.
A tunanin Bello Sabo Abdulkadir da ke zaman manazarcin harkoki na siyasar kasar, gwagwarmayar cikin APC na iya kaiwa ga illa babba ga makomar jam'iyyar anan gaba.
Rahotanni masu dangantaka Najeriya, Buhari, APC
Muhimman kalmomi APC, Bukola Saraki, Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, Nasiru El-Rufa'i
Bugawa Buga wannan shafi
Bayanai masu kama
Bukola Saraki ya fice daga APC 31.07.2018
Shugaban majalisar dattawan Najeriya Bukola Saraki ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar APC mai mulki a tarayyar Najeriya.
Najeriya: Jam'iyyar APC ta ce ba ta damu da ficewar Saraki ba 01.08.2018
Gwamnatin Najeriya karkashin APC ta ce ko a jikinta game da sauyin sheka da Sanata Bukola Saraki ya yi. Dama fadar gwamnati na zarginsa da yi mata zagon kasa.
Buhari da Atiku na neman hanyoyin nasara a 2019 08.10.2018
Fitar da 'yan takarar neman shugaban kasa da manyan jam'iyyu biyu na PDP da APC suka yi a Najeriya ya nuna fafatawar da za’a yi a 2019, abin da ka iya sauya yakin neman zabe a kokuwar kaiwa ga samun shugabancin kasar.
Aiko mana da ra'ayi
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
Iran ta ce da sake a game da makamashin nukiliya _ Labarai _ DW _ 12.03.2006
Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Karin bayani Tushen labari
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
TALABIJIN KAI TSAYE
Iran ta ce da sake a game da makamashin nukiliya
Gwamnatin kasar Iran ta sanar da kin amincewa da shawarar kasar Rasha na kawo karshen sa toka sa katsi a game da shirin ta na makamashin nukiliya. Fadar Mosco ta bada shawarar sarrawa Iran makamashin na Uranium a kasar Rasha domin kawar da shakku da ake cewa Iran na shirin mallakar makamamin kare dangi. Kakakin maáikatar harkokin wajen Iran Hamid Reza Asefi yace Iran ba ta shirin yin watsi da ikon ta na sarrafa makamashin na Uranium na lumana. Hukumomin kasar Rasha sun ce zasu yi nazarin wannan matayi da Iran din ta dauka. A bangare guda kuma shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta yi kira da a samo hanyoyi na diplomasiyya domin sulhunta rikicin nukiliyar ta Iran. Angela Merkel ta baiyana hakan ne a yayin wata ganawa da shugaban kasar Masar Hosni Mubarak a birnin Berlin. Merkel ta ja hankalin kasashen duniya su kaucewa rarrabuwar kawuna da aka fuskanta a baya lokacin da Amurka ta afkawa Iraqi da yaki a shekara ta 2003. Shugaban kasar Iran Mahmoud Ahmedinejad yace Iran na iya saukowa daga matsayin da ta dauka idan har aka yi adalci a sasanta batun nukiliyar.
Bugawa Buga wannan shafi
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
Shekara guda bayan kare yakin Gaza _ Siyasa _ DW _ 29.12.2009
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
Yan Israila sun juya hankalin su kan kasar Iran, shekara guda bayan da aka kare yaki a Gaza
A yayin da mafi yawan mazauna yankin Gaza har yanzu suke fama da matsananciyar wahala sakamakon mamayewa da toshe yankin su da Israila tayi, amma ga mazauna Israila din yakin Gaza abu ne da ya zama tarihi
Schlomi Eldar ya kasa mantawa da yakin da ya gudana a yankin Gaza, saboda haka ma ya shirya wani film da zai nunar da yadda dangantaka take, tsakanin yan Israila da Palesdinawa. Dan jaridar yana fatan nuna wannan film cikin watan Fabrairu a lokacvin bikin nunin fina-finai na Berlin da ake kira Berlinale.
Tsawon shekaru ashirin Schlomo Eldar yana gabatar da rahotanni daga yankin Gaza, tareda bankado al'amura fiye da ko wane dan jarida na Israila. Duk da haka yace wnnan yaki na Gaza abu ne da ya dace, saboda haka ma sukan da yayi wa matakan Israila a yankin na Gaza lokacin yakin bai zama mai tsanani ba.
Yace ina ganin cewar wani bangare na yan Israila suna da ra'ayin cewar wataklila Israila ta gwada karfin da ya wuce gona da iri a lokacin yakin a Gaza, saboda yawan wadanda suka mutu a yakin na Gaza sun kai 1400. Ina ganin duk da burin Israila na kawo karshen hare-haren rokoki daga yankin na Gaza, amma mun wuce gona da iri.
Daga hbangaren Israila kuwa, ana ganin yakin ya sami matukar nasara. Tun bayan kawo karshen sa hare-haren rokokin daga Gaza zuwa Israila sun ragu da misalin kashi casa'in cikin dari. To sai dai duk da haka, ana ci gaba da samun hare-hare na rokoki samfurori dabam dabam a kullum daga yankin. Tun bayan yakin Palesdinawa sun harba rokoki har sau dari biyu da arba'in da biyu zuwa Israila. Yan kalila ne daga cikin su suka sauka a wuraren da mutane suke zaune, babu kuma mutum ko daya da ya rasa ransa. A daya hannun, sojojin Israila sun kai hare-hare 143 zuwa Gaza, musamman a wurare malakar Hamas da hanyoyi na karkashin kasa da akan yi amfani dasu domin sumogar makamai da kan su kansu yan sari ka noke na Palesdinawa. Hukumar kididdiga ta rundunar sojan Israila taki baiyana yawan Palesdinawan da suka mutu sakamakon wadannan hare-hare.
Saboda haka ana iya cewar yaki tsakanin Palesdinawa da Israila dai bai kare ba, duk da haka mazauna yankunan na Palesdinawa da na Israila suna ganin al'amura yanzu dai sun dan sassauta.
Tashin hankali yana iya sake tabarbarewa a ko wane lokaci a yankin na Gaza. Rundunar sojan Israila ma tace tana shiryawa yiwuwar sake tashin yaki karo na biyu a yankin tsakanin ta da Hamas. A nasu bangaren yan kungiyar ta Hamas sun yi amfani da shekara guda tun bayan kawo karshen yakin domin kara daurawa kansu damarar makamai, inmda ma suke gwada wasu rokoki dake iya kaiwa nisan kilomita 60 daga inda aka harba su. Wato a takaice nan gaba suna iya sauka Tel Aviv ko a tashar jiragen saman Ben Gurion.
Yan Israila kusan a ce sun manta da yakin Gaza, inda a garesu, wannan al'amari ne da ya faru kuma ya wuce. Abin da suke gani shine: yakin dai ya zama wajibi kuma an yi shi, an kuma sami nasarar sa. Babban abin dake damun su a zuciya shine, yiwuwar harin makaman nuclear Iran zuwa kasar ta Israila. Jael misali, mai wnai dan karamin kantin sayar dfa taba a Tel Aviv dake cewa:
Babu shakka ina zaune ne cikin tsoro. Ina cikin tsoro matuka, kuma ina fata ba za'a kai matsayin da har za'a kawo mana irin wnanan hari ba. Ina fatan za'a dauki lokaci mai tsawo ba'a kai ga haka ba.
A daya hannun, mai sharhi cikin jaridar Haaretz Aluf Benn yace wajibi ne duka yan Israila su yarda da cewar zasu ci gaba da fuskantar barazanar nuclear daga Iran saboda babu mai iya sanin irin barnar da zata biyo bayan duk wani hari da Israila zata kai kan tashoshin nulea da kasar Iran din take mallaka.
Bugawa Buga wannan shafi
Bayanai masu kama
Jamus na neman sabuwar hulda da Rasha 17.03.2018
Daf da zaben shugaban kasar da ake gudanarwa a Rasha, halin da ake ci na zaman doya da man ja tsakanin Rasha da kasashen Turai ya sa manazarta na hasashen cewar akwai bukatar Jamus ta sake fasalin huldarta da Rasha.
Rasha ta kuma dauki matakin rufe ofishin diplomasiyyar kasar da ke birnin Moscow, biyo bayan abun da ta kira" tunzurata" da Birtaniyar ta yi dangane da gubar da aka sawa tsohon jami'in leken asirinta da 'yarsa.
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
Allah Sha-Sha
Dumamar yanayi na barazana ga Duniya _ Labarai _ DW _ 17.11.2007
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
Dumamar yanayi na barazana ga Duniya
Bugawa Buga wannan shafi
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
Duk da bambamce-bambamce game da manufofin tattalin arziki da na zamantakewa shugabannin kasasken KTT sun kuduri aniyar cimma wata madafa a takaddamar da suke yi akan kasafin kudin kungiyar a wannan shekara. Shugaban gwamnatin Jamus mai barin gado Gerhard Schröder ya ce yanzu sun kusa cimma wata yarjejeniya bisa manufa bayan shawarwarin da shugabannin kungiyar suka yi a birnin London game da aiwatar da canje canje da suka dace da gasar cinikaiya na kasa da kasa. A lokaci daya Schröder ya ce sabuwar gwamnatin Jamus ba zata iya daukar alkawarin ba da karin gudummawar kudi ba. Da farko dai hukumar kungiyar EU ta ba da shawarar zuba kudi Euro miliyan 500 a duk shekara cikin wani asusu, don tinkarar duk wani kalubale da za´a fuskanta sakamakon canje-canjen da ake aiwatarwa.
Bugawa Buga wannan shafi
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
Keywords Africa, Nigeria, Boko Haram, Chibok, Abubakar Shekau, Muhammadu Buhari
She said the APC won in Birnin-Gwari, Giwa, Igabi, Ikara, Kaduna North, Sabon-Gari, Kagarko,Kubau, Kudan, Lere, Makarfi, Sanga, Soba and Zaria, while the PDP won in Jema’a, Kachia, Kauru and Zango-Kataf.
Kishi Bashi
“mota” = sun
24Musa ye mɛnni kɛ a birancɛ fɛ, k'a ka kuma bɛɛ bato.
Nigeria, , Abuja-Nigeria
fadanavis (1)
Kamar Aiken, WR, No. 1
28A ka baaradenw y'a suu ta ka taga n'a ye Zeruzalɛmu, wotoro kɔnɔ. U y'a suu don Dawuda ka ciin na, a faaw ka kaburu kɔnɔ.
ba-ba-na-naaaaaaa! Aika! *punch*
(Www.facebook.com/DabangtourKL).
Thayaramma Bangarayya (1979)
20. Baba Buhari Dodar Sabuwar Wakar Rarara
Xibaba (She-Ba-Ba)
Автор — ZoGi! baƙin ƙarfe mr.Dr!
Aga poda na sharachak! Gaba gaba! So sai mamubago?
~*Ganyan ka ba katigas, Bash?!*~
Da _ Ne
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Mutane har dubu 75 suka yi cincirindo jiya asabar a nan birnin Washington domin yin zanga-zangar batutuwa da dama, ciki har da goyon bayan da Amurka take bai wa Isra'ila, da kuma manufofin tattalin arziki na manyan kamfanonin duniya.
A wajen wani gangamin nuna goyon baya ga Falasdinawa da aka yi dab da fadar White House, masu zanga-zanga sun yi Allah wadarai da firayim ministan Isra'ila, Ariel Sharon, suka kuma bukaci da lallai Amurka ta tilastawa Isra'ila ta fice daga cikin yankunan Falasdinawa.
Wasu 'yan zanga-zangar sun kwatanta Ariel Sharon da Adolph Hitler.
A kofar inda Bankin Duniya da Asusun Lamunin Kudi na Duniya suke yin taronsu kuma, 'yan zanga-zanga sun yi kira ga kasashe masu arziki ad su soke bashin da suke bin kasashe matalauta. 'Yan zanga-zangar suka ce cibiyoyin kudin suna fifita riba fiye da ukubar da jama'a ke sha, suka kuma yi kyalle da wani balo-balo mai tsayin mita 10, wanda aka zana taswirar duniya a jiki, aka kuma rubuta cewar "ta sayarwa."
Daga bisani, dukkan 'yan zanga-zangar sun hadu suka yi maci har zuwa farfajiyar majalisar dokokin Amurka. 'Yan sanda sun ce an gudanar da wannan zanga-zanga lami lafiya, kuma ba a kama ko da mutum guda ba.
An shirya gudanar da wasu zanga-zangar yau lahadi da kuma gobe litinin a nan birnin Washington.
Za ku iya son wannan ma
Shugabannin Koriya Ta Kudu Da Arewa Sun Sake Ganawa
Ebola Na Barazana Ga Lafiya Da Walwalar Kananan Yara - UNICEF
Tsaro a Zamfara: Majalisa Za Ta Aikawa Da Minista Wasika
Dokar Kare Bayanan Sirri a Shafukan Sada Zumunta Ta Fara Aiki a Turai
Kasashen Yammaci Na Wahalar Banbance Manufofin 'Yan ta'addan Afirka
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Bam Ya Tashi Kusa Da Ofishin Sabuwar Majalisar Mulkin Kasar Iraqi - 2003-07-14
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Bam ya ragargaza wata mota a babban birnin Iraqi kusa da wani ofishin hedkwatar rundunar sojojin Amurka a Gabas ta Tsakiya da kuma sabuwar majalisar mulkin Iraqi.
Kamfanonin dillancin labarun kasashen yammaci suka ce wannan al'amari ya faru a lokacin da wani mahari ya jefa gurneti cikin wurin ajiye motocin da 'yan jarida ke amfani da shi. Shaidu suka ce babu kowa a cikin motar da gurnetin ta fada kai, kuma babu rahoton jin rauni.
Tun da fari a yau litinin, an kashe sojan Amurka daya aka ji rauni ma wasu shida lokacin da aka kai hari kan kwambar motocinsu a tsakiyar birnin Bagadaza.
Hedkwatar sojojin Amurka ta ce an yi ta cilla gurneti kan motocin sojan na Amurka lokacin da aka yi musu kwanton-bauna a unguwar masu hannu da shuni ta Mansour.
An kashe sojojin Amurka su akalla 32 a hare-hare tun ranar daya ga watan mayu, lokacin da shugaba Bush ya ayyana karshen yaki gadan-gadan a Iraqi.
Za ku iya son wannan ma
Rasha Ta Dau Matakin Ramuwar Gayya Kan Amurka Tare Da Gargadi
Majalisar Dinkin Duniya Za Ta Cigaba Da Zama Sudan Ta Kudu
Ba zamu Amince Da Yadda Ake Takurawa Kananan Hukumomi Ba – Kungiyar Kwadago NLC
Taraba: An Gargadi Duk Masu Makamai Su Mikawa Jami'an Tsaro
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
0 Kai Tsaye
Shugaba Dioncounda Traore na kasar Mali, bayan ya sha dukka hannun masu zanga zanga.
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Kungiyar habaka tattalin arzikin Afrika ta yamma, ECOWAS a takaice, ta sabunta alkawari tura sojoji zuwa Mali domin taimakon gwamnati sake kwato yankunan arewacin kasar daga kungiyoyin yan tawayen Musulmi.
Kungiyar habaka tattalin arzikin Afrika ta yamma ECOWAS a takaice, ta sabunta alkawarin tura sojoji Mali, domin taimakon gwamnatin kasar sake kwato yankunan arewaci kasar daga kungiyoyin 'yan tawayen Musulmi.
Shugaban kwamitin ECOWAS, Kadre Desire Ouedraogo yace a shirya kungiyar ECOWAS take, ta tura sojojin shiri kota kwana a Mali, da zarar gwamnatin rikon kwaryar kasar ta bukaci haka
Wannan alkawari yana kunshe ne ciki sanarwar yin marabar da komawar shugaban rikon kwarya Dioncounda Traore, wanda yaje kasar Faransa neman jinya bayan da masu zanga zangar kin jinin gwamnati suka nankada masa kashi.
A ranar Lahadi shugaba Traore ya bada sanawar shiri yiwa gwamnatin rikon kwarya garambawul kuma ya bukaci taimako daga waje na sake kwato arewacin kasar.
Drektan harkokin siyasar kungiyar ECOWAS Abdel Fatau Musah yace ana shirye shirye tura tawagar wakilan hadin gwiwa ta kungiyar ECOWAS da Majalisar Dinki Duniya da kuma kungiyar kasashen Afrika domin nazarin irin ci gaban da aka samu wajen kafa sabuwar gwamnati.
Ya fadawa sashen turanci na Muryar Amirka cewa, tsohon shugaban mulkin sojan Mali, yana kokarin yin shishigi a harkokin kasar bayan ya mika mulki hannun gwamnatin rikon kwarya, bayan juyin mulkin da aka yi a kasar a watan Maris.
Za ku iya son wannan ma
Hukumar Kula Da Sufurin Jiragen Ruwan Najeriya Ta Samu Nasara a Kotu
Mataimakin Shugaban Amurka Ya Ziyarci Sarki Abdallah
Kasar Sudan Ta Kame Wasu 'Yan Jarida
Ana Daf Da Kawo Karshen Cutar Kurkunu A Africa
'Yan Sanda Sun Kubutar Da Turawan Amurka Da Canada Da Aka Sace
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Yau Talata Kungiyar ECOWAS Za Ta Bayyana Dakatar Da Jamhuriyar Nijar Daga Cikin Kungiyar
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
A yau talata Kungiyar Tarayyar Tattalin Arziki ta Afirka ta Yamma, ECOWAS ko CDEAO, zata ba da sanarwar dakatar da Jamhuriyar Nijar daga cikin wannan kungiya. Haka kuma, ana sa ran Kungiyar Tarayyar Kasashen Afirka, da Kungiyar Tarayyar Turai, da kuma Majalisar Dinkin Duniya zasu bi sahun ECOWAS wajen kakabawa Nijar takunkumi.
Wakilin Muryar Amurka, Peter Clottey, ya ce wannan matakin, ya biyo bayan kiyawar da shugaba Mamadou Tandja yayi ya dakatar da zaben majalisar dokokin da gwamnatinsa ta shirya gudanarwa yau talata.
A karshen mako, wata tawagar kungiyar ECOWAS karkashin jagorancin shugaba Ellen Johnson-Sirleaf ta kasar Liberiya, ta tattauna da shugaba Tandja a Niamey. Amma kuma gwamnatinsa ta ki yarda ta dakatar da zaben, tana mai cewa lokaci ya kure ma soke wannan zabe. ‘Yan hamayya a Nijar sun ce wannan ikirari zancen banza ne kawai.
A hiraras da VOA, darektan harkokin siyasa na kungiyar ECOWAS, Abdul Fatau Musah, yace kungiyar tana son daukar kwararan matakai a kan gwamnatin shugaba Tandja, yana mai cewa, "Tuni ECOWAS ta shirya fitar da sanarwa ta dakatar da Nijar. Taron koli na musamman na ba-zata da ECOWAS ta gudanar ranar 17 ga watan Oktoba ya yanke shawarar tura tawaga zuwa Nijar domin shawo kan hukumomi su dakatar da wannan zabe da muka yi imani da cewa na haramun ne, na gardama ne, kuma wanda ba zai kai ga sasanta al’ummar kasar ba."
Abdul Fatau Musah na ECOWAS yace kungiyar ta damu da rikicin siyasar dake dabaibaye Jamhuriyar Nijar. Ya bayyana cewa, "Duk wata harkar siyasar da ake gudanarwa yanzu haka a Jamhuriyar Nijar ta saba ma doka, haramun ce a bisa tsarin mulkin kasar. Babu wanda yake tababar hakan. A saboda haka muka dakatar da Nijar daga duk wata harka ta ECOWAS. A yanzu Nijar ba memba ce ta ECOWAS ba, kuma ba zata kasance memba ba har sai bayan an kawar da wannan abu na haramun da aka yi a kasar, aka maido da yin aiki da tsarin mulki na 1999. Wannan shine abu mafi kankanci da ECOWAS take nema daga wurin shugaba Tandja.
darektan siyasar na ECOWAS ya ce kungiyarsu tana kuma neman Kungiyar Tarayyar Kasashen Afirka da ta sanya takunkumi mai tsauri a kan Nijar, inda ya ce "Tuni har ECOWAS ta fara kokarin mika takardun bayaninta kan Jamhuriyar Nijar ga Kungiyar tarayyar Kasashen Afirka da kuma Majalisar Dinkin Duniya domin su ma su dauki matakin da ya dace kai....Ta hanyar mu’amalar da muke yi da kawayenmu kuma, na fahimci cewa Kungiyar Tarayyar Turai ta saka jamhuriyar Nijar karkashin sashe na 96 na Yarjejeniyar Cotonou, sashen da tuni ya ayyana takunkumi na dukkan kasashen Tarayyar Turai a kan Nijar din har sai ta wanzar da wani mizani na dimokuradiyya.
Hukumomin Nijar dai su na ta shirye-shiryen gudanar da wannan zabe na yau talata, duk da cewa ‘yan hamayya su na kaurace ma zaben, kuma kasashen duniya su na yin Allah wadarai da shi.
Labarai masu alaka
ECOWAS Ta Ce Ba Zata Amince Da Sakamakon Zaben Da Aka Yi A Nijar Ba
Za ku iya son wannan ma
Mutane 13 Sun Mutu A Hadarin Jirgin Mexico
Amurka Na Tuhumar Rasha Da Yin Katsalandan A Zaben Shugaban Kasa Na 2016
'Yan Kunar Bakin Waken Boko Haram Sun Kashe Mutane Akalla 18 A Jahar Borno
Shugaba Buhari Ya Tura Ministan Tsaro Zuwa Zamafara
Harin Kunar Bakin Wake Ya Halaka Akalla Mutane 20 A Kwanduga
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 40 A Karamar Hukumar Zurmi A Zamfara
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Wata alkalin kasar Amurka ta sallami mai taimaka mata yanke hukunci a shari'ar Abdulmutallab
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
0 Kai Tsaye
Umar Faruk Abdulmutallab a wani hoton da aka zana a kotu.
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Wata alkalin Amurka ta sallami daya daga cikin mutanen da suke taimakawa alkali yanke hukumci a shari’ar dan Najeriyan nan da ake zargi da yunkurin tarwatsa jirgin sufurin Amurka, ta wajen boye nakiya a cikin wandonshi a shekara ta dubu biyu da tara.
Alkalin dake Detroit Nancy Edmunds ta salami macen ne ‘yar asalin Najeriya daga kasancewa daya daga cikin mutanen da zasu taimaka mata yanke hukumci jiya alhamis, ‘yan mintoci bayanda masu shigar da kara da kuma laiyoyin dake kare Abdulmutalab suka amince da zaben mutane goma sha biyu, da kuma wadansu hudu da ke zaman jiran tsammani. Edmunds tace akwai matsala da macen sai dai bata yi karin haske a kai bai.
Lauyoyi masu shigar da kara da kuma masu kariya sun shafe kwanaki biyu suna yiwa sama da mutane arba’in tambayoyi yayinda suke zaben wadanda zasu taya alkali yanke hukumci a shari’ar Umar Farouk Abdumutallah, wanda aka ba lakabi “dan harin kamfai” ko kuma underwear bomber. Nan da nan suka zabi mutane 12 da kuma masu jiran tsammani guda hudu ba tare da bayyana damuwa kan kasancewar daya ‘yar Najeriya ba.
Dokokin kotu sun bukaci a maye gurbinta da daya daga cikin masu jiran tsammani a kuma sake zaben wani a madadinshi. Za a fara gabatar da karar ranar 11 ga wannan wata na Oktoba.
Abdulmutallab ya yi ta tada jijiyar wuya a kotu ranar Talata lokacin da ake zaben mutanen da zasu taimakawa Alhaki yanke hukumcin, yana bayyana cewa, yana da alaka da kungiyar al-Qaida yayinda kuma yake cewa malamin nan haifaffen Amurka Anwar al-Awlaki har yana nan da rai. Amurka da kuma jami’an kasar Yemen sun ce an kashe Awlaki a wani harin sararin sama da aka kai a Yemen makon jiya.
Za ku iya son wannan ma
Isra'ila: Amurka Za Ta Mayar Da Ofishin Jadancinta Birnin Kudus Zuwa Karshen 2019
KENYA: Mata Sun Kalubalanci Kin Basu Dama a Gwamnati
Ana Ci Gaba Da Yiwa Mata Fyade A Sudan Ta Kudu
An Fara sauraran Daukaka Karar Shari'ar Zakzaky
Yau Tsohon Zakaran Wasan Kwallon Kafa Ya Zama Sabon Shugaban Liberiya
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Harkokin kasuwanci ta intanet a Sin na kara samar da kudin shiga cikin sauri - china radio international
Shiga Zaman Rayuwa Afirka a Yau Sin Ciki da Waje Amsoshin Tambayoyi Wasannin Motsa Jiki China ABC ::: TSOHO :::
Harkokin kasuwanci ta intanet a Sin na kara samar da kudin shiga cikin sauri
Kididdigar da ma'aikatar masana'antu da fasahar sadarwa ta kasar Sin ta fitar, na nuni da cewa, harkokin kasuwanci ta intanet a kasar, sun habaka hanyoyin samun kudin shiga cikin sauri a watanni hudun farko na bana.
Ma'aikatar ta ce, adadin a bana, ya karu da kaso 5.4 bisa dari a kan na makamancin lokacin na bara.
A cikin watannin, masana'antar intanet ta zuba jarin yuan biliyan 14.5 cikin harkokin bincike da na ci gaba, wanda ya karu da kaso 22.3 bisa dari a kan na shekarun baya.
A cewar ma'aikatar, bangaren na intanet ya zama wani bangare na sabon tattalin arzikin kasar Sin, a daidai lokacin da fasaha da kayayyakin amfani ke jagorantar bunkasar tattalin arzikin kasar. (Fa'iza Mustapha)
v Sin na fatan Amurka za ta guji daukar matakan bada kariya ga harkokin kasuwanci 2018-01-23 16:07:46
v An yi sayayyar kayayyaki miliyan 331 ta yanar gizo a ranar gwagware 2017-11-13 10:01:57
v Kasar Sin ta kara yin amfani da jarin waje a watanni 9 na farko a bana 2017-10-13 19:55:28
Ra’ayoyinku
v Tattaunawa da Injiniya Mukhtar Haruna Danbatta ma'aikaci daga Najeriya
v Ana farfado da kauyuka a gundumar Shangcheng ta lardin Henan na kasar Sin
v Ghana ba ta samu sanarwar dage wasan ta da Saliyo ba
v Ranar kafuwar sabuwar kasar Sin da na samun 'yancin kan Najeriya
v An gina hanyoyin mota masu inganci a gundumar Xiaojin ta lardin Sichuan na kasar Sin
v Birnin Huzhou na lardin Zhejiang na kasar Sin na dukufa kan aikin kiyaye muhalli yayin samun ci gaba
yadda za a zana tabarau a kan fuskarsa
a cikin wannan bidiyo , za ka iya koya su kusantar da tabarau a kan fuskarsa .
mai manga yarinya da tabarau .
A Jamhuriyar Nijer Uwar Jam’iyar PNDS TARAYYA Wai Mulki ta Bada Sanarwar Korar Wani Babban Jigonta ALHAJI IBRAHIM YACOUBA.
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
A jamhuriyar nijer uwar jam’iyar PNDS TARAYYA wai mulki ta bada sanarwar korar wani babban jigonta ALHAJI IBRAHIM YAKUBA mai rike da mukamin matemakin darektan fadar shugaban kasa bisa zarginsa da laifin bijirewa umurnin jam’iya.
Wakilin muryar amurka a yamai sule mumuni barma ya aiko mana rahoto akai.
Wannan sabon rikici ya samo asali daga wani shirin sabinta rassan jam’iyar ta pnds tarayya a jihar dogon dutsi dake yankin DOSSO da ya ci tura a ranar lahadin da ta gabata wanda har sai ‘yan sanda suka shiga tsakani sakamakon sabanin da aka samu tsakanin magoya bayan IBRAHIM YAKUBA da na matemakin shugaban jam’iyar na kasa baki daya PIERRE FOUMAKOYE GADO.
dan majalisar dokokin kasa zakari umaru memba a kwamitin kolin pnds tarayya ya bayyana mana yanda abubuwa suka wakana .
jam’iyar ta pnds tarayya tace bayan nazari akan abinda ka iya biyo baya ta yankae shawarar korar ibrahim yakuba daga sahun ‘yayanta kuma har ma tayi kashedi a gareshi.
Na bugawa matemakin shugaban na fadar shugaban kasa waya domin ya maida martani amma bai daga waya ba na kuma aika masa sakon sms har i zuwa lokacin da nake aiko da wannan rahoto bai bani amsa ba sai dai da yake tsokaci a shafin sada zumunta na face book ALHAJI IBRAHIM YAKUBA ya bayyana cewa ya yi na’am da matakin na uwar jam’iya.
Shiga Kai Tsaye
Bude sabon shafi
Labarai masu alaka
Taron Kungiyar Lauyoyin Najeriya (NBA) Karo Na 55
Baya Ga Rikicin Siyasa, Jahar Taraba Ta Kuma Shiga Rikicin Rashin Biyan Albashi
Yawan Ziyara Zuwa Najeriya Babban Alheri Ne – Kauran Mata
Rundunar 'Yansanda Ta Gargadi Jama'a Su Yi Hattara da 'Yandamfara
Kwanan nan Najeriya Zta Rabu da Cutar Shan Inna-Ban Ki-moon
Wasu Sun Kai Hari a Wani Gari cikin Jihar Taraba
Za ku iya son wannan ma
Yau da Gobe 1530 UTC
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
da 0 a 5 Can
da 5 a 10 Can
da 0 a 5 Bil
da 5 a 10 Bil
Sha Na Na 1
Shugaba Laurent Gbagbo Yace Bai Yarda Da Sakamakon Zaben Fitar Da Gwani Ba
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Saurara Kai Tsaye
Na Baya Na Gaba
Jami'in jam'iyyar shugaba Laurent Gbagbo a hukumar zaben Ivory Coast, yana keta sakamakon zaben da kakakin hukumar ya zo bayyanawa a gaban 'yan jarida.
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Jami'an jam'iyyar shugaba Gbagbo sun hana jami'an hukumar zaben kasar Ivory Coast fadin sakamakon zaben da suka ce an yi magudinsa ne.
Wakilan shugaba Laurent Gbagbo na kasar Ivory Coast ko Cote D'Ivoire, sun hana jami’an zabe na kasar bayyana sakamakon farko daga zaben fitar da gwani na shugaban kasa da aka gudanar ranar lahadin da ta shige.
Jiya talata da maraice, kakakin hukumar zabe ta kasar, Bamba Yacouba, ya fito zai karanta sakamako mai yawa da aka samu, sai jami’an jam’iyyar shugaba Gbagbo suka shigo a fusace suka kwace takardun da yayi niyyar karantawa.
Wani wakilin hukumar zaben daga jam’iyyar shugaba Gbagbo, Damana Picasse, ya kekketa takardun sakamakon a gaban ‘yan jarida, ya kuma ce ba na halal ba ne.
Tun da fari, wani wakilin dan takarar hamayya Alassane Ouattara, ya zargi shugaba Gbagbo da laifin hana hukumar zaben gudanar da ayyukanta tare da kokarin kwace mulki.
Amurka ta yi kira ga ‘yan takarar shugaban kasar da su kyale a kidaya kuri’un a kuma bayyana sakamakon ba tare da tsangwama ba, sannan ta bukace su da su mutunta duk sakamakon da hukumar zata bayyana. A cikin wata sanarwa da ta bayar jiya talata, sakatariyar harkokin wajen Amurka Hillary Clinton ta ce zaben wata dama ce ga kasar ta CI ta tsamo kanta daga cikin rikicin da ta fada na shekaru.
Za ku iya son wannan ma
SUDAN ta KUDU:Har Yanzu Babu Yarjejeniyar Zaman Lafiya
Gwamnatin Jihar Neja Ta Tallafawa Iyalan Wadanda Aka Kashe
Cutar Kwalara Ta Kashe Mutane 12 a Jihar Adamawa
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
@La Musu. Salam!
Miyasaka Yawaraka 'Sake Matinee' Junmai Sake - Nagano, Japan (720mL)$25.00
05) KAJEBANE – IZINGANE ZO MGQASHIYO (1969)
heeee suke!! :D
6x Tuna Maki
Natanzon, Idon ( 1 )
Specialist Fistula Centre Birnin Kebbi, Birnin Kebbi, Nigeria
· Free Wi-Fi.
Eltafi, B A to B A
Ke yi yi shi
Tagajo-shi,
Gudun Wuce Sa’a – Latest Hausa Movie
Gudun Wuce Sa’a 2 – Latest Hausa Movie
kaya iya iya a kamu pak / buk...!!!
@essedenctiast bayar ya (2)
Iya: http://iyaboto.blogspot.com
Sai na samu tabbas sannan zan sabunta kwangilata - BBC Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
BBC Hausa Kewaye a shafin
Shirye-shirye na Musamman
Sai na samu tabbas sannan zan sabunta kwangilata
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Dan kwallon Ivory Coast Salomon Kalou ya bayyanawa Chelsea cewar sai an tabbatar masa zai dinga murza leda sosai kafin ya sabunta kwangilarsa a Stamford Bridge.
Kalou mai shekaru 26 na shirin barin kulob din idan kwangilarsa ta kare a karshen kakar wasa ta bana.
Amma dai kocinsa Andre Villas-Boas ya bayyana a makon daya gabata cewar sun soma tattaunawa da dan wasan akan batun sabunta kwangila.
Dole ne sai sun kamalla sasantawa tsakaninsu daga nan zuwa watan Junairu, idan ba haka ba Chelsea zata yi hasara.
Kalou ya zira kwallo daya a wasanda Chelsea ta lallasa Genk daci biyar da nema a gasar zakarun Turai.
A baya bayanan, ba a cika saka Kalou ba a wasanni Chelsea.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Kasashen duniya sun yi caa kan Trump - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Kasashen duniya sun yi caa kan Trump
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Na'urarku na da matsalar sauraren sauti
Shugabannin duniya sun yi wa Trump kashedi kan Kudus
Kasar musulmi mafi girma a duniya, Indonesiya da kuma Malaysiya sun bi sahun kasashen manyan aminan Amurka wajen la'antar matakin Shugaba Trump na amincewa da Kudus a matsayin babban birnin Isra'ila.
Kawayen Amurka tun tale-tale ciki har da Burtaniya da Faransa da kuma Saudiyya sun yi tir da matakin.
Saudiyya ta bayyana matakin Trump a matsayin rashin sanin ciwon kai kuma wani gagarumin koma baya ga shirin samar da zaman lafiya.
Iran ta yi gargadi game da barkewar wata sabuwar zanga-zangar kwatar 'yanci ta Intifada.
Bangarorin al'ummar Falasdinawa sun yi kira a gudanar da yaje-yajen aiki da jerin zanga-zanga.
Wata wakiliyar BBC ta ce matakin abin fargaba ne ga Falasdinawa, don kuwa suna son Gabashin Kudus da ke karkashin mamaya, bayan Isra'ila ta kwace shi a yakin Gabas ta Tsakiya cikin 1967 ya zama babban birnin kasarsu ta gaba.
Me ya sa Trump ke son mayar da Kudus babban birnin Isra'ila?
Ya zuwa yanzu Isra'ila ce kadai ta yi maraba da shawarar Trump.
Firai minista Benjamin Netanyahu ya ce shawarar Shugaba Trump ta bayyana Kudus a matsayin babban birnin Isra'ila wani "abin tarihi" ne.
Kungiyar hada kan kasashen Larabawa za ta yi wani taron gaggawa a ranar Asabar mai zuwa.
Yayin ake sa ran Kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya zai yi nasa taron ranar Juma'a bayan kasashe wakilansa takwas sun bukaci haka.
Shugaba Trump ya sauya manufar wajen Amurka tsawon shekara da shekaru inda ya amince birnin Kudus da ake takaddama kan shi a matsayin babban birnin Isra'ila.
Ya ce shawarar ta yi la'akari da zahirin kasancewar Isra'ila a birnin, amma dai ya ce shata takamaiman kan iyakoki, wani batu ne na Yahudawa da Falasdinawa.
Ya kuma ce za a mayar da ofishin jakadancin Amurka zuwa Kudus daga birnin Tel Aviv, don cika alkawarinsa na yakin neman zabe.
Duniya ba ta taba daukar Kudus a matsayin yankin Isra'ila ba, yayin da Falasdinawa ke kallon Gabashin birnin a matsayin babban birnin kasarsu da za a kafa.
Image caption Falasdinawa masu zanga-zanga sun kona hotunan Donald Trump a Gabar Yamma da Jordan
Labarai masu alaka
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
Ra'ayi Riga: Ambaliyar ruwa a wasu kasashen Afrika - BBC Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
BBC Hausa Kewaye a shafin
Shirye-shirye na Musamman
Na'urarku na da matsalar sauraren sauti
Ra'ayi Riga: Ambaliyar ruwa a wasu kasashen Afrika
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Wannan bala'in ambaliyar ruwa ya ritsa da sassa da dama a Najeriya da Nijar da Chadi
Yanzu haka dai wasu al'umomi a Najeriya da Nijar da Chadi dama sauran wasu kasashe a nahiyar Afrika, sun shiga halin kakanikayi sakamakon ambaliyar ruwa, a 'yan kawanakin da suka wuce.
Za a iya cewa, ambaliyar ruwa ta zama ruwan dare, gama duniya. A kasar Pakistan kawai, sama da mutane miliyan ashirin ne wannan matsala ta shafa.
A jamhuriyar Nijer an yi ambaliyar a wurare da dama da suka hada da Yamai, Maradi, Damagaram da sauransu.
A Najeriya mai makwabtaka da Nijar din ma an sami ambaliyar a jihohin da suka hada da Borno da Jigawa da Sokoto da Kano.
Dubbai sun rasa gidajensu, suna zaune a wurare na wucin-gadi - ko dai na hukuma ko kuma a wajen makwabta da 'yanuwa.
Ruwan kuma ya mamaye gonaki da dama. Mutane dayawa sun rasa rayukansu, miliyoyi kuma sun bar muhallinsu, sannan an yi asarar dukiya mai dimbin yawa.
To ko wanne hali jama'ar da lamarin ya shafa suke ciki, musamman a Najeriya da Niger? Shin wadanne irin matakan rigakafi ne za a iya dauka don tinkarar matsalar ambaliyar ruwan? Shirinmu na Ra'ayi Riga kenan na yau.
Wannan shi ne abin da za mu tattauna a cikin shirinmu na Ra'ayi Riga na wannan makon.
kuma mun gayyato baki kamar su; Barrister Yusuf Mato, Kwamishinan Muhalli na jihar Jigawa da Dr Ado Mukhtar Bichi, Malami a jami'ar kimiyya da Fasaha ta Jihar Kano dake Wudil, kuma masani kan ilmin labarin kasa - ko Geography da Turanci.
Haka nan kuma mun gayyaci Malam Mustapha Sulaiman wani jami'in hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya - NEMA.
A Jamhuriyar Nijar kuma mun samo Laftana Diam Balah, Shugaban Karamar hukumar Tasawa.
Akwai kuma mutanen da matsalar ta shafa kai tsaye. Sannan kuma akwai wasu daga cikinku ku masu saurare ta wayar tarho.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Babban labari
Bidiyo Me ya sa matasa ba sa iya magana da Hausa sosai?
Me ya sa matasa ba sa iya magana da Hausa sosai?
Bidiyo Me ya sa El-Rufai ya rusa gidan Hunkuyi ?
Me ya sa El-Rufai ya rusa gidan Hunkuyi ?
Bidiyo Black Panther: Babban fim din 'yan Afirka na farko
Black Panther: Babban fim din 'yan Afirka na farko
Bidiyo Mutumin da ke rayuwa gida daya da namun daji
Mutumin da ke rayuwa gida daya da namun daji
Bidiyo Duk abinda namiji ya yi mace ma za ta iya –Hannatu Bashir
Duk abinda namiji ya yi mace ma za ta iya –Hannatu Bashir
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Jami'in gwamnatin Syria ya koma ga yan adawa - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Jami'in gwamnatin Syria ya koma ga yan adawa
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Jami'in Syria mafi girma da ya koma goyon bayan masu adawa da gwamnatin kasar ya shaidawa BBC cewa mahukuntan kasar ne ke amfani da dakarun al-Qaeda wurin kai baki dayan manyan hare-haren bama-baman da ke haddasa asarar rayuka da dama.
Shugabannin Syria dai sun sha musanta alhakin kai harin bama-baman tare da zargin 'yan ta'adda da kai hare-haren.
Nawaf al-Fares wanda a makon jiya ya ajiye mukaminsa na Jakadan Syria a Iraqi ya kwatanta shugabannin Syria da kerkecin da aka jikkata wanda zai yi duk abinda zai iya domin tserar da ransa.
Nawef ya kara da cewa akwai bayanai da ba'a tabbatar ba cewa an dan yi amfani da makamai masu guba a garin Homs. Sai dai na acewarsa ya yi imanin gwamnatin ba za ta ki amfani da makaman masu guba ba matukar ta ga cewa al'ummar Syria na neman samun nasara a kanta.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Karin bayani
Fada na kara tsananta kusa da Damascus
Kofi Annan zai gana da Lavrov a Moscow
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Jose Mourinho ya dauki kofinsa na farko tun bayan da ya dawo Chelsea, bayan da kungiyar ta doke Tottenham a gasar kofin League a filin Wembley.
Bayan da Christian Eriksen ya kai wa Chelsea hari, kwallon ta doki saman karfen raga, kyaftin din Chelsea John Terry ya ci kwallon farko a minti na 45.
Sai kuma kwallo ta biyu wadda Diego Costa ya shirgo, dan wasan Tottenham Kyle Walker ya je tarewa ya ci kansu a minti na 56.
Mourinho, wanda ya dawo Stamford Bridge a farkon kakar bara bayan ya je Inter Milan da Real Madrid, yanzu ya jagoranci kungiyar ta dauki kofuna bakwai a kociyanta da ya yi sau biyu.
Dukkanin kungiyoyin biyu sun doke junansu sau dai-dai a kakar bana kafin wannan haduwar tasu.
Rabon Tottenham da daukan kofi tun wanda ta ci na League a 2008.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Shugaban kasar Faransa Franswa Holland ya yi kiran da a gudanar da sauye-sauye a tsarin Tarayyar Turai bayan jam'iyyun dake adawa da hadewar Tarayyar Turan sun samu gagarumar nasara a zaben da aka gudanar na majalisar dokokin kungiyar da ta hada kasashe 28.
Gabanin wani taro da za su yi nan gaba a yau Talata a Brussels, Mr Holland ya ce, tsarin Tarayyar Turan na da ne kuma yana da wuyar fahimta ga 'yan kasashen, yace, yakamata alkiblar kungiyar ta zamo ta bunkasa tattalin arziki.
Ya yi maganar ne bayan jam'iyyar masu tsattsauran ra'ayin 'yan mazan jiya "The Front National" ta cinye zabukan tarayyar Turai a Faransa da kimanin kashi daya bisa ukku na kuri'un, ta tura jam'iyyar Socialist ta Mr Holland a matsayi na ukku.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Karin bayani
Dubban mutane sun bar gidajensu a Czech
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Al'amura na kara dagulewa a majalisar wakilan Najeriya - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Al'amura na kara dagulewa a majalisar wakilan Najeriya
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
A Nigeria, wa su 'yan Majalisar wakilai suna ci gaba da tonon silili dangane da badakalar kasafin kudin bana.
Lamarin dai ya kai ga zarge-zargen aikata ba daidai ba tsakanin kakakin majalisar Yakubu Dogara da Hon. Abdulmumini Jibrin tsohon shugaban kwamitin kasafin kudi da majalisar ta cire daga kan mukaminsa.
Yanzu dai wasu 'yan majalisar da suka kira kansu Integrity Group sun nemi a gudanar da bincike akan batun.
Kawuna sun rabu a majalisar tsakanin masu goyon bayan shugaban majalisa Yakubu Dogara, da masu goyon bayan tonon sililin da Abdulmumini Jibrin ya yi, da kuma masu ra'ayin cewa duka bangarorin sun aikata ba dai dai ba.
A yanzu haka dai majalisar ta na hutu, to amma wasu na ganin idan ta dawo batun shi ne abin a za a mai da hankali a kai.
Labarai masu alaka
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
Amurka za ta ba da shaida kan 'neman karuwai' - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Amurka za ta ba da shaida kan 'neman karuwai'
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Mista Entwistle ya ce yana da hujjoji kan zargin da ya yi
Majalisar wakilan Najeriya ta gayyaci jakadan Amurka a kasar ya bayyana a gabanta domin yin karin bayani kan zargin da ya yi wa wasu mambobinta na bigewa da neman karuwai yayin wata ziyarar aiki a kasar.
A watan da ya gabata ne James Entwistle ya aike wa shugaban majalisar wakilan, Yakubu Dogara, ya zargi 'yan majalisa uku daga cikin goma da suka kai ziyara kasar da nuna rashin kamala da yunkurin yin fyade da neman karuwai.
A cewar Mista Entwistle 'yan majalisar su ne: Mohammed Garba Gololo (APC, Bauchi), Samuel Ikon (PDP, Akwa Ibom) da kuma Mark Gbillah (APC, Benue), zargin da suka musanta.
Ya kara da cewa Mohammed Garba Gololo ya yi yunkurin rungumar wata ma'aikaciya da ta je gyara masa dakinsa da zummar yin lalata da ita.
"Mark Terseer Gbillah da Samuel Ikon sun bukaci ma'aikatan wurin ajiye motoci na otal din da su nemo musu karuwai," a cewar Mista Entwistle.
'Ba a gayyaci otel din ba'
Tun a wancan lokacin ne dai 'yan majalisar suka musanta zargin, inda suka ce a shirye suke su koma Amurka domin kare kansu.
Kazalika, 'yan majalisar sun bukaci jakadan Amurka ya janye zargin ko kuma su shigar da kararsa a kotu.
Lamarin dai ya sa majalisar ta kafa kwamitin bincike, wanda ya nemi Mista Entwistle ya bayyana a gabansa domin gabatar da hujjojinsa kan zarge-zargen da ya yi.
Mai magana da yawun kakakin majalisar Turaki Hassan ya shaida wa BBC cewa a ranar Alhamis ne ake sa ran Mista Entwistle zai bayyana a gaban kwamitin.
Shugaban kwamitin da'a na majalisar Nicholas Ossai, ya ce ba su gayyaci jami'an otal din da aka yi zargin 'yan majalisar sun nemi karuwan a cikinsa ba, yana mai cewa gayyatar da suka yi wa Mista Entwistle ta wadatar.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Liverpool zai zama na biyu a Premier ta bana - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Liverpool zai zama na biyu a Premier ta bana
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Liverpool tana mataki na biyar a teburin Premier da maki 54
Kociyan Liverpool, Brendan Rodgers, ya ce kwazon kulob din da yake yi a Premier zai sa ya kammala gasar bana a matsayi na biyu
Kulob din dai ya doke Swansea da ci daya mai ban haushi ranar Litinin, kuma nasarar wasa na biyar da ya lashe a jere ke nan.
Da wannan nasarar Liverpool na mataki na biyar a teburin Premier, yayin da kulob din Manchester City, mai matsayi na biyu a teburin, ya ba shi tazarar maki hudu tsakaninsu.
Rodgers ya ce "Doke Manchester City da kulob din Hull ya yi a karshen mako shi ne ya ba su karfin gwiwar cewar za su kare a matsayi na biyu a teburin Premier bana".
Kulob din Liverpool zai karbi bakuncin Manchester United a gasar Premier wasan mako na 30 ranar Lahadi a Anfield.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Wasu kasashen musulmai ba za su shiga Amurka ba - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Wasu kasashen musulmai ba za su shiga Amurka ba
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Mata da kananan yara da tsofaffi ne suka fi shan wahala a yakin na Syria
Shugaba Dobald Trump ya haramtawa 'yan gudun hijirar Syria shiga Amurka har sai baba-ta-gani, a wani bangare na tsaurara matakan shiga kasar musamman ga baki 'yan cirani.
Mista Trump ya ce ya dauki matakin ne domin hana 'yan ta'adda masu tsattsauran ra'ayi shiga Amurka.
An kuma dakatar da bai wa mutanen da suka fito daga kasashen Iran, da Iraqi, da Somalia, da Sudan, da Libya, da kuma Yemen izinin shiga kasar na tsahon watanni uku
Tuni magoya bayan 'yan gudun hijira suka fara sukar matakin Mista Trump, wata kungiya mai suna Civil Liberties Union mai rajin kare hakkin jama'a ta ce matakin da shugaban ya dauka cin zarafin musulmai ne, ya yin da rufewa 'yan gudun hijira kofa tamkar zai fada hannun wadanda za su cutar da Amurka.
Sanata Elizabeth Warren ta jam'iyyar Democrats ta kira matakin da wulakanta manufofin Amurka.
A bangare guda kuma matashiyar nan 'yar Pakistan, da aka bai wa lambar yabo ta Nobel Malala Yusufzai, ta ce ta kadu matuka a lokacin da ta samu labarin Shugaba Trump ya na shirin rufewa yaran da suke gujewa tashin hankali da yaki a kasashen su.
A lokacin da Mista Trump ke yakin neman zabe, ya ce ya kamata a haramtawa musulmai shiga Amurka, kuma kalaman sun janyo zazzafar muhawara a ciki da wajen kasar.
Labarai masu alaka
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
Kofin FA : Chelsea ta yi nasara - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Kofin FA : Chelsea ta yi nasara
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Chelsea ta sami damar zuwa zagaye na gaba na gasar cin Kofin Kalubale na Hukumar Kwallon Kafa ta Ingila, FA bayan ta yi galaba a kan Brentford da ci 4-0.
Juan Mata ya fara ci wa Chelsea mai rike da Kofin kwallonta a minti na 54 bayan an dawo daga hutun rabin lokaci.
Sai kuma Oscar wanda a minti na 68 ya ci kwallo ta biyu kafin Frank Lampard ya kafa tarihi a kungiyar ta Chelsea da kwallo ta uku a minti na 71.
Kwallon ta Lampard ita ce ta 26 a gasar cin Kofin FA da ya ci wa kungiyar wadda kuma ta bashi damar zama dan wasan da ya fi kowanne dan wasanta cin kwallo a gasar, har ma ya wuce Bobby Tambling.
Haka kuma kwallon ita ce ta 199 da dan wasan ya ci wa Chelsea jumulla.
A minti na 81 ne kuma John Terry ya jefa kwallo ta hudu kuma ta karshe a ragar Brentford wadda ta kara tabbatar wa Chelsean zuwanta gidan Middlesbrough ranar 27 ga watan Fabrairu domin haduwa.
A karawar farko dai a gidan Brentford wadda ta ke kasa da gasar Premier wato League One an tashi ne 2-2.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Karin bayani
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
An hana bakar ba'amurkiya zuwa sararin samaniya - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
An hana bakar ba'amurkiya zuwa sararin samaniya
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
An cire wata ba'amurkiya bakar fata Jeanette Epps, da ta samu horo a bangaren ilimin sararin samaniya daga cikin wadan da zasu shiga sararin samaniya watanni kadan kafin tafiyar.
Dr Epps, ita ce bakar fatar Amurka ta farko da ta samu shiga cikin wadanda zasu yi tafiyar.
A watan Yuni ne aka shirya za ta shiga cikin 'yan sama jannati, amma sai aka maye gurbinta da wata.
Har yanzu Hukumar Kula da sararin samaniya ta Amurka NASA, ba ta bayar da dalilin da ya sa aka cireta ba, sai dai ta ce za ta tara a gaba.
An haifi Jeanette Epps a Syracuse, ta kuma kammala karatun digiri na biyu a bangaren hada injinan jirgin sama a 2000.
Bayan ta kammala karatun ta yi aiki a fannin gwaje-gwaje na tsawon shekara biyu, kafin hukumar CIA ta dauketa aiki.
Image caption Syracuse ke nan, wacce a da aka shirya za ta tafi sararin samaniya a watan Yuni.
Image caption Za a maye gurbin Dr Epps will da Serena Auñón-Chancellor, wacce ta yi aiki da jami'an cibiyar sararin samaniya a Rasha.
A wata tattaunawa da aka yi da ita a mujallar Elle bara, Dr Epps ta ce," Na yi matukar farin ciki a lokacin da nake tunanin kasancewa a sararin samaniya, saboda ina kawatanta tafiyar da ta zuwa filin daga".
Ta kara da cewa ,"lokacin da mutane suka dawo daga sararin samaniya, naga yadda suke zumudin su kara komawa".
Har yanzu NASA, ba ta bayar da dalilin da ya sa aka cireta daga tafiyar ba.
Wacce aka maye gurbinta mai suna Serena Aunon-Chancellor wata likita ce daga Fort Colins, a jihar Colarado.
A baya Dr Aunon-Chancellor ta shafe sama da wata tara tana aiki da jami'an sararin samaniya a kasar Rasha.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Amurka ta jaddada bukatar sakin matan Chibok
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Yau fiye da shekara guda ke nan tunda Boko Haram ta sace 'yan matan Chibok.
Amurka ta jaddada bukatar sakin 'yan matan makarantar Chibok fiye da 200 wadanda kungiyar Boko Haram ta sace shekara guda da ta wuce.
Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnatin kasar, Marie Harf, ta fitar ranar Talata ta ce "ya kamata a gaggauta sakin dukkanin mutanen da kungiyar Boko Haram ta sace -- ciki har da 'yan matan Chibok-- ba tare da gindaya wani sharadi ba".
Marie ta tabbatar da cewa har yanzu dakarun Amurka na musamman suna Abuja, babban birnin Tarayyar Najeriya inda suke taimakawa a yunkurin da ake yi na kubutar da 'yan matan na Chibok.
A ranar Talata shugaban Najeriya mai jiran-gado, Janar Muhammadu Buhari, ya ce ba zai yi alkawari kai-tsaye cewa zai dawo da 'yan matan gida ba.
Sai dai ya sha alwashin zai zage dantse wajen yaki da 'yan kungiyar Boko Haram fiye da gwamnatin Goodluck Jonathan.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
'Lemon kwalba na janyo hawan jini' - In ji Likitoci - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
'Lemon kwalba na janyo hawan jini' - In ji Likitoci
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Shan lemon kwalba da aka tsuga wa sukari da yawa na kara hawan jini in ji likitoci.
Wani bincike da aka gudanar ya nuna cewa shan lemon gwangwani a kullum na kara yawan mizanin hawan jini.
Wani gwaji da aka yi a kan mutane 2,500 ya nuna cewa, shan lemon kwalba da kuma matsatsun ruwan 'ya-'yan itatuwa da ake sarrafawa da ya kai 355ml a kullum na kawo matsala ga lafiyar dan-adam.
An dai wallafa wannan bincike ne a mujallar ciwon suga da wasu masana a Burtaniya da Amurka su ka yi.
Gwajin ya kara nuna cewa lemon kwalban da ba su da zaki sosai basu da hatsari ga lafiya.
A karo hudu dai, an yi gwaji akan wasu mutane da ke zaune a Burtaniya da Amurka da shekarunsu ke tsakanin 40-59, inda aka sanya su rubuta abin da suka ci a ranar kuma bayan kwana guda aka gwada fitsarinsu da kuma jinin su.
Masu binciken sun gano cewa an samu karin sukari a wadanda suke shan lemon kwalba mai zaki a kullum.
An kara gano cewa wadanda ke shan lemun kwalba da wadanda su ka danganci kayan zaki fiye da sau daya a rana, sun fi samun ciwon hawan jini fiye da wadanda ba sa shan abubuwan da suka danganci suga.
Gabaki daya dai mutanen da ke shan lemun kwalba mai zaki an gano cewa basu da koshin lafiya kuma suna da kibar da ta wuce kima.
Amma duk da haka, akwai hawan jini tattare da su.
Farfesa Paul Elliott, wani wallafi a sashen lafiya ta kwalejin Imperial da ke London ya ce; "A sane yake a baya cewa idan mutum na shan gishiri da yawa, akwai yiwuwar zai kamu da hawan jini."
"Wannan bincike da aka gudanar ya kara nuni da cewa shan sukari da yawa ma na iya haddasa hawan jini."
Hawan jini na iya haddasa bugawar zuciya kuma.
Wanda ke ma'aunin hawan jinin da ya kai 135mmHg da ya haura 85mmHg akwai yiwuwar zai iya samun bugun zuciya ko kuma shanyewar bangaren jiki.
A binciken da aka gudanar an lura cewa mutanen da su ka fi shan suga da kuma gishiri sun fi kamuwa da hawan jini.
Cibiyar kula da masu ciwon zuciya ta Burtaniya ta ce sai an kara bincike domin karin sannin yadda suga ke hadasa hawan jini.
Victoria Taylor, wata jami'a a cibiyar ta ce kamata ya yi mutane su guji shan abubuwan masu zaki domin gujewa hawan jini da kuma ciwon zuciya da kuma yin kibar da ba ta da kima.
Farfesa Graham MacGregor, Shugaban kungiyar masu ciwon hawan jini ya ce binciken ba zai yiwa masu siyar da lemon kwalba dadi ba.
"Lemon kwalba na kara kiba kuma yana sanya hawan jini... Dolene mu guje su gabaki daya."
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Kanki, Hausa.
Zaki, Hausa.
花織aika ( @staff_kaoriaika )
Facebook ID: www.facebook.com/
tashika na n da shi...
Tsallake zuwa abun ciki
White Marmara Price Per Square Foot ne kamar yadda wadannan Ex factory. Farashin ne ga unpolished marmara slabs kawai. GST, loading, Shiryawa za su zama kamar ainihin.
A price list ne a India kuɗi da ɗan dama da Square feet, tsohon ayyukansu. Idan kana so price list of duk abu a FOB ko CIF akai, don Allah ka aika mana da email info@flodeal.com, akwai daban-daban na marmara da kuma masu girma dabam domin Import kuma fitarwa.
raba wannan:
Danna domin raba kan Twitter (Buɗewa a cikin sabuwar taga)
Danna domin raba kan Facebook (Buɗewa a cikin sabuwar taga)
Danna domin raba kan Google+ (Buɗewa a cikin sabuwar taga)
Kamar wannan:
Share Wannan Labari, Ku Zabi Platform!
sunan(ake bukata)
%d shafukan kamar wannan:
Akankshya_da_phoneix🐦 ( @akankshya_120 )
sa ‘kin ka na sana 😀
Hauka. '
+'searchbutton' => 'Binciko',
'printableversion' => 'Sigar bugawa',
Qin shi qian zai shi.
rdfs:seeAlso ; # Qin shi qian zai shi.
# Qin shi qian zai shi.
Ƙwararren Semalt Ya Bayyana Kayan Kayan Shafin Farko na Yanar Gizo
ParseHub yana daya daga cikin kayan aikin kayan aiki mafi kyawun shahara. Tare da wannan shafukan yanar gizo mai zurfi da sabuntawa, zaka iya sauke bayanai kuma kawai buƙatar danna kan shafukan da aka buƙata ko blog don samun shi gaba ɗaya ko kuma an cire shi. Yana da lafiya a ambaci cewa ParseHub shine ƙwarewa da sauƙi don amfani da shirin tattara bayanai. Akwai darasi na koyaswa don fara mana kan abubuwan da wannan shirin yake. Za mu iya matsawa zuwa ayyukan ci gaba na yanar gizo ba tare da wata matsala ba. Har ila yau, yana da sauƙi don farawa a kan shirin kyauta kuma ka yi hijira zuwa daidaitattun ka'ida kamar yadda kake bukata. Mafi mahimmanci shi ne cewa goyon bayan abokin ciniki na wannan kayan aiki yana da ban mamaki kuma an ba da shawarar da yawancin yan kasuwa.
Cire duk wani bayanai daga yanar gizo
Abubuwan da ke amfani da ParseHub
Manufar ita ce ta sami daidaitattun ma'auni na kayan aiki mai sauƙin amfani da ke da mai amfani da sada zumunta da kuma kyauta kuma zai iya cire adadin bayanai daga kowane shafin ko blog. A al'ada, shirye-shiryen haɓaka bayanai yana da mahimmanci don ɗauka tare da iyakacin nau'i na siffofi ko matsala masu mahimmanci. Amma ParseHub yana hulɗar kuma ba ya haddasa bayanan yanar gizo na zamani da tsoho. Idan kana buƙatar kayan aiki guda ɗaya wanda yake kira ga kowa da kowa kuma bai samu nasara ba ta hanyar zalunci, ParseHub ya kamata ka zabi. Ana iya haɗa shi da Javascript da PHP lambobi daidai.
Sakamako ga masu haɓaka:
Ga masu ƙwarewar fasaha irin su masu zanen yanar gizo, masu tsarawa, da masu shirye-shirye, ParseHub yana bada cikakken iko game da yadda za a gyara, tsara kuma zaɓi abubuwa daban-daban don su ' Tana rubuta rubutun shafukan yanar gizo masu rikitarwa sau da yawa. Kuna iya amfani da wannan shirin kawai kuma ku rike duk tashoshinku na intanet, shafukan intanet da aka tabbatar da, abubuwan da aka tsara, ƙididdiga mara iyaka da siffofin yanar gizo.
Kuna iya nunawa kuma danna kan shafin yanar gizon da kake son cire bayanai kuma bari ParseHub yi sauran. Wannan shirin zai iya yin la'akari da irin wannan bayanan da abubuwa a kan intanet kuma zai shirya da tsara su a gare ku. Idan kana so ka yi amfani da matakan ta hanyar amfani da maganganun yau da kullum, ParseHub zai ba ka damar shiga sakonta na CSS domin ka iya shirya halayen halayen ba tare da wata matsala ba. Samo bayanai daga daruruwan zuwa dubban shafuka sauƙi. Kawai shiga shafin yanar gizon URL da kalmomi, kuma ParseHub zaiyi aikinsa ta atomatik.
NEMO: http://www.seadatanet.org/Standards-Software/Software/NEMO/Download-NEMO
Mai, Nigeria
Talla 3 Talla 4 Talla 5
Tana 0 Sito 0
Mu 1=2sde- mreono a
“Iya za makasih ya”
50 daidai.com
facebook lite 1 4
PDP LAMBAST MUHAMMAD BUHARI FOR ATTACKING ATIKU ABUBAKAR
harkanzi- ma -an dHantašepeš anduhšaš harša[(r)] -a gišŠUKURhi.a
ahkak suka suka.. :D
Baka da yo na
aždaja Ala, neman, ..
ACE BA CE TA
HAOUSSA: barka da sabuwar shekara
LURA: niiimpä! :)
Né ko allah na kira
©fltt^offct (...) cin 5onffinfHet
Boko Haram, Muhammadu Buhari, Nijerya
t a.jnlaM AHINTS Ita .a lala4a.
Facebook owns Instagram, Messenger, WhatsApp –…
Aka iPhone?
ITA, connskins, ITA.
10. Nicola Loda (Ita)
KELU AR AN M A SU K A N
Masha Mai-Sha
Ma a Bari mai? :/
Angonyx kai (A-)
Yadda ake arziki. By @younghstlrs ___________________________________________________ Translation to Hausa by @excel.kd . . ABUBUWAN YI . . 1. Ka fuskanci taimako da samar da karuwa. . . 2. Ka fara aiki wurjan jan. . . 3. Ka fara da manufa guda. . . ABUBUWAN GUDU . . 1. Fuskantar kudin . . 2. Kai ta neman hanyoyin alaye da algus. . . 3. Ka yi tsale daga nan zuwa nan. . . #motivation #hausawa #arewa #nigeria #abuja #kano #fulani arewamucanza #hausa #hausa_fulani @hausa_fulani #hoto #bellanaijaweddings #bellanaija #arewawomen #arewamafia #kano #kaduna #hausa #hausafulaniweddings @classiq @iceprincezamani @mi_abaga #abuja #kaduna #katsina #arewa
"Iya. Insya Allah."
baki Abin magana – Midasvibe
Muhammadu Buhari
Alhaji Umaru Musa Yar
"panda:yin yin
Mallaki Iskandariya (2005) - IMDb
Bello, Aminu K.
Kun Fa Ya Kun
Zelo: Hyung, kama ko yan! Kama ko iyan...
issho ni iru jikan ga totemo ureshikute
Buhari is Boko Haram
[url=http://crazy-sun.forumactif.org]www.[/url]crazy sun
6). Ibrahim ibn Muhammad ibn Sa'id
Adam A Zango - SAWA (Hausa Song)05:57 › 11 months ago › Adam A. Zango
Cross River , Zamfara , Borno , Kano , Kebbi
===lura===:
Bokura ga Ita - 7.7
Home > LABARI > 'YAN SANDA A JIHAR KANO SUN HARBE WASU 'YAN FASHI HAR LAHIRA
'YAN SANDA A JIHAR KANO SUN HARBE WASU 'YAN FASHI HAR LAHIRA
Rundunar ‘yan sandan jahar Kano sun harbe wasu yan fashi da makami guda Biyu a daidai kauyen Kwanar Dangora da ke karamar hukumar Bebeji a jahar.
Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jahar, DSP Magaji Musa Majiya, shi ya sanar da haka ga manema labarai a jiya Alhamis.
A fadarsa, al’amarin ya faru ne a ranar Laraba a lokacin da yan sandan ke sintiri a hanyar da ta tashi daga Kano zuwa Kaduna da misalin karfe 8:15 na dare, yayin da ‘yan sandan suka yi kicibis da ‘yan fashin a yayin da suka tare hanya suna fashi.
Ya ce, ‘yan sandan sun mayar da martani ne bayan da ‘yan fashin suka bude masu wuta da ganin su.
Biyu daga cikin barayin sun mutu, inda uku kuma suka gudu da raunuka. Haka kuma yan sandan sun samu bindiga daya mallakar barayin da albarusai da wukake da layoyi.
Item Reviewed: 'YAN SANDA A JIHAR KANO SUN HARBE WASU 'YAN FASHI HAR LAHIRA Rating: 5 Reviewed By: Isyaku Garba
Home > LABARI > Dan Majalisar wakilai a jihar Taraba ya sha ruwan duwatsu a hannun matasa
Dan Majalisar wakilai a jihar Taraba ya sha ruwan duwatsu a hannun matasa
Matasa a jihar Taraba sun yi ma dan Majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Bali/Gassol Hon.Garba Hamman Julde ruwan duwatsu bisa zargin cewa dan majalisar ya yi watsi da su tun lokacin da ya je Fadar Majalisa da sunan wakiltar su.
Hakan ya faru ne a lokacin da Dan Majalisar ya raba babura 11 tare da mota 1 ga shugaban jam'iyar APC na karamar hukumar Bali ranar Asabar, sai matasa da suka harzuka suka afka mashi da ihu da jifa bayan ya gama jawabinsa yayin da ya ke kakarin mika makullan baburan.
Tuni dai wasu jama'a tare da jami'an tsaro suka ceto Dan Majalisar ta hanyar ba shi kariya zuwa wani waje.
Item Reviewed: Dan Majalisar wakilai a jihar Taraba ya sha ruwan duwatsu a hannun matasa Rating: 5 Reviewed By: Isyaku Garba
@ Facebook-patrikschovanek aiki kafin 3 watan 1 mako 10 suna
Hakaba Kitarou (11)
10Kristina A. Uban
Tsuna : ... a ga a ga agaga
ta- 0 MIINTANCMA'rrlt.
Ai-yi-yi-yi-yi love rock 'n' roll
Dr. Amina A, DA
android:id="@+id/game"
Manzuá (BA)
Kungiyar Kwadago Ta Goyi Bayan Yajin Aikin NASU, SSANU Da NAAT A Jami’o’i – Leadership Hausa Newspapers
Kungiyar Kwadago Ta Goyi Bayan Yajin Aikin NASU, SSANU Da NAAT A Jami’o’i
Kungiyar kwadago ta kasa, NLC, ta goyi bayan yajin aikin da ma’aikatan Jami’o’i na kasarnan ke yi, tana mai cewa, yajin aikin ya ci gaba, har sai an yi masu adalci.
Shugaban kungiyar na kasa, Kwamred Ayuba Wabba, ne ya fadi hakan a wajen taron gangamin hadin kai a tsakanin kungiyoyin na, NASU, SSANU, da NAAT, wadanda suka yi wani taro na musamman a harabar ma’aikatar ilimi ta kasa da kuma harabar Majalisun tarayya, domin kara janyo hankulan Majalisun, Shugaba Buhari, da kuma al’umma kan abin da ke faruwa a Jami’o’in namu.
Kwamred Wabba, ya ce, yin gangamin ya zama tilas, domin gwamnati ta ci gaba da saba alkawurran da aka yi da ita. Ya kara da cewa, yajin aikin zai ci gaba, har sai gwamnati ta yi abin da ya dace.
Wabba ya ce, “Gangamin ya zama tilas ne, domin gwamnati ta ci gaba da saba alkawurranta. Don haka tilas ne yajin aikin ya ci gaba, har sai an yi abin da ya dace, domin kuwa sashen na ilimi yana kara tabarbarewa ne.
“Ya wajaba a yi duk abin da ya dace wajen farfado da wannan sashen, ko domin zuriyarmu ta gaba. Don haka tilas ne ga gwamnati da masu ruwa da tsaki su mayar da hankulansu a kan wannan sashen. Dole ne mu tabbatar da an yi abin da ya dace.
Shugaban kwamitin hadin gwiwan, kuma shugaban kungiyar, SSANU, Samson Ugwoke, ya bayyana dalilansu na kiran gangamin, inda kuma ya yi karin haske kan dalilansu na shiga yajin aikin, a lokacin da wakilan Shugaban Majalisar Dattawa suka tarbe su a Majalisar.
Ugwoke, ya ce, “Muna son Majalisar kasa ta san dalilin nu na bacin ranmu, muna son su san su, su kuma magance su, a bisa rashin gaskiya da adalcin da ke faruwa a tsarin Jami’o’in kasarnan.
Muna son su fa san halin da tsarin Jami’o’in kasarnan ke ciki.
“Muna son Majalisa ta zo Jami’o’inmu ta binciki dalilin da ya sanya dalibanmu da suka sauke karatu ba sa samun aiki. Mu fa ba ma jin dadin yanda abubuwa suke, muna kuma da tabbacin matukar ku ka sanya baki, duk dalilan da suka sanya mu shiga yajin aikin nan za a magance su.
“Muna son mu janyo hankalin Shugaba, a kan wannan yajin aiki da muke yi, a bisa bukatarmu ta a aiwatar da yarjejeniyar shekarar 2009.”
Ya kuma yi nu ni da cewa, Kungiyoyin na su uku, sun sha yin taruka da gwamnatin tarayya, ba tare da wata nasara ba.
“Manyan bukatunmu su ne, a maido da ‘ya’yan kungiyoyinmu da aka sallama a makarantun ‘ya’yan ma’aikata, wadanda kuma aka cire su daga tsarin biyan albashi na Jami’o’in, wanda kuma tuni, Kotu ta yi na’am da bukatarmu a kan hakan.
“Na biyu, batun biyan alawus dinmu, wanda tuni gwamnati ta ware Naira bilyan 23 a watan Satumba na shekarar 2017, wanda wasu jami’an gwamnati suka canza masu fasali zuwa ga wata kungiyar ‘yar’uwarmu, inda suka bar mana kashi 11 na kudin kacal.
“Na uku, batun ragewa ‘ya’yan kungiyarmu albashi, inda sama da shekara kenan, wasu daga cikin ‘ya’yan kungiyar namu ba sa samun cikakken albashinsu. Na hudu, batun yin karin girma ga masu sana’ar hannu na matakan, CONTISS 14 da kuma 15, a bisa yarjejeniyar da muka cimma a baya da hukumar NAAT.”
“Na biyar, darewa kan mukaman mu da kungiyar malaman Jami’o’i, ta yi, na Shida, a magance matsalar cin hanci da rashawa da ta yi wa tsarin Jami’o’inmu katutu.
“Muna kuma son mu bayyana cewa, sau biyu kenen muna sanya hannu a kan takardar fahimta da Ministan kwadago, amma dai ba abin da aka yi. Ba kuma wani shiri na gaske a kasa, sai dai alkawurran baka kawai.
Sanata Bukar Abba Ibrahim, wanda shi ne ya wakilci Shugaban Majalisar ta Dattawa, ya tabbatar masu da cewa, Majalisar za ta yi duk abin da take iyawa wajen yakar cin hanci da rashawa a Jami’o’in.
“Ina kuma tabbatar maku da cewa, kowane ma’aikaci sai ya sami dukkanin hakkinsa, da ma sauran bukatun naku da ku ka zo mana da su.
Shi ma Sanata Shehu Sani, cewa ya yi, “Ina tabbatar maku, da sunan gwagwarmaya da kuma sunan al’ummar Nijeriya, zan yi duk abin da zan yi, wajen bin kadin bukatunku har karshe.”
Shi kuwa Daraktan hukumar kula da manyan makarantu, a ma’aikatar Ilimin ta kasa, Mista Joel Ojo, cewa masu gangamin ya yi, Ma’aikatar Ilimin ta kasa, tana yin duk abin da ya dace wajen ganin an warware matsalolin da ke addaban Jami’o’in da gaggawa.
“Gwamnatin tarayya tana yin duk abin da ya dace. Don haka ina rokon ku da ku dan ba mu lokaci.
Ba Mu Yarda Buhari Ya Kori Babban Sufetan ’Yan Sanda Ba, Cewar Shugaban AYCF
’Yan Bindiga Sun Halaka Mutum 25 A Filato
Shin Ziyarar Buhari Za Ta Iya Maganta Matsalolin Tsaro?
Shugaba Buhari Ya Ziyarci Zamfara
An Kashe Maciji… Yaran Buharin Daji Sun Kashe Sojoji 11 A Kaduna
Hatsabibai 7 Da Ba Za A Manta Da Barnar Su Ba A Nijeriya
Sashen Kimiyya Da Fasaha Zai Samu Tallafin Naira Biliyan 12.2
‘Na Kwanta Da Mata 1,400 Da Yi Wa 600 Ciki A Afirka’
Yadda Matan Manya Ke Shaye-Shaye A Kaduna
Kasaitaccen Aure: Jami’an Tsaro Sun Hana Kakakin Shugaban Kasa Shiga Auren ’Yar Dangote
Dalilina Na Kin Ayyana Yiwuwar Yin Takara A 2019 –Buhari
Karshen Alewa Kasa: Buharin Daji Ya Hadu Da Ajalinsa A Zamfara
Kansila Ya Mari Shugaban Ma’aikatan Gidan Gwamnatin Adamawa
Abubuwan Da Ba A Fada Ba A Dawo Da Daliban Dapchi
Sojoji Sun Cafke Dan Boko Haram Din Da Ake Nema Ruwa A Jallo
Sanata Dabid Umaru Ya Yi Wa Jam’iyyar APC Butulci – Mataimakin Gwamnan Neja
Dokar Zabe: Majalisar Tarayya Da Lauyoyi Da Kwararru Za Su Takura Shugaba Buhari
Kamfanin Siminti Na Dangote Ya Samu Ribar Naira Biliyan 805. 6 A Shekarar 2017
1. Unique kuma robust zane, saman karfe farantin welded da CO2 gas-kare waldi da annealed ya zama m. 2. A gami eccentric shaft, ƙirƙira da kuma sanded ya zama m, a qazanta iya aiki. 3. High-yi shaft da kuma man lubrication tsawon rai, m aiki da sauki tabbatarwa.
4. Deep crushing kogo da kuma gyara juyawa gudun kyau guda biyu zuwa ga kwana tsakanin gyarawa da kuma m muƙamuƙi farantin tabbatar high iya aiki.
5. Hydraulically daidaitacce sallama kanti, sauki don amfani da kuma kula da, wanda damar isa ga manyan iya aiki.
Tsiri da tsiri kura an kore ta a mota, da m muƙamuƙi motsa sama da kasa via eccentric shaft. A kwana tsakanin gyarawa muƙamuƙi kuma m muƙamuƙi zama karami lokacin da m muƙamuƙi gudanar saukar, to, da kayan aka niƙa cikin guda. Yana zai zama ya fi girma a lokacin da m muƙamuƙi gudanar up. The m muƙamuƙi kwamitin ya fita daga gyarawa muƙamuƙi jirgin karkashin mataki na iyakacin duniya da kuma bazara, sa'an nan da karshen kayayyakin fito daga wurin, kawar da rami.
‘Yar Shekara 10 da aka yi wa Fyade a India ta Haihu
Wata yarinya 'yar shekara 10 da aka yi wa fyade a Indiya, wacce kuma kotun kolin kasar ta hana a zubar mata da cikin a watan da ya gabata, ta haifi 'ya mace.
Yarinyar dai ba ta san cewa tana shirin haihuwa ba. A lokacin da take da cikin, an shaida mata cewa akwai katon dutse a cikinta ne shi ya sa ya yi girma. An haifi jaririyar wacce ke da nauyin kilo 2.5 ne ta hanyar yi wa uwar tiyata a garin Chandigarh, da misalin karfe 3.52 […]
Ambaliyar ruwa ta hallaka mutum 200 a India
Mummunar ambaliyar ruwan da ta afkawa wasu yankunan jihar Gujarat a kasar Indiya ta hallaka sama da mutum 218, kamar yadda jimi'an gwamnati suka tabbatar.
Kwanaki biyu da yin ambaliyar ruwan, aka sake gano wasu karin gawawwakin sama da mutum 100. Jami’an jihar sun tabbatar da cewa, ambaliyar ruwan ta shafi a kalla mutum 450,000. A bana kadai jihohi 20 ne suka fuskanci ambaliyar ruwa a sassa daban-daban na kasar Indiya. Haka kuma a arewa maso gabashin jihar Assam ma […]
India: Ya kashe matarsa saboda lattin kin dafa abincin dare
‘Yan sanda a kasar India sun ce sun cafke wani dattijo mai shekara 60 da ya hallaka matarsa ta hanyar bindigewa saboda bata gama abincin dare da wuri ba. A daren Asabar ne Ashok Kumar ya dawo gida cikin maye, inda gardama ta kaure tsakaninsa da matarsa , kamar yadda wani babban jami’in ‘yan sanda […]
Ra’ayin Allah Game da Rai (Sashe na 2) _ Umurni don Nazarin Littafi Mai Tsarki
MENE NE LITTAFI MAI TSARKI YAKE KOYARWA? (DON NAZARI)
An dauko daga babi na 13 na littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa?
Ka yi la’akari da abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da yin amfani da jini a hanyar da ba ta dace ba, da kuma yadda aka yi amfani da shi don a cece mu.
Mallam Usman (18km)
The ColorSchaffTrendCycle nuna alama aiwatar a matsayin jerin candlesticks. Candlesticks bayyana a sakamakon dacewa price timeseries sarrafa ta ColorSchaffTrendCycle algorithm.
A yawa yanayi, irin wannan m iya zama mafi m ga manufar analysis.
ColorSchaffTrendCycleCandle Metatrader 5 Nuna alama ne mai Metatrader 5 (MT5) nuna alama da jigon da forex nuna alama shi ne ya canza da tara tarihin bayanai.
ColorSchaffTrendCycleCandle Metatrader 5 Nuna alama azurta damar gane daban-daban peculiarities da alamu a price muhimmancin da suke ganuwa zuwa ido tsirara.
#EXTINF:-1,AR_LIBYA_JAMAHIRYA
Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Soma Aiki
AN GUDANAR DA ZANGA-ZANGA A KADUNA DOMIN A SAKI ZAKZAKY
HUKUMAR SIBIL DIFENS TA HUKUMTA MASU MANYAN LAIFUFFUKA 160 A JIHAR...
YAN SANDA SUN KAMA MATA YAN FASHI A JIHAR RIBAS
An Samu Gawar Hafsan Sojan Da Aka Sace A Kaduna
”YAN SANDA NA NEMAN TAIMAKON UBANGIJI – Sifeto Janar
Sojoji Sun Sa Ladan Miliyan 1 Ga Duk Wanda Ya Bada...
Wani Fasto Ya Rataye Kansa Har Lahira A Kaduna – HausaMedia.Com
Rahotanni daga Kaduna sun nuna cewa wani malamin addinin Kirista mai suna Fasto Samuel Hamza ya rataye kansa har lahira a gidansa dake Unguwan Rimi a cikin garin Kaduna.
An ruwaito cewa Faston ya rataye kansa ne da igiya wadda ya daure a jikin fankar da ke cikin dakinsa. Makwaftansa ne suka gano shi bayan da suka balle kofar dakin nasa bayan ba su ji doriyarsa ba kamar yadda suka saba. Tuni dai rundunar ‘yan sanda ta fara bincike kan al’amarin.
Barawo Ya Sace Wayar Tsohon Gwamnan Jihar Neja A Masallaci - HausaMedia.Com _™ Hausa News And Entertainment Blog
Home» Hausa News» Barawo Ya Sace Wayar Tsohon Gwamnan Jihar Neja A Masallaci
VIDEO : kalli Sabon Video Yakubu Muh'd Ya Rungume (hug) Din Rahama Sadau
Wannan wani sabon shiri ne da jaruman biyu keyi a Suga Naija Tv ke yi tare da rahama sadau da yakubu muhammad.wannan a cikinsa suna gunmar juna suna kiss tamkar ba musulmai ba, tamkar ba hausawa ba saboda ba al'adar bahaushe bane kiss din mace a gaban jama'a amma sai ka kalli wannan video domin tabbatarwa.
Mai Sheka Fassarar Algaita 2
Home › Videos ›Mai Sheka Fassarar Algaita 2
Item Reviewed: APC za ta yi nasara a 2019, da R-APC ko babu su - Oshiomhole Rating: 5 Reviewed By: -
neman 'yan mata
Taskar Yabon Ma'aiki - Aminci Radio 103.9 FM
Wata mata ta shafe shekaru 25 ta na jinyar mijin ta a kasar Saudiya ba tare da gajiyawa ba ▷ Legit.ng
Jaridar Legit.ng ta kuma ruwaito cewa, bincike ya bayyana yadda lahani na hayakin igiyar leko ya yiwa na karan sigarin fintinkau.
Kyakyawan hoton shugaba Buhari da jikarsa da yayi fice
10PCS 210 * 130CM Tabbatar ruwa Tabbataccen gaggawar gaggawa ta hanyar tseren gaggawa - the shoppingdirect24.com - SD24
Gida > 10PCS 210 * 130CM Tabbatar ruwa Tabbataccen gaggawar gaggawa ta hanyar kare lafiyar gaggawa Tsarin zafi na farko Na farko taimako Sliver tsĩrar bakin ciki waje
Farashin mai ya tashi a kasuwar duniya ▷ Legit.ng
Jerin Harsuna 17 mafi shahara a fadin duniya
Shugaba Buhari ya halarci Sallar Juma'a tare da gwamnoni ▷ Legit.ng
Shirin duniyar wasanni tare da Abdurrahman Gambo Ahmed ya dubi tagomashi da bunkasar damben gargajiya a Najeriya dama nahiyar Afirka baki daya.
Najeriya ta samu gurbi a gasar kofin duniya a Rasha10:00
Shirin duniyar wasanni na wannan makon tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya tattauna ne game da nasarar da Najeriya ta kan Zambia da ci 1-0 a birnin Uyo, abin da ya bai wa Super Eagles damar zuwa gasar cin kofin duniya da za a gudanar a shekara mai zuwa a Rasha. Shirin ya yi nazari kan abubuwan da suka taimaka har Najeriya ta kai ga gaci, yayin d ...…
Kaduna 2019: Zan kara da El-Rufai – Shehu Sani ▷ Legit.ng
A bangare daya, Legit.ng ta rahoto cewa Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya bukaci Gwamna Abdullahi Ganduje da ya kira wani taro na shugabannin siyasa domin shirya yadda za’ayi zaben 2019 cikin lumana a jihar.
Hotunan artabun da Soji su kayi da Boko Haram yayin da suka ceto mutane 21 da aka sace ▷ Legit.ng
2019: Dan takarar da ya kamata PDP ta tsayar muddin tana son kada Buhari - Makarfi
Shugaba Muhammadu Buhari ya isa jihar Bauchi jajintawa mutan jihar Bauchi kan iftila'in da ya faru da su.
A cikin al'adun kabilar Abzinawa rawani nada mahimmancin gaske kuma da wuya Baabzine ya bar gidansa ba tare da daura rawani a kansa ba wanda yake kare masa rana da sanyi da iska
Abdulkadir Albijir wani baazine wanda yake zaune a birnin Agadez yace ga duk baabzine babu abun da yafi rawani a duniya a wurinsa saboda shi ne kariyar darajarsa da mutuncinsa.
A al'adarsu duk wanda rawani ke kansa ana kallonsa a matsayin dattijo kuma ya kamata ya kiyaye wasu abubuwa. Ko cin abinci idan a kawai rawani a kai dole ne mutum ya hakura komi yunwa. Karya al'ada ce baabzine ya bude rawani gaban jama' ya ci abinci.
Rawnin ya kasu kashi kashi kuma kowane yana da lokacin da yakamata a yi anfani dashi.
Mahimmancin Rawani ga Kabilar Abzinawan Nijar - 3' 42"
Kungiyar ‘yan tawayen Somalia ta Al Shabab ta kame garin Baidoa, inda Majalisar kasar take.
Shaidun gani da ido sunce a yau Litinin Kungiyar ta karbe ragamar garin, ‘yan sa’o’i kadan bayan janyewar dakarun Habasha, wadanda dama sune ke kare gwamnatin kasar mara tagomashi.
Mazauna garin dai sunce an gwabza fada kafin mayakan kungiyar su sami nasara, koda yake dai babu bayanin wadanda suka jikkata.
Yawancin ‘yan Majalisar kasar dai suna Djibuti, makwabciyar kasar ta Somalia, inda suka je domin yin wani zama na musamman da aka bude a jiya Lahadi.
A yau ‘yan Majalisar suka amince da kara yawan kujerun Majalisar zuwa 550, domin cika wata yarjejeniya da gwamnati ta cimma da masu sassaucin ra’ayi.
Rashin biyan kudaden alwus-alwus ya jawo yajin aikin likitoci a janhuriyar Nijar.
WASHINGTON, DC — Jami'an kiwon lafiya a jamhuriyar Nijer sun tsunduma cikin wani yajin aiki a matsayin kashedi har na kwanakki biyu a fadin kasar Nijer.
Wannan yajin aikin na neman hakki ne da suka ce gwamnatin kasar ta taushe masu dangane da wasu kudaden alawus-alawus din da ya kamata a biya su.
Kungiyoyin sunce idan har bukatar su bata biya ba, to yajin aikin zai ci gaba face sai sun ga abinda ya turewa buzu nadi.
Likitocin na kuma kokawa da rashin ingantaccen kulawa a fannin kiwon lafiya duk da alkawarin da gwamnati ta sha yi akai batare da biyan bukata ba.
Duk kokarin da muka yi domin jin ta baki bangaren mahukunta ko kuma ofishin kiyon lafiya abun ya ci tura.
Likitoci Na Yajin Aiki a Kasar Nijer -3'11"
Jam’iyyun Adawar Nijer Sun Maida Murtani ga Jam’iyya Mai Mulki
Shuwagabanin Kwastan na Afirka ta Yamma Zasu Taimaka Wajen Yakan 'Yan Boko Haram
Wannan kiran ya biyo bayan rikici tsakanin Fulani da kabilar Mambilla a tsaunin dake jahar.
Gwamnatin tarayya zata tura Karin jami’an tsaro zuwa yankin Mambilla dake jahar Taraba, inda rikici na baya bayan nan ya janyo hasarar rayuka da dukiya mai yawwa.
Kakaki a fadar shugaban Najeriya Mallam Garba Shehu, shine ya bayyana wannan mataki a hira da yayi da wakiliyar Sashen Hausa Madina Dauda. Garba Shehu yace wannan shine mataki na farko da gwamnati zata dauka kamin ma ta fara binciken gano wanene yake da laifi.
Wata kungiya mai kare muradun Fulani a yankin da ake kira Pastoral Resolve wacce ta kira taron manema labarai ta nemi gwamnatin tarayya ta kafa dokar ta baci a jahar taraban domin gwamnatocin jahar daga matakin karamar hukuma zuwa jaha basu da niyyar kashe wannan wuta.
An tura karin jami'an tsaro zuwa Taraba.
Da misalin karfe 12 da wasu dakikoki ne Lahadinnnanm, wata ‘yar kunar bakin wake ta kutsa cikin babbar tashar ababen sufuri dake garin Damaturu, dake Jihar Yobe a arewa maso gabashin Najeriya, ta tayar da Bom wanda yayi sanadiyar rayukan mutane 10 da raunata misalin 45.
Wannan tashin Bom din yazo ne kwana daya, bayan wasu mahara da ake kyautata zaton ‘ya’yan kungiyar Boko Haram ne, suka kai hari a cikin garin Gombe dake makwabtaka da Jihar Yobe, sannan suka farwa barikin sojoji da ofisoshin ‘yan Sanda.
Kunar bakin waken Lahadinnan ya haifar da fargaba da jimami, a cikin zukatan jama’a, musamman ma dai dai wannan lokaci da ake fuskantar hare-hare a wannan yanki, ganin cewa tashar nada cinkoson jama’a.
Tuni hukumomin tsaro suka killace wurin, kuma suna cigaba da gudanar da bincike akan aukuwar wannan lamari. Sai dai wasu shaidun gani da ido sun bayyana cewa suna zaton wadansu ne sanye da kayan sarki suka dasa wannan bom.
Bom A Mota Ya Tashi Potiskum
Amurka da China, manyan kasashe masu karfin tattalin arziki na duniya, sun fara wata tattaunawa a fannin cinikayya yau Laraba a Washington, domin rage gibin cinikayya na dala biliyan dari uku da tara da aka samu bara da Beijing.
Yayinda aka fara tattaunawar, sakataren ma'aikatar cinikayya Wilbert Ross ya shaidawa mataimakin shugaban kasar China Wang Yang cewa, “tilas ne mu kara samun daidaito a cinikayyarmu, mu kara yawan kayan da muke sayarwa da aka sarrafa a Amurka zuwa China. Akwai dama sosai ta yin haka idan zamu yi aiki tare mu kawar da shingen dake akwai.
A nasa bangaren, Wang yace cinikayya tsakanin kasashen biyu mai yiwuwa ce, sai dai ya yi gargadi da cewa, sa in sa nan da nan zai iya dagulawa kowanne bangare lissafi.
Sakataren ma'aikatar kudin Amurka Steve Mnuchin yace za a iya samun cin moriyar huldar cinikayya ne kawai idan ana mutunta juna .
Dakarun Majalisar Dinkin Duniya suna gadi kan titunan birnin Abidjan, Ivory Coast, 22 Dec 2010.
Faransa ta shawarci ‘yan kasarta das u fice daga kasar ivory Coast, a daidai lokacinda babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya Ban ki-Moon yake kashedin cewa kasar ta Cote d’Ivoire na fuskantar barazanar abkawa cikin wani sabon yakin basasa gadangadan. Akwai faransawa kamar dubu 15 a kasar ta Ivory Coast, wanda yassa gwamnatin Faransan ke gaya musu cewa, in zasu iya, su barta, su koma wata kasar, su yi zaman wucingadi na wani dan lokaci. Har yanzu hinjararren shugaban Cote d’Ivoire din, Laurent Gbagbo yana ci gaba da nacewa akan cewa shine shugaban kasar day a lashe zaben da ake takkada a kansa da akayi na shugaban kasa a watan Nuwamban day a gabata, wanda amma kuma duk duniya ta dauka cewa Alassane Ouattara ne ya lashes hi. A jawabin da yayi jiya inda yake dada jadadda cewa har yanzu ragamar mulkin kjasar na hannunshi, Gbagbo yace baya son ganin jinni ya malala. Yace yana gayyatar wakilan Kungiyar Tarayyar Turai, Majalisar Dinkin Duniya da Kungiyar Tarayyar Turai su zo su zauna, su sake nazarin sakamakon zaben.
Majalisar dokokin Kenya ta bukaci kasar da ta janye daga yarjejeniyar da ta kafa kotun bin kadin manyan laifuffuka ta duniya
Bahaushe Mai Ban Haushi!: Hausa da Hausanci a Karni na 21 – Kalubale da Madosa
Sabon shugaban Togo Faure Gnasigbe ya fara aiki yau bayan bukin rantsare da shi aka yi mukamins hugaban da ake rinton sakamakon zabensa. sojoji suna sunturii a unguwanin abokan hamaiya dake birnin lome da kewaye domin guje sake abukuwar tarzoma irin tamakon jiya.
A ranar talaka kotun koli ta tsarin mulkin togo ta amince da zaben dan tsohuns hugaba marigayi gnasigbe duk da cewar shugaban ’yan hamaiya emanuel akitani bob yana tababar sakamakon zaben da ya ce sun saba kaida. babu wani yamutsi tun ranar talata duk da damuwar yiwuwar maimaita abinda ya abku a can baya.
sakamakon kashe kashe da suka abku kusan mutum dubu 20 ne suka ketara zuwa kasashen makwabta na gana da benin.
Bahaushe Mai Ban Haushi!: WANENE MU'AZU HADEJIA?
Gwamnatin Kwango za ta saki ′yan adawa _ Labarai _ DW _ 20.08.2016
Gwamnatin Kwango za ta saki 'yan adawa
A wani mataki na zuba ruwa a wutar rikicin siyasar kasar Jamhuriyar Demokaradiyyar Kwango, gwamnatin kasar ta sanar da sakin 'yan adawa guda 24 daga gidan kaso.
Gwamnatin kuma ta amince da bude wasu gidajen talbijin guda biyu mallakar 'yan adawa. Hakan dai na zuwa ne kafin zabe mai zuwa na shugaban kasa a kasar ta Kwango. Sai dai tuni dama 'yan adawar ke zargin Shugaba Joseph Kabila, da ke mulki tun bayan rasuwar mahaifinsa Laurent- Desire Kabila a shekara ta 2001, da neman makalewa kan karagar mulkin kasar, ganin yadda gwamnatin take ikirarin cewa bata da isheshen kudin shirya zaben a wannan shekara.
A baya dai kotun tsarin mulkin kasar ta Kwango ta bai wa shugaba Kabila izinin iya ci gaba da mulki muddin dai ba a samu shirya zabe ba. Jamhuriyar Demokaradiyyar Kwango dai ba ta samu sauyin gwamnati ba wanda aka yi shi cikin ruwan sanhi tun bayan da ta samu mulkin kai a shekara ta 1960.
Muhimman kalmomi Kwango, Kinshasa, Gwamnati, 'Yan adawa, Joseph Kabila, Laurent- Desire Kabila
[url=http://www.azimuthmedia.org/rb-pandora-salon.php]pandora salon[/url]
Amirka: An harbe 'yan sanda uku
Rahotanni daga jihar Louisiana da ke Amirka na cewar an hallaka wasu 'yan sanda uku tare kuma da jikkata wasu guda uku a babban birnin jihar wato Baton Rouge.
Jami'an 'yan sanda a Baton Rouge din suka ce guda daga cikin wanda ake zaton sun harbe 'yan sandan ya rasu yayin da sauran guda biyu kuma suka tsere.
An dai harbe wadanan 'yan sanda ne bayan da aka yi kiransu zuwa wani yanki da aka yi harbe-harbe. Yanzu haka dai jami'an tsaro sun bukaci mazauna wannan birni da su tallafa musu da bayanan da za su taimaka wajen kame wanda ake zargi da harbe 'yan sandan.
Shi kuwa gwamnan jihar Louisiana John Bel Edwards ya ce jihar za ta yi amfani da dukannin karfinta wajen ganin an hukunta wanda ke da hannu a wannan aika-aika.
Muhimman kalmomi Amirka, Baton Rouge, Obama, 'Yan sanda
Birtaniya ta zaku da ficewa daga EU 19.10.2017
Shugabanni daga EU na son gamsassun bayanai kan tsarin Birtaniya na ficewar kafin a kai ga kulle-kullen huldar kasuwanci nan da Disamba.
Florida:Jama′a na fargaba kan guguwar Irma _ Labarai _ DW _ 09.09.2017
Hukumomi a jihar Florida ta Amirka ta umarci miliyoyin jama'a su gaggauta ficewa gidajen su yayin da mahaukaciyar guguwar Irma hade da ruwan sama kamar da bakin kwarya ke cigaba da tunkarar jihar bayan ta yi mummunan ta'adi a Kuba inda ta hallaka akalla mutane 21 tare da jikata wasu da dama a gabashin yankin Caribbean.
Guguwar Irma wadda ke zama mafi karfi da aka taba gani cikin shekaru dari ana tsammanin za ta dira Florida a gobe Lahadi, inda ake hasashen za ta haddasa ta'adi mai yawa da kuma ambaliyar ruwa a jihar ta Florida mai yawan al'umma.
Gagarumin aikin kwashe jama'a wanda ya hada da wasu yankuna a Miami na fuskantar tarin matsaloli sakamakon cushewar hanyoyi da karancin man fetur da kuma kalubalen kwashe tsofaffi zuwa tudun mun tsira.
Mutane fiye da miliyan biyar da rabi ne aka umarci su bar gidajen su a Florida bisa alkaluman hukumar agajin gaggawa ta jihar.
′Yan matan Chibok 21 sun samu ′yanci _ Duka rahotanni _ DW _ 19.10.2016
Kungiyar Boko Haram ta sako 'yan matan Chibok 21 daga cikin sama da 270 da ta sace kusan shekaru ukun da suka gabata.
Muhimman kalmomi Chibok, Najeriya, 'Yan ta'adda, Boko Haram
Najeriya: Farmakin karshe kan Boko Haram 15.05.2018
So. Bai bai.
wan zo mi kai?
DA 4 A N ■ ■
‘itsuka’ ja zettai iya na n da
‘ano ne jitsuwa sa,,, boku wa !( watashi wa !) kun no koto ga,,,!’
‘ano ne watashi wa,,, kimi ga! kun no koto ga,,,!’
Kana Barin Jehobah Ya Mulmula Ka Kuwa? _ Na Nazari
Koma ka ga abin da ke ciki
Koma ga abubuwan da ke ciki
SHAFIN FARKO
Farin Ciki da Kwanciyar Rai
Amsoshin tambayoyi daga Littafi Mai Tsarki.
Kayan Bincike don Nazarin Littafi Mai Tsarki
Dangantakar Tarihi da Littafi Mai Tsarki
Ilimin Kimiyya da Littafi Mai Tsarki
Littafi Mai Tsarki
Wasannin Kwaikwayo na Littafi Mai Tsarki
Wasan Kwaikwayon Littafi Mai Tsarki
Dakin Watsa Labarai Don Masu Ba da Rahoto
Labaran Shari’a
Tambayoyin da Ake Yawan Yi
In Kana So a Yi Nazarin Littafi Mai Tsarki da Kai
ABUBUWAN DA KE CIKI
Jehobah ‘Yana Kula da Kai’
Kana Barin Jehobah Ya Mulmula Ka Kuwa?
Amsoshin Tambayoyin Masu Karatu
Jehobah “Allahnmu Ubangiji Daya Ne”
Kada Ka Bar Kurakuran Wasu Su Hana Ka Bauta wa Jehobah
Koyarwar Littafi Mai Tsarki
Dakin Watsa Labarai
Hasumiyar Tsaro (Ta Nazari) _ Yuni 2016
Za ka so ka karanta wannan talifin a %%?
“Ga shi, kamar yumɓu a hannun mai-tukwane, hakanan kuke a hannuna.”—IRM. 18:6.
Waɗanne irin halaye ne za su hana mu sauraran shawarwarin da Jehobah yake ba mu?
Waɗanne halaye ne za su taimaka mana mu ci gaba da zama kamar yumɓu da Jehobah zai iya mulmulawa?
Ta yaya iyaye Kiristoci za su nuna cewa Jehobah shi ne wanda yake mulmula su?
1, 2. Me ya sa Allah ya ɗauki Daniyel a matsayin “mutum ƙaunatacce ƙwarai,” kuma ta yaya za mu zama masu yin biyayya kamar Daniyel?
SA’AD DA Isra’ilawa suka je zaman bauta a birnin Babila na dā, sun ga cewa mutanen suna bauta wa gumaka da kuma aljanu. Amma da akwai wasu Yahudawa masu aminci kamar Daniyel da kuma abokansa guda uku da suka ƙi bin salon rayuwar mutanen Babila. (Dan. 1:6, 8, 12; 3:16-18) Daniyel da abokansa sun ƙudura niyyar cewa za su bauta wa Jehobah shi kaɗai a matsayin mai mulmula su, kuma sun yi nasarar yin hakan! Daniyel ya yi kusan dukan rayuwarsa a Babila amma duk da haka, mala’ikan Allah ya ce shi mutum ne “ƙaunatacce ƙwarai.”—Dan. 10:11, 19.
KA GUJI HALAYEN DA ZA SU SA KA ƘI JIN SHAWARA
3. Waɗanne irin halaye ne za su sa mu ƙi jin shawara? Ka ba da misali.
3 Littafin Misalai 4:23 ta ce: “Ka kiyaye zuciyarka gaba da dukan abin da kake kiyayewa: gama daga cikinta mafitan rai suke.” Waɗanne halaye ne za mu guje wa? Sun ƙunshi fahariya da kasancewa da halin yin zunubi da kuma rashin bangaskiya. Waɗannan halayen za su iya sa mu yi tawaye ko kuma rashin biyayya. (Dan. 5:1, 20; Ibran. 3:13, 18, 19) Abin da ya faru da sarki Uzziah ke nan. (Karanta 2 Labarbaru 26:3-5, 16-21.) Da farko, Uzziah “ya yi abin da ke daidai a gaban Ubangiji,” kuma “ya sa kansa ya biɗi Allah.” Amma “sa’anda ya yi ƙarfi, zuciyarsa ta habaka” duk da cewa Allah ne ya ba shi ƙarfi! Ya kasance da fahariya har ya so ya ƙona turare a cikin haikali, aikin da firistoci ne kawai suke da gatan yi. Amma Uzziah ya hasala sa’ad da firistoci suka gaya masa cewa bai kamata ya yi wannan aikin ba! Mene ne sakamakon? Allah ya hukunta shi kuma ya zama kuturu har mutuwarsa.—Mis. 16:18.
4, 5. Mene ne zai faru idan muka ƙi guje wa fahariya? Ka ba da misali.
5 Abin da ya faru da Jim ya nuna yadda fahariya za ta sa mu soma ganin cewa abin da muke yi ne daidai kuma hakan zai sa ba za mu zama kamar yumɓu mai laushi da za a iya mulmulawa ba. (Irm. 17:9) Jim ya ce: “Na ci gaba da ganin cewa ’yan’uwan ne suke da laifi.” Shin wani ɗan’uwa ya taɓa ɓata maka rai? Ka taɓa fushi don ka rasa gatan da kake da shi a cikin ikilisiya? Idan haka ne, yaya ka bi da batun? Shin ka yi fahariya ne? Ko kuma ka nemi ka sulhunta da ɗan’uwanka kuma ka ci gaba da kasancewa da aminci ga Jehobah?—Karanta Zabura 119:165; Kolosiyawa 3:13.
6. Mene ne zai iya faruwa idan muka ci gaba da yin zunubi?
7, 8. (a) Ta yaya Isra’ilawa na dā suka nuna rashin bangaskiya? (b) Wane darasi ne muka koya daga wannan?
7 Isra’ilawa sun nuna rashin bangaskiya bayan Jehobah ya cece su daga ƙasar Masar. Wannan misali ya nuna mana yadda rashin bangaskiya zai iya taurara zuciyarmu. Al’ummar Isra’ila ta ga yadda Allah ya yi abubuwan ban al’ajabi don ya cece ta! Duk da haka, sun nuna rashin bangaskiya sa’ad da suka kusan shiga Ƙasar Alkawari. Maimakon su dogara ga Jehobah, sun tsorata kuma suka soma gunaguni game da Musa. Ƙari ga haka, sun so su koma ƙasar Masar inda suka yi zaman bayi! Jehobah ya yi fushi kuma ya ce: “Har yaushe mutanen nan za su rena ni.” (Lit. Lis. 14:1-4, 11; Zab. 78:40, 41) Saboda taurin kansu da kuma rashin bangaskiyarsu, waɗannan mutanen sun mutu a jeji.
8 Da yake mun kusa mu shiga sabuwar duniya, za mu fuskanci gwaji na bangaskiyarmu. Saboda haka, muna bukata mu bincika bangaskiyarmu. Alal misali, za mu iya yin nazari game da abin da Yesu ya ce a littafin Matta 6:33. Ka tambaye kanka: ‘Shin maƙasudaina da kuma shawarwarina suna nuna cewa na gaskata da abin da Yesu ya ce? Zan ƙi zuwa taro ko kuma wa’azi don neman kuɗi? Me zan yi idan ana bukatar in ƙara ba da lokaci a wurin aiki? Shin zan bar tasiri na wannan duniyar ya mulmula ni har ya sa na daina bauta wa Jehobah?’
9. Me ya sa muke bukata mu ci gaba da “gwada” bangaskiyarmu, kuma ta yaya za mu yi hakan?
9 Alal misali, ka yi la’akari da wani bawan Jehobah, wanda ba ya bin ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki, wataƙila game da tarayyar banza ko yankan zumunci ko kuma nishaɗi. Ka tambayi kanka, ‘Shin haka nake?’ Idan muka ga cewa muna da irin wannan halin, muna bukata mu bincika bangaskiyarmu nan da nan! Littafi Mai Tsarki ya ba mu shawara cewa: “Ku gwada kanku ko kuna cikin imani; ku yi wa kanku ƙwanƙwanto.” (2 Kor. 13:5) Idan ka ga cewa kana bukata ka yi gyara, ka riƙa yin amfani da Kalmar Allah don ka daidaita ra’ayinka.
KA CI GABA DA ZAMA YUMƁU MAI LAUSHI
10. Mene ne zai taimaka mana mu zama kamar yumɓu mai laushi a hannun Jehobah?
Ka yi amfani da abubuwan da Allah ya tanadar don su taimaka maka ka zama kamar yumɓu da zai a iya mulmulawa (Ka duba sakin layi na 10-13)
11, 12. Ta yaya Jehobah yake amfani da ikilisiyar Kirista don ya mulmula mu bisa ga bukatan mu? Ka ba da misali.
11 Ta wurin ikilisiyar Kirista, Jehobah yana mulmula mu bisa ga abin da kowannen mu yake bukata. Jim, wanda aka ambata ɗazu ya soma canja halayensa sa’ad da wani dattijo ya kusace shi kuma suka zama abokai. Jim ya ce: “Bai taɓa nuna min cewa ina da laifi kuma bai kūshe ni ba. Maimakon haka, ya ƙarfafa ni kuma ya nuna min cewa yana so ya taimake ni da gaske.” Bayan wata uku, dattijon ya gayyaci Jim zuwa taron Kirista. Jim ya ce: “’Yan’uwa sun marabce ni sosai kuma ƙaunar da suka nuna min ya sa na canja halina. Na soma ganin cewa ra’ayina ba shi ne ya fi muhimmanci ba. Da taimakon ’yan’uwan da kuma matata, na soma bauta wa Jehobah. Na amfana sosai daga karatun talifofin da ke cikin Hasumiyar Tsaro na 15 ga watan Nuwamba 1992 mai jigo ‘Jehovah Is Not to Blame’ da kuma ‘Serve Jehovah Loyally.’”
12 Da shigewar lokaci, Jim ya sake zama dattijo. Tun daga lokacin, ya taimaka wa wasu ’yan’uwa su shawo kan irin waɗannan halayen kuma su ƙarfafa dangantakarsu da Jehobah. A ƙarshe Jim ya ce: “Na ɗauka cewa ina da dangantaka mai kyau da Jehobah amma da gaske, ban da shi! Na yi da-na-sanin barin fahariya ya sa na mai da hankali ga laifofin mutane maimakon in mai da hankali ga abubuwan da suka fi muhimmanci.”—1 Kor. 10:12.
13. Waɗanne halaye ne wa’azin bishara yake taimaka mana mu kasance da su, kuma ta yaya muke amfana daga hakan?
KU BI JA-GORAR ALLAH SA’AD DA KUKE MULMULA YARANKU
14. Mene ne ya kamata iyaye su yi idan suna son su yi nasara wajen mulmula yaransu?
14 Yawancin yara suna da tawali’u kuma suna son koyan abubuwa. (Mat. 18:1-4) Hakazalika, iyaye masu basira suna iya ƙoƙarinsu don su koya wa yaransu gaskiyar da ke cikin Littafi Mai Tsarki kuma suna son yaransu so koyarwar da dukan zukatansu. (2 Tim. 3:14, 15) Babu shakka, don iyaye su yi nasara a yin hakan, suna bukata su ƙaunaci gaskiyar Kalmar Allah da dukan zuciyarsu kuma su bi ƙa’idodin da ke cikinta. Idan iyaye suka yi hakan, zai kasance da sauƙi wa yaransu su ƙaunaci Kalmar Allah. Ƙari ga haka, za su ga cewa Jehobah da kuma iyayensu suna ƙaunarsu, kuma hakan ne ya sa suke yi musu horo.
15, 16. Ta yaya iyaye za su nuna cewa sun dogara ga Jehobah sa’ad da aka yi wa ɗansu ko ’yarsu yankan zumunci?
15 A wani lokaci, duk da ƙoƙarin da iyaye suka yi don su koya wa yaransu Kalmar Allah, wasu yaran suna daina bauta wa Jehobah ko kuma a yi musu yankan zumunci. Hakan yana sa iyalin baƙin ciki. Wata ’yar’uwa a Afirka ta Kudu ta ce, “Sa’ad da aka yi wa ɗan’uwana yankan zumunci, na ji kamar mutuwa ya yi. Hakan ya sa ni baƙin cikin sosai.” Mene ne ita da iyayenta suka yi? Sun bi umurnin da Kalmar Allah ta bayar game da hakan. (Karanta 1 Korintiyawa 5:11, 13.) Iyayen sun ce: “Mun yanke shawara cewa za mu bi umurnin da Littafi Mai Tsarki ya bayar, tun da mun san cewa yin abubuwan da Allah yake so zai kawo sakamako mai kyau. Mun ɗauki yankan zumunci a matsayin horo daga Allah kuma muna da tabbaci cewa Jehobah yana ƙaunar mu shi ya sa yake mana horo. Saboda haka, abubuwan da yake haɗa mu da ɗanmu, shi ne al’amura da suka shafi iyali kawai.”
16 Yaya ɗansu ya ji game da hakan? Ya ce: “Na san cewa iyayena suna ƙaunata. Suna yin biyayya ne ga Jehobah da kuma ƙungiyarsa.” Ya daɗa cewa: “Idan yanayinka ya sa ka nemi taimako da kuma gafara daga wurin Jehobah, hakan zai sa ka san cewa kana bukata ka dogara gare shi.” Ka yi tunanin farin cikin da iyayen suka yi sa’ad da aka dawo da ɗansu! Hakika, za mu yi farin ciki sosai kuma za mu yi nasara idan muna yi wa Allah biyayya a koyaushe.—Mis. 3:5, 6; 28:26.
17. Mene ya sa ya kamata mu riƙa yi wa Jehobah biyayya, kuma ta yaya hakan zai amfane mu?
17 Annabi Ishaya ya ambata lokacin da Yahudawa za su daina zama bayin a Babila, kuma waɗanda suka tuba za su ce: “Ya Ubangiji, kai ubanmu ne, mu yumɓu ne, kai ne mai-yin tukwane da mu: mu dukanmu kuma aikin hannunka ne.” Bayan haka sun roƙe shi cewa: ‘Kada ka tuna da muguntarmu har abada kuma: ka duba, ka gani, muna roƙonka, mu duka mutanenka ne.’ (Isha. 64:8, 9) Idan mu ma muka yi biyayya ga Jehobah kuma muka ci gaba da yin hakan, zai ɗauke mu da tamani kamar annabi Daniyel. Ƙari ga haka, Jehobah zai ci gaba da mulmula mu ta wajen yin amfani da Kalmarsa da ruhu mai tsarki da kuma ƙungiyarsa don wata rana mu tsaya a gabansa a matsayin kamiltattun “’ya’yan Allah.”—Rom. 8:21.
HASUMIYAR TSARO (TA NAZARI)
Sauko da littattafai
Shiga Kai Tsaye
Ka Nemi Inda Ake Taro
Ka Nemi Inda Ake Taron Yanki
Mene ne Sabo
Ka ba da Gudummawa Don Aikinmu a Dukan Duniya
Ka Nuna Yaren Kurame Kadai Yanar Gizon da ke Akwai Littattafai da Za a Saukar Kawai
Ka Aika ta Hanyar Imel
Dakarun Turkiyya da mayakan Siriya dake samun goyan bayan Ankara sun kwace daukacin ikon birnin Afrin tungar mayakan kurdawa da Turkiyyar ke kallo a matsayin 'yan ta'adda.
Shugaban kasar Turkiyyar, Recep Tayyip Erdogan, ya fada a jiya Lahadi cewa, mayakan Siriya da dakarun kasarsa sun yi nasarar kwace birnin na Afrin, kum ayanzzu kaka tutar Turkiyya ce ke kadawa a tsakiyar yankin dake arewa maso yammacin kasar Siriya.
Wani faifan bidiyo da rundinar sojin Turkiyya ta wallafa a shafinta na Twitter, ya nuna dakarun Turkiyya kan wasu tankunan yaki biyu a gaban wasu gine gine gwamnati a yankin na Afrin.
Gwamnatin Ankara dai, na kallon kungiyar YPG ta kurdawa a matsayin kungiyar yan ta’adda, duk da cewa, dakarun kurdawan na samun nasu goyon baya ne, daga kasar Amurka, a yaki da kungiyar 'yan ta'adda ta IS a Siriya.
Daga ranar 20 ga watan Janairu da ya gabata lokacin da dakarun Turkiyya suka fara kaddamar da hari kan yankin na Afrin, dakarun kurdawa 1,500 ne aka kashe, a yayin da Turkiyyar ta ce an kashe na ta dakaru 46 da raunana 225.
Iran : Rohani Ya Taya Erdogan Murnar Lashe Zabe
Turkiyya : Abokin Takarar Erdogan Ya Amince Da Shan Kayi A Zabe
Bama cikin Rigimar Kwankwaso da Ganduje- Danbilki Commanda
A Najeriya wasu magoya bayan shugaban kasa, Muhammadu Buhari a jihar Kano sun nesanta kansu daga rikicin da ya kunno kai tsakanin gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje, da tsohon gwamna Rabi’u Musa Kwankwaso.
Wasu masu lura da al’amura dai na ganin wannan rikici na iya shafar makomar jam’iyyar APC mai mulkin jihar Kano, inda shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ke da dumbin magoya baya.
Malam Abdulmajid Danbilki Kwamanda, jigo ne a bangaren masu goyon bayan shugaba Muhammadu Buharin a jihar Kano, ya shidawa Knottedpost cewa ba ruwansu da rikicin su a matsayin ‘yan ba ruwanmu suke.
Ya kara da cewa rikici irin wannan babu abinda ya ke janyowa a jam’iyya face rarrabuwar kawuna.
Danbilki yace a yanzu su abinda suka sanya a gaba shi ne yaya za a kawo ci gaba ga al’umar Najeriya, da taimakawa shugaba Muhammadu Buhari sauke nauyin da yake kansa na amanar kasa.
Rikichin Siyasar Kano- Yan Majalisa sun goyi bayan Ganduje →
Kwankwaso ya zage ni ya zagi iyayena – Ganduje
Wata Kotu a birnin Bournemouth dake kasar ture ta daure wata mata mai suna Sheila Thompson sabida adabar saurayin ta da tayi a filin yanar gizo na facebook.
Sheila de ance ta takurawa tsohon saurayinta ne mai suna Andy Chapman bayan sun rabu a watan Augusta na shekarar bara. Da yake a kotu bayani Andy yacce jim kaddan da rubuwar mu da Shiela sai kawai ta fara takura mini, ta tura wa abokaina hotuna na tsirara. Andy ya kara da cewa ya kai Shiela kara ne bayan da ta sanyan hotunanshi yana tsirara a shafinshi na facebook wanda yasa dukkan abokanan shi suka gani.
Sheila Thompson- Kotu ta daure ta sabida takurwa tsohon saurayinta da tayi a facebook
`jirgin-ruwa` Sakamako
Jirgin ruwan fasinja mafi girma a duniya ya fara aiki
Bidiyo: Yadda jirgin ruwan yakin Amurka ya yi karo da jirgin dakon mai a tekun Singapore
Hotunan jirgin sama mai kunna nutso a karkashin teku da ke jan hankalin 'yan yawon bude ido a Turkiyya
Kungiyar Musulmi Ta Yaba Wa Makarantar Shari’a Don Kiran Firdausi Amasa — Leadership Hausa Newspapers
Farfesa Ishaq Akintola ya yaba wa Makarantar Shari’a don kiran Firdaus Amasa tare da barinta ta sanya hijabi. Akintola, wanda shi ne Daraktan, kungiyar Kare Hankin Musulmai (MURIC) ya sanar da hakan a wata sanarwa a ranar Laraba a Jihar Legas.
Makarantar shari’a ta Najeriya ta kira Amasa da Musulmai 11 zuwa bar a ranar Talata; An ba su izini su saka hijabi yayin da suka shiga wasu daliban 1,550.
Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya ruwaito cewa an hana Amasa shiga cikin zauren don bikin a watan Disamba na shekara ta 2017. Kungiyar MURIC ta yi kira ga hukumomi su ba wa sauran daliban musulmi mata wadanda suka yanke shawarar sanya hijabi damar sawa a kiran da za a yi a nan gaba don halartar bikin.
Samu 5 Aketxe 9
Mahukunta a Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo sun ce annobar Ebola ta bulla a wani yanki na daban da ke gabashin kasar, bayan da aka yi shelar cewa an shawo kan cutar bayan da ta kashe mutum 125 a cikin watannin da suka gabata.
Ministan lafiyar kasar Oly Ilunga, ya ce annobar ta bulla ne a wani wuri da ke tsakiyar Beni, a lardin Kibu ta Arewa kusa da iyakar kasar da Uganda.
Ministan ya ce an samu bullar cutar a wannan yanki ne sakamakon yadda jama’a ke ci gaba da bijire wa matakan mahukunta ke dauka domin hana yaduwar cutar ta Ebola.
Fadar shugaban kasa na shirin sayar da asibitinta
Fardar Shugaban Kasa ta aiyana kudurinta na sayarwa ’yan kasuwa babban asibitinta da ke harabar fadar.
Wata sanarwa da Mataimakin Daraktan Sashen Yada Labarai na Fadar Shugaban Kasar, Mista Attah Esa, ya fitar, ta nuna cewa Babban Sakataren Fadar Shugaban Kasar, Mista Jalal Arabi shi ne ya tabbatar da shirin sayar da asibitin.
An gina asibitin ne don ya rika kula da shugaban kasa da mataimakinsa da iyalansu da kuma ma’aikatan fadar shugaban kasar.
Babban Sakataren Fadar Shugaban Kasar ya bayyana cewa kula da manyan na’urorin gwaje-gwaje kawai ya na lashe kimanin biliyan biyu a wata.
Haka na faruwa ne yayin da majinyata ke korafin ana tura su wasu asibitocin a waje don yin gwaje-gwaje.
Hutudole: labarai da hausa : Me kuka gani a cikin idanuna?
Me kuka gani a cikin idanuna?
Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi kenan a wannan hoton nata inda ta tambayi me aka gani a cikin idanunta?.
Hutudole: labarai da hausa : Gidajan talabijin 8 na kasar Morocco suka nuna saukar shugaba Buhari kasar kai tsaye
Gidajan talabijin 8 na kasar Morocco suka nuna saukar shugaba Buhari kasar kai tsaye
Ziyarar shugaba Buhari a kasar Morocco na ta kara daukar hankulan mutane musamman a Najeriya, lura da irin tarbar karamcin da aka mishi, rahotanni sun bayyana cewa gidajen talabijin takwasne suka nuna isar shugaba Buhari kasar, kai tsaye.
Me baiwa shugaba Buhari shawara ta fannin sabbin kafafen sadarwa, Bashir Ahmad ne ya bayyana haka.
Hakan na nuna yanda suka dauki ziyarar ta shugaba Buhari da muhimmanci.
Cutar amai da gudawa ta kashe mutane 19 a Najeriya _ TRT Hausa
Cutar amai da gudawa ta kashe mutane 19 a Najeriya
Rahotanni daga Najeriya na cewa, mutane 19 ne suka mutu sakamakon kamuwa da cutar Kwalara a Kasar.
Mahukunta sun ce, an kai mutane 65 asibiti sakamakon bullar cutar a jihar Niger.
Mahukuntan yankin sun ce, jama'a sun dimauce sakamakon bullar annobar inda aka shawarci mutane da sun ga alamun ta a jikinsu su je asibiti mafi kusa.
Yadda ba a samun kyakkyawan ruwan sha a Najeriya, tare da yadda ba a iya maganin annoba a lokacn da ya kamata da karancin kayan aiki na janyo hatsarin rasa rayuka.
Akwai cututtuka irin su zazzabin cizon sauro, typhoid, shanyewar jikin yara kana, amai da gudawa da kyandar biri dake damun jama'ar Najeriya.
Ambaliyar ruwa na barna a Jamhuriyar Nijar
Tun daga watan Yuli zuwa yau mutane 22 ne suka mutu inda aka samu asarar dukiya mai dimbin yawa sakamakon ambaliyar da ta afku a sassan Jamhuriyar Nijar.
Motocin da ake shigowa da su kasashen Afrika na yi wa mutane Illa - Bincike - Premium Times
You are at:Home»Labarai»Motocin da ake shigowa da su kasashen Afrika na yi wa mutane Illa – Bincike
Motocin da ake shigowa da su kasashen Afrika na yi wa mutane Illa – Bincike
Wata kungiyar bincike dake zaman kanta a New Delhi kasar India ‘Centre for Science and Environment (CSE)’, ta bayyana cewa kashi 90 bisa 100 na gwanjunan motocin da ake shigowa da su kasashen Afrika na cutar da kiwon lafiyar mutanen yankin.
Jami’ar kungiyar ‘Priyanka Chandola’ ta fadi haka a Abuja ranar Talata.
Priyanka ta bayyana cewa sun gano haka ne bayan gudanar da bincike kan illolin da wadannan motoci ke yi wa lafiyar mutane da kuma muhallin su.
” Sakamakon da muka samu ya nuna cewa wadannan motoci na matukar cutar da kiwon lafiyar mutane ta hanayar gurbata iskar da mutane kan shaka.
” Binciken ya kuma nuna cewa a yanzu haka kashi 90 bisa 100 ne ake shigowa da su kasa Najeriya, kashi 85 a Ethiopia, kashi 80 a Kenya sannan duk da haka mutane kalilan ne ke iya siyan mota don hawa na kan su.
A karshe Priyanka ta yi kira ga gwamnatocin kasashen Afrika da su kirkiro dokokin da za su hana shigowa da motoci irin haka tare da tsawwala harajin da ake biya wurin shigowa da su.
Hutudole: labarai da hausa : Kasar Saudiyya ta baiwa 'yan gudun hijira a Borno tallafi
Kasar Saudiyya ta baiwa 'yan gudun hijira a Borno tallafi
Wadannan hotunan ne dake nuna lokacin da aka kaddamar da bayar da gudummuwar kayan saukaka rayuwa da gwamnatin kasar Saudiyya ke baiwa 'yan gudun hijira kenan a jihar Borno.
Hutudole>>zai birgeka, ya kayatar dakai, zaka nishadantu ka kuma karu.: Fadakarwa akan kankan dakai daga Sheikh Isa Ali Pantami
Malaman Kwalejin KADPOLY sun fara yajin aiki - Premium Times
You are at:Home»Labarai»Malaman Kwalejin KADPOLY sun fara yajin aiki
Malaman Kwalejin KADPOLY sun fara yajin aiki
Kungiyar malaman kwalejin kimiyya da fasaha mallakar gwamnatin tarayya dake Kaduna, Kaduna Polytechnic ta shiga yajin aiki daga yau Juma’a, 8 ga watan Satumba.
Jami’in kula da harka da jama’a na kungiyar Abass Muhammed ya shaida wa kamfanin dillancin labaran Najeriya haka a hira da yi da su ta wayan tarho.
Ya ce kungiyar ASUP reshen Kwalejin Kaduna ta shiga yajin aikin ne don rashin biyan tarin bukatunsu da hukumar makarantan ta kasa biya.
Daga karshe kungiyar ASUP ta ce tana kira ga gwamnati, masu ruwa da tsaki da mutanen kasa da su taimaka wajen jawo hankalin hukumar makarantar ta biya musu wadannan bukatu.
Gwamnatin Tarayya ta tallafa wa mata 22,962 sama da naira miliyan 200 a jihar Jigawa - Premium Times
You are at:Home»Labarai daga Jihohi»Gwamnatin Tarayya ta tallafa wa mata 22,962 sama da naira miliyan 200 a jihar Jigawa
Gwamnatin Tarayya ta tallafa wa mata 22,962 sama da naira miliyan 200 a jihar Jigawa
Sakataren yadda labarai na shirin bada agaji a fadan shugaban kasa Nura Sani yace gwamnatin tarayya ta samar da Naira miliyan 229,640,000 domin tallafawa mata 22,962 a jihar Jigawa.
Nura Sani ya ce gwamnati ta yi haka ne a shirin tallafa wa talakawa domin kawar da talauci a kasar nan wanda ake kira da ‘Conditional Cash Transfer CCT’.
Ya ce sun raba wa talakawa dake kananan hukumomi 9 a jihar wanda ya hada da Auyo, Guri, Gwiwa, Jahun, Kaugama, Kiyawa Miga, Roni da Taura.
” Mun zabo matan da muke tunani sun fi fama da talauci daga mazabu 3 daga cikin wadannan kananan hukumomi 9 a jihar.”
Nura Sani ya ce a wannan rabon kashi 30 na talakawan dake kananan hukumomi 27 a jihar ne suka sami tallafi sannan za su ci gaba da rabon kudin a karo na biyu domin sauran talakawan dake mazaba 15 su samu.
Ya ce sharadin samun wannan tallafin ya hada da saka yara a makarantun gwamnati da ziyartan asibiti a kai-akai.
Hutudole>>zai birgeka, ya kayatar dakai, zaka nishadantu ka kuma karu.: 'Bana amfani da Facebook'>>Amina Amal
Hutudole: labarai da hausa : Amina Amal na murnar zagayowar ranar haihuwarta
Amina Amal na murnar zagayowar ranar haihuwarta
Jarumar fina-finan Hausa, Amal Umar na murnar zagayoqar ranar haihuwarta, muna mayata murna da fatan Allah ya karo shekaru masu Albarka.
Hutudole: labarai da hausa : Tijjani Asase ya fara samun tallafi bayan da gobara ta kone gidanshi
Bayan da ibtila'in Gobara ya samu jarumin fina-finan Hausa, Tijjani Asase wanda yayi sanadiyyar konewar gidanshi kurmus. Jarumin ya fara samun tallafin kudi da kayan abinci daga mutane daban-daban.
'Yan uwa da abokan arziki ciki hadda tsffin jaruman fina-finan Hausa mata na cikin wadanda suka baiwa jarumin tallafi.
Ya rubuta a dandalinshi cewa:
"Salam barkanmu da safiya da mika godiyata ga iyayan gidana da yayyena wa'yan da suka tayani da alhini. wasu a waya wasu hargida wasa harda gudun mawa sutura da abinci wasu harda kudi nagode Allah yabar zumunci amin nagode"
Hutudole: labarai da hausa : Dusar kankara ta zuba a Saharar kasar Aljeriya saboda tsananin sanyi
Hutudole: labarai da hausa : Ba kada Ganduje ne a gabanmu ni da Kwankwaso ba>>Shekarau
Ba kada Ganduje ne a gabanmu ni da Kwankwaso ba>>Shekarau
Tsohon gwamnan Jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya ce ba kada gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje ne a gabansu shi da Sanata Rabiu Kwankwaso ba.
Shekarau ya bayyan hakane a wata hira da yayi da BBChausa inda yace ba su hadu guri guda shi da Kwankwaso ba dan su kada wani dan siyasa ba kuma duk wani abu da y faru a tsakaninsu ya wuce babu maganar tuna baya.
A makon jiya ne tsofaffin gwamnonin na Kano biyu suka gana a karon farko cikin shekaru da dama, kwanaki kadan bayan Kwankwaso ya sauya sheka daga APC zuwa PDP inda ya tarar da Shekarau.
Labuntsov, D.A.; Avdeev, A.A.
HOTO: Hotuna Daga Bikin Ango Messi _ Hayaki…
Labarun Cikin Gida
HOTO: Hotuna Daga Bikin Ango Messi
← Wani Limamin Coci Yayi Kira Da A Rage Kudin Aikin Hajjin Bana An kama wani malamin makarantar firamare da ya ke lalata da dalibansa maza →
Fushigi da na kimi ga warau to boku wa sukoshi dake tsuyoku nareru’n da
Vasorome - (Kowa, Japan)
Shin-Mun-Go
Tattaunawa ga 'yan mata
takardar kebantawa
Best 30 Hanya tattoos zane Idea ga 'yan mata
Brown launin fata mata za su je don tattoo tattoo tare da fararen ink design; wannan zane-zane na tattoo ya sa su dubi m da cute
Matan Brown suna son Tattoo Tattoo tare da zane-zane na tawada; wannan tattoo design ya dace da launin fata don sa su yi kyau da kuma sexy
Brown launin fata mata suna zuwa tattoo Tattoo tare da wani duhu ink design kudi; wannan zane-zane na tattoo ya sa su yi kama da kyan gani
Kullin tawada na baki Tsarin Tattoo na Mata ya haɗu da launi mafi kyau don kawo siffar ɗaukar hoto
5. Flower kafada tattoo ink ra'ayin ga mata
'Yan mata kamar Kyawawan Tattoo. Wannan tsari na tattoo yana da kyau.
Mata da suke so su dubi kyawawan kyawawan za su tafi domin tatsuniya tare da Yesu da kurciya
7. Dog tattoo ra'ayin a kan kafada don yarinya
Mata da suke son dabbobi (kare) zasu je Tattoo Tattoo tare da zane na tawada na kwalliyar kwikwalwa
8. Ranar ranar tattoo tatsuniya akan kafada don yarinya
Mata da suke so su bayyana kyakkyawa za su je Tattoo Tattoo tare da zane mai launin shudi na mutum.
9. Yau tattoo ink ra'ayin a kan kafada ga yarinya
Mata suna da launin launi mai launin launin fata tare da gajeren ƙarancin ƙauna Ƙungiyar Tattoo tare da zane-zane mai launin baki da baki baki; wannan zane-zane yana sa su yi kallo
10. Mandala tattoo design ra'ayin a kafada don yarinya
Mata masu launin shuɗi da ƙananan launuka da ƙarancin ƙauna Ƙungiyar Tattoo tare da zane-zane mai launi mai launin shudi; wannan tattoo design ya dace da launi fata da launi mafi kyau don sa ido da sexy
11. Ƙauna ƙafa tsofaffi ra'ayin ga 'yan mata
Mata suna son Hanya Tattoo tare da ja tawada zane ƙauna; wannan ya sa su yi kama da kyan gani
12. lotus flower tattoo ra'ayin a kan kafada ga mata
Matan Brown suna son Tattoo Tattoo tare da zane-zane mai inganci; wannan tattoo design ya dace da launi na jiki don ba da kyauta da cute
13. Koi Fish tattoo ra'ayin a kan kafada ga mata
Mata suna sakawa a cikin ƙananan sleeved mafi ƙauna Ƙungiyar Tattoo tare da ƙirar tawada na ƙirar tawada; wannan zauren tattoo ya sa suna da kyan gani
14. Flower tattoo ra'ayin a kan kafada ga mata
Mata masu son Tattoo Tattoo tare da furanni mai launin ruwan hoda da orange; Wannan zane-zane na tattoo ya sa su yi kama da kyan gani
15. Dreamcatcher tattoo ink ra'ayin a kan kafada ga 'yan mata
Mata suna ƙaunar Tsarin Tattauna tare da ado na ado don ba su kyan gani
16. Dove tattoo design ra'ayin a kan kafada ga 'yan mata
Mata suna son Hanya Tattoo da kurciya; wannan zane-zanen tattoo ya sa su zama masu ban mamaki
17. Tattaunawar jaridar tattoo ta Sexy Diamond ga 'yan mata a kan kafada
Mata suna son Hanya Tattoo tare da zane-zane mai launin ruwan hoda da blue; sa su yi kama da zafi
18. Buga ra'ayin tatsuniya game da kullun mata
Brown launin fata mata za su je don wannan Tattoo Tattoo tare da fure yin su duba sexy da captivating
19. Tsarin tattoo tattoo tattoo game da 'yan mata akan kafada
Mata masu saka fata masu launin fata suna ƙaunaci Tattoo Tattoo tare da zanen tawada na baki; wannan zane-zane na tattoo ya dace da tufafi don kawo kyakkyawar ido
20. Tiger tattoo ink ra'ayin ga 'yan mata a kan kafada
Mata da suke so su bayyana wakili zasu je Tattoo Tattoo tare da zane mai launin ruwan kasa na tigon da flower
21. Sun tattoo design ink ra'ayoyi ga 'yan mata a kan kafada
Brown fatawa mata so Hanya Tattoo tare da black madauwari tsara; wannan tattoo design ya dace da launin launi don sa ido mai ban sha'awa
22. Star tattoo ink ra'ayin ga jaririn kafada
Mata na son juyawa star Hanya Tattoo; wannan zane-zane na tattoo ya sa su yi kama da sexy da kuma juyayi
23. Maganin tattoo dragon na ra'ayin kafar mata
Brown fata da mata suna son Tattoo Tattoo tare da kore dragon ink design don sa su yi kama da kuma foxy
Mata suna son Hanya Tattoo tare da ɗakin haraji da taswira; wannan zane-zane na tattoo ya sa su yi kama da ado da m
Mata tare da launin ruwan kasa fata Yana son Hanya Tattoo tare da baki tawada zane owal tare da blue tawada zane idanu; wannan tattoo design ya dace da launin fata don sa su yi kyau
26. Tsuntsu na tattoo tsuntsaye na tsuntsaye ga 'yan mata
Mata suna ƙaunar Tsarin Tattaunawa da sunbird da zane-zane na furanni don nuna ƙauna ga yanayin
27. Tsarin itace na tattoo design don ƙananan mata
Mata tare da launin ruwan kasa fata soyayya Hanya Tattoo yin su duba sexy
28. Kwallon ƙafa kafada tattoo ra'ayin ga mata
Mata kamar Tattoo Tattoo tare da zane-zane mai launin shuɗi da launin ruwan kasa don yin su ga jama'a
29. Wolf kafada tattoo ra'ayin ga mata
Mata da suke so su duba foxy za su son Tattoo Tattoo tare da zane-zane mai launi na kerkuku
30. Hanyoyin giwa mai laushi mai laushi ga mata
Mata suna son Ƙungiyar Tattoo na Mata tare da zane-zane mai yatsa na giwa; wannan zane-zane na tattoo ya sa su yi kyau da m
Next Mataki na ashirin da
Hi, ni Soni kuma mai shi na wannan jaridar art ra'ayoyi website. Ina son henna, mai haske, gicciye, fure, malamai, yatsan, flower, kwanyar, tari, giwa, kawu, gashin tsuntsu, kafa, zaki, kullun, baya, tsuntsu da zuciya irin tattoo tattoo . Duk abin da nake son sabon ra'ayin tattoo a shafukan yanar gizo daban-daban a cikin shafin yanar gizonku. Muna da'awar ba dama ga hotuna, kawai raba su.Zaka iya bi ni cikin Google Plus da kuma Twitter
Mafi kyawun 24 Girma Tattaunawa Tsarin Magana da Maza da Mata
Mafi kyawun 24 Sun da Tattaunawa Tsarin Tsarin Tsarin Tsarin Maza da Mata
Tattalin Arziki na Jama'a na Jama'a ga Men
Fassara Yanar Gizo
Yanar-gizo za mu yiwu ta hanyar nuna tallan tallace-tallace a kan baƙi. Da fatan a yi la'akari da goyon bayanmu ta hanyar dakatar da ad dinku.
Wannan shafin yana amfani da kukis don inganta kwarewarku. Za mu ɗauka cewa kuna da kyau tare da wannan, amma za ku iya fita idan kuna so.yarda da Kara karantawa
BABA CHAI-CHAI PLAZA, ABDULLAHI MAIKANO WAY, DUTSE. JIGAWA.
18 Sagomonyan, A. Ya.
Kaduna, Nigeria
[url=http://surrogacy-rus.com/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=112632]bonus Pokies[/url]
[url=http://www.seattlebeerco.com/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=226706]+play +Pokies +game[/url]
[url=http://smweb.ca/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=14397]game Pokies[/url]
[url=http://claida-immobilien.de/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=1951465]hulk Pokies[/url]
[url=http://ftm-maroc.com/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=193126]gamble Pokies[/url]
Allahu Rabbi 34.0 MB
Ba Buhari Za A Yiwa Bore Kan Rashin Kula Da Sokoto, Kebbi Da Zamfara Ba
Aka Title ....: Yi Yi
Ba za mu iya ci gaba a Nijeriya tare da zabi na zãlunci shugabannin – Saraki – AUTHENTIC News Hausa
Ba za mu iya ci gaba a Nijeriya tare da zabi na zãlunci shugabannin – Saraki
Nijeriya ta kasa yin wani appreciable ci gaba idan aka kwatanta da sauran kasashen duniya, domin mafi kyau tarar da kwakwalwarmu kuma mafi m ba su dauka jagorancin matsayi da Shugaban Majalisar Dattawa, Abubakar Bukola Saraki ya ce.
Ya bayyana wannan a cikin wani address a 2016 Founders Day Lecture Kings College a ranar Jumma’a a Legas.
A cewar shi, wasu kasashe nemi m kuma mafi fasaha da mutane su cika m matsayi, amma Nigeria aikata m.
“Mu masoyi kasar Nigeria ne don haka hugely albarka. Amma me ya sa muka zauna kafe daya tabo kamar wani mutum yanã gudãna a kan wani na’urar motsa jiki? Me ya sa muka kasa cimma iyãkõkin mu iko, duk da mu m endowments a mutum da na halitta albarkatun?
“Amsar, masoyi Kingsmen, ba zai iya zama m-debo. Mu ne inda muka kasance a yau, domin mun gaza wajen samar da wani tsarin da tabbatar da cewa kawai da mafi kyau da kuma mafi m mu ‘yan asalin zaton jagorancin matsayi.
“Duk da yake wasu kasashe su ci gaba da tabbatar da cewa kawai haske, kuma mafi kyaun abin da suka ‘yan ƙasa zauna jama’a matsayi, ko zaɓe na, appointive ko ma a cikin burokrasi, akasin bayyana a zama haka al’amarin a cikin kasar. Duk da yake wasu mutane su ci gaba da mika da makoman kasar don maza da mata tare da Ivy-league takardun shaidarka, za mu ci gaba da yi birgima cikin mediocrity, “ya ce.
Ya posited cewa a hade da juna hallakaswa gasar domin iko. bi na kanta ne bukatun komai a tsare, kuma siffantãwa gazawar da Elite ya ƙirƙiri wahayi na ci gaba da gina yarjejeniya a kusa da shi. wadannan da dukan maƙarƙashiyar don tabbatar da cewa wadanda suka yi real gudunmawar yi ba har ma da samun a saka a kafa a cikin dakin.
Previous Boko Haram: American University tawagar hannun jari zaman lafiya model da mambobi ne na majalisar dokokin Amurka
Next Hotuna: Atiku haskakawa bayan Salla Juma’a
Za ku iya amfani da wannan dandali zuwa tallata dũkiyõyinku da kuma ayyuka a farashi mai sauki. AUTHENTIC News Hausa yana da isar da wani sashe naku talla ko wane wuri a duniya. Kada ka yi shakka a kira mu Tallar hotline a 08028332521
Daga Yau Ni Da Magoya Baya Na Mun Fice Daga APC – Kwankwaso
Babu Dokar Da Ta Isa Hanamu Yawo A Nijeriya – Miyetti Allah
Babu Gaskiya A Zarigin Da Ake Mun – Sheikh Bilbis
YAN FIM DIN HAUSA KANNYWOOD SUN SAKI TAFIYAR BUHARI SUN KAMA TA ATIKU
masu masu より:
Kara Yanki 0
A'ke towa Mu'sha
Ish'na to mawa'ka An'she ich Mu'sha ne"taka.
0 - Rage DA
W°T GAME KANA BA?
ZOE: Ba da !
Farin : ok …
Facebook: www.facebook.com/patrickafinn
Ai Kaga (加賀 愛, Kaga Ai?)
156 : saye suka tidor
wi-fi google-pixel-2 aosp
Muhammadu Buhari (@MBuhari)
50A y'a ka foroca fili ka pan ka lɔ. A taamana ka taga Yezu fɛ.
ㄉㄚ da da ta
78 SHAFI K A
whatsapi.ba
Kowa Optimed(8)
Ahlou Sounnah Wa Jama`a . Taghab0une . Cor'an . (Cor'an . )
Ya Mu'izu a'izza ummatana
Kankariya (1)
Yayi? (XiaoZhenghao)
Buhari, Hars 2.
(diya) Sun shine
« Bamalama!
Ashe, ba samun mai kyau tayin? Try a search
Za ka sami mafi kyau tayi daga
Triggawanna - TRIGGAWANNA-DOTM (3:11)
Name: DSP Kamilu Wada Mai’Adu’a
Ka puana a ka moe?
Ba za ka iya samun fiye da 100 ml na ruwa a cikin rikewa a kaya
Barka da zuwa Amurka
Shin kana da mai kyau tafiya?
Yi Wang, Huihui Shi:
GOYON CHAZEAU (11)
hi-yake wa iya
Home > LABARI > Zargin Fyade: Basarake yayi wa 'yar shekara 15 fyade a Katsina
Zargin Fyade: Basarake yayi wa 'yar shekara 15 fyade a Katsina
Wata majiya ta shaida wa manema labarai cewa Majalisar masarautar Katsina ta dakatar da Bashir Bala Kofar-bai daga mukamin sa na Magatakarda, bisa zargin aikata laifin fyade da ake yi masa.
Tun makonni biyu da suka gabata ne Magatakardan ke fuskantar shari'ar aikata fyade ga wata yarinya 'yar shekara 15 a Katsina.Wata majiya ta labarta cewa yarinyar ta fada cikin wannan ibtil'i ne bayan mahaifinta ya aike ta gidan Magatakardan.
A cikin wata sanarwa da ya fitar, Sakataren Majalisar masarautar Bello Ifo, ya ce dakatarwar ta fara aiki ne nan take.
@isyakuweb--Ku biyo mu a facebook
Aika Labari:
Rubuta ra ayin ka
SENIORA TECH wacce ta shahara wajen FLASHIN da cire MAKULLI ko SECURITY na wayar salula ta koma TAUSHI PLAZA shago mai lamba 50, hawa na sama gefen hagu, yamma daga gidan Wazirin Gwandu,kan Titin Ahmadu Bello, Nassarawa, Birnin kebbi. Jihar Kebbi.
Latsa nan don samun labaranmu a WhatsApp
Seniora Tech ta koma Taushi Plaza shago mai lamba 50 yamma daga gidan Wazirin Gwandu Mal Umaru. Ahmadu Bello way Birnin kebbi.
Ka zo domin FLASHING da cire MAKULLI ( SECURITY) na wayar salula cikin rahusa.
SABON LABARI
Tuntube mu ko ka aiko labari
Dalilin da ya sa Sa'idu Dakingari da hadimansa suka koma APC - Samaila Yombe - ISYAKU.COM
Gani da Ido
Home / LABARI / Samaila Yombe / SIYASA / Dalilin da ya sa Sa'idu Dakingari da hadimansa suka koma APC - Samaila Yombe
Dalilin da ya sa Sa'idu Dakingari da hadimansa suka koma APC - Samaila Yombe
December 31, 2017 - LABARI, Samaila Yombe, SIYASA
A ranar Juma'a ne tsohon Gwamnan jihar Kebbi Alh Sa'idu Nasamu Dakingari tare da wasu manyan hadimansa wadanda suka taka rawar shugabancin jihar ta Kebbi karkashin jam'iyar PDP taswon shekara takwas suka sake sheka zuwa jam'iyar APC mai mulki a Najeriya da jihar Kebbi.Wata majiya ta shaida mana cewa hakan ya faru ne tare da dimbin magoya bayan tsohon Gwamnan wanda ya zo bayan canja sheka da dubatan 'yan PDP suka yi zuwa APC 'yan watannin baya.
Sakamakon haka ISYAKU.COM ya tambayi Mataimakin Gwamnan jihar Kebbi ko miye sanadin wannan canjin sheka da 'ya'yan jam'iyar PDP ke ta yi zuwa APC a jihar Kebbi?
Alh. Samaila Yombe Dabai ya shaida mana cewa " Godiya ta tabbata ga Allaha da ya kawo mu rana wa ta yau da tsohon Gwamna Sa'idu Dakingari da Mataimakinsa har da jama'ar sa duka sun baro PDP suka koma APC . Tuni dai Mai girma Gwamnan Jihar Kebbi Sanata Abubakar Atiku Bagudu ya bude kofa na karbar mutane a zo a hada guiwa a taimaki jihar Kebbi domin hadewa tsintsiya madaurinki daya zai tabbatar da samun ci gaba wajen taimaka wa cigaban jiha".
Yombe ya kara da cewa "Wannan ya nuna irin kwazo da ci gaba da Gwamna a Atiku Bagudu ya kawo ma jihar Kebbi ne a cikin gajeren lokaci na shekara biyu shi ne ya burge su da ya sa suka bukaci su zo ayi wannan tafiya da su. Bayan haka Allah ya yi wa Gwamna Bagudu baiwa na salon shugabancin sanin yadda zai tafiyar da jagorancin al'umma".
"Sau da yawa nike bayani da ambaton cewa Allah ya yi wa jihar Kebbi gata, domin Allah ya bamu adalin shugaba, kuma ai ka gani ba a boye yake ba domin dubu dubatan mutane ne ke barin waccan jam'iya suna dawowa APC saboda martaba da salon shugabancin da Allah ya ba Mai girma Gwamna Abubakar Atiku Bagudu. Ya iya shugabanci kuma haskakken mutum ne"
Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com *** GURBIN TALLA *** Kana son ka yi flashing ko ka cire makulli watau security na wayar ka? ka zo SENIORA TECH a OLUMBO PLAZA yamma da Gidan Wazirin Gwandu kan titin Ahmadu Bello a garin Birnin Kebbi. Shago Lamba 51 hawa na sama.
Dalilin da ya sa Sa'idu Dakingari da hadimansa suka koma APC - Samaila Yombe Reviewed by on December 31, 2017 Rating: 5
Rubuta ra ayin ka
kana da labari ko wani abu ya faru a gaban idon ka? rubuto mana email a
Ka hada da hutunan lamarin idan da hali
+18 - Kalli irin wannan lamari, miye za ka ce a kan wannan ? (Hoto)
Mata ta sha duka bayan ta gano miji na lalata da kanwarta sau 3 a mako (Hotuna)
Yadda aka kashe barawo bayan ya saci babur (Hotuna)
Al'auran wannan mutum ya makale a jikin wata mata bayan sun aikata zina (Hotuna)
Dauda, hazikin hafsan soji da ya koyar da zaratan soji a Depot (Hotuna)
LABARAI DA SUKA GABATA
Kan'ran'sha
S. A. Buhari,
4 kano /daura road rigasa kaduna
Zaria, Kaduna, Nigeria
Kano, Nigeria
Birnin Kebbi, Nigeria
Ahmadu Bello Way, Birnin Kebbi, Nigeria
Garki, Abuja, Nigeria
Hotoro, Kano, Nigeria
Dutse, Jigawa State, Nigeria
Abdullahi Maikano way, Dutse, Jigawa State
Bauchi State, Bauchi, Nigeria
al - ta - ne
a - ga - ta
Ameen thumma Ameen
Ameen ya Allah
hahahaha, iya
wh0cd15878 [url=http://antabuse.us.org/]buy antabuse[/url] [url=http://accutanebestprice.us.com/]purchase accutane[/url]
Matar Tsohon Najadu Hefner Ba Za Ta Samu Tumunin Takaba Ba - Daily Nigerian Hausa
Home Taska Matar Tsohon Najadu Hefner Ba Za Ta Samu Tumunin Takaba Ba
Matar Tsohon Najadu Hefner Ba Za Ta Samu Tumunin Takaba Ba
Mashahurin tsohon nan Hugh Hefner wanda ya yi shuhura wajen yaɗa batsa bai barwa matar da za ta yi masa takaba ko taro ba.
Hefner ya mutu ranar Talata bayan shafe shekaru 91 a duniya, kuma da shafe fiye da shekaru 50 yana fasadi a doron kasa.
Duk da cewa sun yi zaman aure na kimanin shekaru biyar da matar tasa mai suna Crystal Harris kafin mutuwarsa, sai dai a cikin wasiyyar da ya bari ya ce kada a bata ko taro cikin makudan kudin da ya bari.
An ƙiyasta dukiyar da ya bari kimanin dalar Amurka miliyan 110 ce, sai dai wata majiyar kuma ta ce bai kai hakan ba.
A cikin wasiyyar da ya bari, dukiyar tasa za’a raba ta ne tsakanin ‘yayansa hudu da ya bari da Jami’ar Kudancin California da kuma fannin taimakawa mabuƙata. Ita kuwa Crystal ya ce kawai a kula da dawainiyarta.
Sai dai rahotanni sun yi nuni da cewa kafar walan da Hefner ya yi Crystal ramuwar gayya ce saboda wahalar da ta bashi kafin a yi auren.
Me nene ra’ayinku a kan wannan ƙafar wala da ya yi mata?
Next article‘Yar gidan Gwamna Ganduje ta tubure sai ta auri wani Bayerabe
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana aniyarsa ta sake tsayawa takara a zaben shugabancin kasar mai zuwa REUTERS/Kevin Lamarque
Wasu cibiyoyin bunkasa dimokiradiya guda biyu da ke Amurka da suka ziyarci Najeriya domin ganin shirin zaben shekara mai zuwa, sun bayyana fargabar cewar, tashe-tashen hankulan da ake samu a kasar na barazana ga shirin zaben baki daya.Cibiyoyin sun bayyana rikicin Boko Haram da kuma na makiyaya da manoma a matsayin wadanda za su iya hana gudanar zaben cikin kwanciyar hankali. Dangane da wannan rahoto, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da tsohon ministan 'yan Sandan Najeriya, Dr. Ibrahim Yakubu Lame.
Alamomi da yanayin samun ciki ya
9. Jundullah Tsaqafatan wa Akhlaqan, Sa'id Hawa.
Ka-Yan Yim, Chi-Wai Kan
Asibitin kauye 153:21 › 3 years ago › Mohammed Danfulani
i suke posting ni....
A.Lazushin (Lada)
fuska-fuska.se
sukema.co.za
← DA OW A GA
“shine sun, shine!”
Tasnuba Jerin, (1)
BBC Hausa - News - Ra'ayi Riga: Matsalolin tsaro a lokutan zabe a Najeriya
Ra'ayi Riga: Matsalolin tsaro a lokutan zabe a Najeriya
An dade ana nuna shakku kan rawar jami'an tsaron kasar a lokutan zabe
A yayin da zabukan Najeriya ke kara karatowa, wani batu da ke damun yawancin 'yan kasar shi ne na matsalar tsaro a lokacin zabe.
Wani abin damuwa kuma shi ne yadda hukumomin tsaro suka kama makamai a gabar ruwan Legas, wanda wasu ke ganin ba zai rasa nasaba da yadda wasu ke daukar zabukan na badi ba, na ko a mutu ko ayi rai.
Shin ta yaya za a iya kaucewa matsalar tsaro a lokutan zabe a Najeriya?
Ko a kwai wata rawa da 'yan Najeriya za su iya takawa domin kaucewa fadawa rikicin zabe?
Wadannan na daga cikin abubuwan da za mu tattauna a shirinmu na Ra'ayi Riga na wannan mako:
Domin shiga cikin shirin sai ku aiko mana da takaitattun ra'ayoyinku ta adreshinmu na email, wato hausa@bbc.co.uk, ko ta lamba 447786202009 ko kuma ta dandalin mu na muhawara, BBCHausa Facebook, wanda za ku iya samu a shafinmu na internet, wato bbchausa.com
Ko kuma ta hanyar cike wannan gurbi:
India ta kaddamar da shirin tallafa wa matalauta - BBC News Hausa
Gwamnatin India ta kaddamar da wani sabon shirin biyan biliyoyin daloli don jin kai kai tsaye ga matalauta a wani kokari na kawar da cin hanci da rashawa.
A karkashin sabon shirin,za a rinka saka kudaden jin kan cikin asusun ajiyar bankunan mutanen da abun ya shafa domin hana jami'an da ke da cin hanci sace su.
Ministan kudi na India ya bayyana shirin a matsayin wani abun sauyin yanayi ga shugabanci.
To amma masu sukar shirin sun ce zai yi wuya a aiwatar da shi a kasar da mutane matalauta da yawa ba su da asusun ajiyar banki.
Ana ci gaba da murna a Chile - BBC News Hausa
Ana ci gaba da murna a Chile
Ana ci gaba da murna a kasar Chile bayan nasarar da injiniyoyi suka yi ta kaiwa inda masu hakar ma'adinan nan su talatin da uku suke tun kimanin watanni biyun da suka gabata.
Ma'aikatan ceto da injiniyoyin da wakilan gwamnati da kuma iyalan mutanen sun yi ta murna suna rungumar juna saboda nasarar da aka samu.
Matar shugaban kasar Chilen, Cecilia Morel, ta nuna farin cikinta dangane da wannan sakamako.
“Tun daga ranar da abin ya faru gwamnati ta yanke shawarar ganin cewa ta ceto masu hakar ma'adinan kuma muna faricin cikin cewa sun rayu”.
Najeriya ta nemi magance Boko Haram - BBC News Hausa
Image caption An yi taro a Abuja Nigeria domin warware matsalar Boko Haram
Hukumomin Nigeria da kasashe makwabtanta sun yi kira ga kasashen duniya su kara ba su gudunmawa a yunkurin dakile hanyoyin da kungiyar Boko haram ke samun makamai, da kuma kudade, yayinda ake ci gaba da nuna damuwa kan yadda kungiyar ke kara kame wurare.
Kiran na zuwa yayinda wasu rahotanni ke cewa 'yan Boko Haram din sun sake kama wani gari.
An ambaci ministan harkokin wajen Nigeria, Ambasada Aminu Wali, yana cewa takwarorin aikinsa daga kasar Benin, da Chadi da Kamaru da Nijar duk sun amince cewa akwai bukatar kara hada gwiwa a kokarin hana fasakwaurin makamai.
Za'a samu ambaliyar ruwa a Niger bana - BBC News Hausa
Hukumomin Nijar sun gargadi 'yan kasar dangane da hasashen samun ambaliyar ruwa a kasar.
A kwanan nan ne hukumar binciken yanayi ta kasa ta yi hasashen cewa, za a sami ruwan sama sosai a daminar bana, wanda har zai iya haddasa ambaliyar ruwa.
Gwamnatin Niger din dai ta yi kira ga manoma da su guji kasancewa a cikin yankunan da ke cikin kwari ko a magudanan ruwa.
Gwamnatin ta kuma ce ta tanadi wani asusu domin tinkarar duk wani bala'i irin na ambaliyar ruwa.
A kasar ta Niger dai dubban mutane ne suka rasa muhalli, yayinda wasu suka rasa rayukansu a damanar bara, sakamakon ambaliyar ruwa.
Yadda mutane suka tsere a harin Paris - BBC News Hausa
Yadda mutane suka tsere a harin Paris
Hoton da Daniel Psenny dan jaridar Le Monde ya dauka lokacin da mutane suke tserewa daga gidan rawa na Bataclan.
Ya dauki hoton ne daga kan hanyar Saint-Pierre Amelot a ranar 13 ga watan Nuwamba yan mintuna kafin karfe 10 na dare a agogon Paris.
Gargadi: Bidiyon na dauke da hotuna masu tada da hankali.
'Za a baiwa jirgin da zai sake dauko Mu'azu iznin sauka' - BBC News Hausa
Image caption Mu'azu ya yi ta kokarin hana tisa keyarsa zuwa Najeriya
Mahukuntan Najeriya sun ce idan gwamnatin Burtaniya ta sake maida dan Najeriyar nan Isa Mu'az dake neman mafaka a kasar za'a ba jirgin ya kai shi izinin sauka.
Ranar juma'ar da ta gabata ma'aikatar cikin gidan Burtaniya ta yi hayar wani karamin jirgi mai zaman sama domin a mayar da Isa Muazu Najeriya, amma aka hana jirgin sauka sabilida jami'ai sun ce ba'a kammala cike takaddun zuwan jirgin Najeriya ba.
Isa Mu'azu ya yi ta kokarin hana tisa keyarsa zuwa Najeriya, inda ya shiga yajin cin abinci sama da wata uku.
Jami'ai a Najeriya sun ce ba su san ko za'a sake kai Isa Mu'azu Najeria ba.
Wata 'yar Chibok ta tsere daga hannun Boko Haram - BBC News Hausa
Wata 'yar Chibok ta tsere daga hannun Boko Haram
An bukaci 'yan Fallujah su kori mayaka - BBC Hausa
Pirai ministan Iraq Nouri al-Maliki ya bukaci mazauna garin Fallujah su kori masu tada kayar bayan masu alaka da al-Qaeda da suka mamaye birnin.
Ya ce idan mutanen su ka kori wadanda ya kira 'yan ta'adda, za su kare kansu daga harin soji.
Dubunnan mutane dai sun guje wa Fallujah domin kaucewa luguden bama-bamai da dakarun gwamnatin Iraq ke yi wa birnin.
A wani labarin kuma, bayanai daga birnin Ramadi dake lardi daya da Fallujah sun shaidawa BBC cewa yanzu birnin na karkashin ikon 'yan Sunni tare da hadin gwiwar 'yan sanda.
Taron biki ya zama na makoki a Gombe - BBC News Hausa
Taron biki ya zama na makoki a Gombe
Bidiyon Fasaha: Nissan ya fitar da agogo
Ka'idoji na WordPress - Kyautattun Bayanan Kalmomi na Kasuwanci na Musamman
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce an soma zirga-zirga kamar yadda aka saba tsakanin jahar da makwabtan jihohin Sakkwato da Kebbi bayan wani gyaran wucin gadi da ta sa aka yi wa gadar da rufta a ranar Lahadi.
Mukaddashin gwamnan jihar Zamfara, Alhaji Ibrahim Wakkala ya shaida wa BBC cewa motoci na bin hanyar kamar yadda aka saba ne bayan cike kwazazzabu da manyan duwatsu da karafa da wasu injiniyoyi suka yi.
#photo : sake_take:
#photo : sake_take: http://htxt.it/EHYq sake_take: http://htxt.it/FFac
#photo : yanandalima: http://htxt.it/aT06 yanandalima: http://htxt.it/NAl4
Ta da da dádá...
ZAZZABIN LASSA: Ebonyi ta rufe makarantun jihar, Nasarawa ta na gwada wasu marasa lafiya uku - Premium Times
November 11, 2018 0 ‘Yan gudun hijira sama da 30,000 sun fantsamo Najeriya daga Kamaru -UN
November 11, 2018 0 INEC ta danganta tsadar shirya zabe a kan matsalar tsaro
Kiwon Lafiya
Bidiyo da Hotuna
You are at:Home»Kiwon Lafiya»ZAZZABIN LASSA: Ebonyi ta rufe makarantun jihar, Nasarawa ta na gwada wasu marasa lafiya uku
ZAZZABIN LASSA: Ebonyi ta rufe makarantun jihar, Nasarawa ta na gwada wasu marasa lafiya uku
Bi Aisha Yusufu a kan January 18, 2018 Kiwon Lafiya
Kwaminshinan ilimi na jihar Ebonyi John Eke ya bayyana cewa gwamnatin jihar ta yanke shawarar rufe duka makarantun jihar ne saboda kare ‘yan makaranta daka kamuwa da cutar zazzabin Lassa da ya bullo a jihar.
Eke ya sanar da haka ne ranar Alhamis da yake zantawa da kamfanin dillancin labaran Najeriya a Abakaliki.
” Bada umurnin rufe makarantun ya zama mana dole musamman yadda asibitocin jihar a jiya Laraba ta sanar da mu cewa wata mata wanda ya’yan ta ke karatu a daydaga cikin makarantun jihar ta kamu da wannan cuta, wanda ganin haka ya sa muka ce lallai ya kamata mu rufe makarntun gudun kad cutar ya yadu.”
Yanzu halin da ake ciki dai duk makarantun jihar na kulle, sannan gwamnati tayi kira ga mutanen jihar da su maida wajen tsaftace muhallin su domin gujewa kamuwa da wannan cuta.
Kwamishinan ya ce ba wai cutar ta gagari gwamantin jihar bane, ta yi haka ne domin ta tabbatar da ta samar da isasshen kariyar da ya kamata musamman ga yan makaranta kafin a bude su.
Bayan haka kuma an canza wa marasa lafiya wurin jinya a asibitin gwamnati dake jihar domin samar musu da kariya.
Idan ba a manta ba a cikin wannan makon ne likitoci a jihar suka gudanar da tattaki zuwa fadar gwamnatin jihar don nuna rashin jin dadin su game da mutuwar abokanan aikin su uku sanadiyyar kamuwa da cutar zazzabin Lassa.
Likitocin sun bayyana wa PREMIUM TIMES cewa a yanzu haka wani abokin aikin su na nan a kwance ‘rai kwa-kwai mutu kwa-kwai’ a asibitin Irruwa, jihar Edo.
Likitocin sun ce sun yi wannan tattaki ne domin yi wa gwamnati barazana da nuna fushin su kan watsi da akayi da su da kuma rashin inganta fannin lafiya a jihar.
Sun koka cewa duk shekara sai irin haka ya sami daya daga cikin ma’aikatan su wanda sakaci ne na gwamnatin a jihar.
Bayan haka kuma babban darektan asibitin gwamnati dake jihar NAsarawa Joshua-Ndom ya bayyana cewa suna gwada jini wasu mutane uku da ake zargin sun kamo da cutar zazzabin Lassa a jihar.,
Joshua ya ce gwamnatin jihar na iya kokarin ta don ganin cutar bai yadu a jihar ba sannan ya yi kira ga mutanen jihar da su kwantar da hankalin su.
Cutar Sanyi na Hakarkari: Inganta yin allurar rigakafi ne mafita – kwararru
Karancin likitocin warkar da cutar daji na kawo cikas a fannin kiwon lafiyar kasar nan -Likita
SATAR MAGANIN RIGAKAFI: Za a fara kirga kwalaben magani da yawan yara a jihar Sokoto – WHO
Sababbin Labarai
APC ta kori Mataimakin Shugaban Jam’iyyar na Shiyyar Arewa Maso Yamma, Inuwa Abdulkadir
” PDP da Isah Ashiru mayaudara ne”, Inji Tsohon dantakarar gwamna a PDP, Sani Bello
Abinda masu karatu ke fadi
Aminu Baba on SAURARI: Dalilin da ya sa na maka Datti a kotu, ban amince a yi masa duka ba a Zariya – El-Rufai
Mr. Abdin on Atiku ya bude gidan abinci
Shamsu habibuj on Ko Buhari ya amince yayi Takara a 2019 ko mu maka shi a kotu – Ganduje
Mahmoud Suleiman, (iyan kagarko), on TARON PDP: Lema ta yage a taron PDP na yankin Arewa Maso Yamma, Namadi Sambo ya fice a fusace
Fanni Select Category Babban Labari Bidiyo da Hotuna Duniya Kiwon Lafiya Labarai Labarai daga Jihohi Manyan Labarai Ra’ayi Rahotanni Shakatawa Wasanni
Kopdar ga? Iya iya iya . . . 🐚: @darmaa.93 . . @scooter.school @scooterschool_solo @scooterschool_garut #vespaindonesia #scooterina #scooterindonesia #vespa #scooter #vespagram #instavespa #pelajar #pelajarindonesia #pelajarbervespa #piaggio #piaggiovespa #vespahobby #scooterhobby #vespacommunity #scootercommumity #streetphotography #vespaphotography #scooterschoolgarut #scooterschoolsolo #scooterschool
MANYAN YARAN AREWA
SABON GIDAN BARIKI KAZO NAZO....
budurwa me fadakar da samari da "yan mata ba tsoro
Iskancin Hajiyar dadi gidan bariki tare da Yan daudu [ Sabon Shiri ] Latest Hausa
Wai wannan malamace Ko yar bariki......part 2
KALLI YADDA AKE FITSARA A WAJEN PARTY
KO ZAKUCE BANI DA KUNYA SAI NA FADAWA MATAN AURE GASKIYA...
KALLI YADDA AKE CASU A GIDAN GALA
Download RAWA A GIDAN BIKI AMARYA DA ANGO Episode 24 Mp4/3gp - Arewa 24h _ NaijaLoyalNG
You are here: Arewa 24h » RAWA A GIDAN BIKI AMARYA DA ANGO Episode 24
Title : RAWA A GIDAN BIKI AMARYA DA ANGO Episode 24
Download RAWA A GIDAN BIKI AMARYA DA ANGO Episode 24 Mp4/3gp - Arewa 24h RAWA A GIDAN BIKI AMARYA DA ANGO Episode 24
Shagalin Gidan Biki Ango da Amarya Latest video 2018
RAWA A GIDAN BIKI AMARYA DA ANGO Episode 5
Kalli_Yadda_Yanmata Suke Sabon Rawa A Gidan Biki
SHAGALIN AMARYA DA ANGO [ BABBAN BIKI ] EPISODE (10)
KALLI YADDA ANGO DA KAWAR AMARYA SUKE WATA RAWA
SIRRIN GINDI - Amarya ta kunyata Ango A Darensu Na Farko!!
RAWAR GIDAN BIKI episode 2
ABINDA WATA AMARYA TAYI DA ABOKIN MIJIN TA (Hausa Songs / Hausa Films)
SIRRIN KWANCIYA DA MACE
Yadda bikin Ado Gwanja ya gudana A daren jiya
RAWA DA KWANKWASO SABUWA 2018 episode 10(Hausa Songs/Hausa Films)
Kalli Ango Da Amarya Suna Rawar Banza A Gaban Sirinkansa Hausa Video Wedding 2018
SABON SALON RAWAR ANGO DA AMARYA
Kalli Yadda Yara Suke Rawa Ta zamani Video 2018
RAWAR GIDAN BIKI DA KWANKWASO
Kalli abinda ya faru a Gidan biki
Fitsarar Ango da Amarya agaban mutane
AMARYA NA RAWA DA KWANKWASO (Hausa Songs / Hausa Films)
Hare-Haren Reshen Zaitun da Turkiyya ke kai wa a Afrin don yaki da ta'addanci _ TRT Hausa
Zabi harshe
TATTALIN ARZIKI
Bayanai a hotuna
Shafin Farko
Hare-Haren Reshen Zaitun da Turkiyya ke kai wa a Afrin don yaki da ta'addanci
Turkiyya ta dauki matakin kare iyakokinta domin karfafa tsaron cikin gidanta dama kauda kalubalolin da ‘yan ta’addar PYD/YPG su ka kwashe shekaru su na aiyanarwa a kasar Siriya.
Turkiyya ta dauki matakin kare iyakokinta domin karfafa tsaron cikin gidanta dama kauda kalubalolin da ‘yan ta’addar PYD/YPG su ka kwashe shekaru su na aiyanarwa a kasar Siriya. Da hakan ne Turkiyya ta fara kaddamar da hare-hare a yammacin Afrin. Da izinin shugaban kasar Turkiyya rundunar sojar kasar a ranar 20 ga watan janairu da karfe 5 na yamma sun ka soma kaddamar da hare-haren da akawa taken “Reshen Zaytun” domin kauda ta’addanci a yankunan Afrin din Siriya
Afri da ke makwabtaka da Turkiyya, a kidayar jama’ar shekarar 2004 ta na da al’umma dubu 64,758, a yayinda yankin gaba daya ke dauke da al’umma dubu 175.092. A dalilin gwamatain Asad bata kaddamar da hare-hare a yankin ba, ya sanya ‘yan gudun hijira yada zango a yankunan Afrin. A yanzu haka ana hasashen mazauna yankin sun kai kusan dubu dari uku.
Wannan yakin ya kasance gurin yada zangon kungiyoyin ta’addanci dake kwarara zuwa yankunan Madeterenian. Haka kuma kungiyoyin na ketawa ta tsaunukan Amanos domin isa Turkiyya da kuma fasa kwaurin makamai. Kawo yanzu dai sojojin kasar Turkiyya sunyi nasarar kashe fiye da ‘yan ta’adda 40 a yankin.
Haka kuma rundunar sojan kasar ta yi nasarar tarwatsa maboya da ma’adanar makaman ‘yan ta’addar PKK/KCK/PYD-YPG har kusan 108 ta amfani da jiragen yaki 72.
Wannan hare-hare mai taken reshen zaitin da Turkiyya ta soma tare da haddin gwiwar sojojin Siriya ma su zaman kansu, ta yi nasarar kauda ‘yan ta’adda daga yankunan da dama. Tsaunukan yankunan na daga cikin muhimman guraren da ake neman karbewa daga hannun yan ta’addar; a yayinda kawo yanzu anyi nasarar zagaye tsaunukar domin kange yan ta’addar YPG.
A dai-dai lokacin da aka shiga cikin kwana na biyar da fara hare-haren, ‘yan ta’addar PKK/YPG sun fara buya a cikin fararen hula domin batar da sawu. Hana fararen hula kaura daga yankin da ‘yan ta’addar ke yi na gaskanta cewar su na amfani da su domin kange yakar su da ake gudanarwa.
Baya ga matakan soja, ana kuma daukar matakan diflomasiyya domin samar da lumana a yankunan. Rasha na ci gaba da kare wasu sarararin samaniyar Siriya kamar yadda ta yi yarjejeniya da kasar. A yayinda Turkiyya ke kara dauklar matakan kare yankunan Afrin daga dukkan yan ta’adda.
Turkiyya ta tattauna da kasashen Nahiyar Turai, kasashen yankin Gulf, Rasha da Amurka akan lamarin. Bugu da kari ta kira jakadojin kasashe daban-daban dake kasar a ma’aikatarta ta harkokin waje domin sanar da su akan hare-haren. A dayan barayin kuma, ma’aikatar harkokin wajen Turkiyya ta gana da Faransa akan yukurin ta na kai lamarin a gaban kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya, inda kuma ta kalubalanci yunkurin wasu masu goyon bayan ‘yan ta’addar PKK dake niyyar karar hare-haren a kwamitin nahiyar turai.
Duk da Amurka ta fitar da bayanai daban-daban game da hare-haren reshen zeitin din, ana ganin cewa ba ta gamsu da hare-haren ba. Birtaniya, Jamus da NATO dai su na kallon hare-haren reshen zaitin din a matsayar halattacciya, A yayinda Rasha ke zargin Amurka da hadasa rikicin kasar Siriyar.
Labarai masu alaka
Mayarda ofishin jakadancin Amurka na kasar Isra’ila daga Tel Aviv zuwa birnin Qudus da kuma zaben kasar Iraqin sun kasance lamurka biyu a gabas ta tsakiya da suka taba Turkiyya da duniya baki daya.
Turkiyya zata inganta harkokinta na cikin gida da waje
Shugaban ƙasar Turkiyya Recep Tayyip Erdoğan da jam'iyyarsa ta AK Parti sun bayyana alƙawuran da zasu yiwa al'ummar ƙasar idan suka lashe zaɓen da za'a gudanar a ranar 24 ga watan Yuni.
Manyan kasashen duniya sun mayar da Siriya fagen gwajin karfinsu
Ƙasashe masu ƙarfi a duniya dama na yankunan Siriya sun mayar da Siriyar wajen gwada karfinsu, hakan ya biyo bayan faruwar rikicin cikin gidan ta Siriya a sanadiyar ƙalubalabtar gwamnatin Asad da al'umar ƙasar suka fara a shekarar 2011.
Turkiyya zata tauna taura biyu lokaci guda
A daidai lokacin da Turkiyya ke ƙoƙarin ɗaukar matakai akan iyakokinta zata kasance kuma cikin yanayin zaɓe, zata dai yi amfani da dan ƙarfin siyasa, soja da tattalin arziki da take dashi domin ƙalubalantar yunkurin Amurka akan canja tsarin yankin.
Labaran da aka fi karantawa
Iran: Akwai yiwuwar yarima bin Salman yayi wafati a yunkurin yujin mulki 20.05.18 08:47:00
An cafke masu yunkurin cinna wutar fitina a Saudiyya 20.05.18 07:31:00
"Muna tare da 'yan uwanmu Falasdinawa komai wuya komai rintsi" 20.05.18 03:33:00
Bidiyon yadda aka cuna wa 'yan gudun hijirar Siriya karnuka a Jamus
Takaitattun labarai a cikin bidiyo TRT Hausa 21.05.2018
Bidiyon kubutar da wadanda suka yi hatsarin jirgin sama a Cuba
Taron la'antar Isra'ila da nuna goyon bayan ga Falasdinu a Turkiyya
Tarayyar Turai ta kashe Yuro biliyan 200 wajen aiyukan tsaro a shekarar 2016
Hotunan shirye-shiryen auren Yarima Harry na Masarautar Ingila
Hotunan wasan karshe a gasar UEFA Europa da Atletico Madrid ta doke Marseille da ci 3 da nema
Bayanai Game da TRT
Tambaya Da Amsa
Shafin Hukumar Gidajen Rediyo da Talabijin na Turkiyya Muna kawo muku wadannan labarai da shirye-shirye tare da hadin gwiwar wadannan kamfanunnukan dillacin labarai Anadolu Agency, (AA), Agence France-Presse (AFP), Associated Press (AP), Reuters, Deutsche Press Agentur (DPA), ATSH, EFE, MENA, ITAR TASS, XINHU. Ba a yarda wani ya yi amfani da wani bangare na labaran wannan shafi ba tare da samun izini ba. Hukumar TRT ba ta da alhakin abubuwan da ke cikin shafukan yanar gizon abokan huldarta na kasashen waje.
Wakar da'akaiwa Nura M Inuwa ta Umar M Lawan 08035557904
By : DUNIYAR FINA-FINAN HAUSA
UMAR M. LAWAN RANAR WANKA SABUWAR WAKA 2018
Sabuwar Wakar Siyasar Alh. Umar TaTa For Governor Katsina State 2019
MAI LAIFI BY Umar M Lawan 2018
Gudun Duniya-Umar M Lawan
125cm matasa 'yar tsana
148cm kananan nono
Our kamfanin da aka located in Ningbo City, kasar Sin da kuma qware a Manufacturing jima'i toys da kuma jima'i tsana. Tare da wani gogaggen kuma sana'a tawagar, mun fitar dashi kayayyakin mu zuwa fiye da 100 na kasashe da yankuna a duk faɗin duniya, musamman Amurka, Jamus, Faransa, Japan, Australia, Itlay da kuma Spain. Har yanzu, muna da wasu jamiái a USA, JAPAN, Australia, ITLAY, SPAIN da dai sauransu, har yanzu muna neman karin agents.We ko da yaushe samar da mafi ingancin kayayyakin da ya fi sauri bayarwa da kuma mafi arha price to duk abokan cinikinmu.
kamfanin labarai
kara karantawa
godiya ga lokaci
Domin binciken game da kayayyakin mu, ko pricelist, don Allah ka bar adireshin imel mana da za mu zama a cikin touch cikin 24 hours.
* CAPTCHA: Don Allah ka zaɓa da Star
kayaya- : 1 kayala : 1 kaya-va : 1 kayi : 1
ka-rakah* : 2 ka-rakana : 1 ka-rakasa : 1 ka-ran^a-sa : 1
[url=http://www.rayban--sunglasses.org.uk]ray ban[/url]
qara_isuke-san... http://www.gamasutra.com/view/feature/3902/dodging_striking_winning_the_.php
Qul na'am wa-antum da-aakhiruun(a)
Issho da kara
37.772 ADANA ADANA KARTUS
An tsige Mustapha Sule Lamido daga sarautar shi bisa koken da karamar hukumar Birnin kudu ta shigar a cikin wata takarda da ta tura majalisar masarautar Dutse. Published: 03.05.2018; Ahmad Aliyu. Print; eMail ...
Mun Rasu 24 Hours a Rãnar 7 Kwanaki A Mako
[url=http://ebiteua.com/forum56-prostitutki-kharkova-i-oblasti.html]Prostitutki Har`kov[/url]
Taranta-Babu'ya (Mektuplar-04)
Taranta - Babu..
KAN YA MA KAN
Yaren U?ar (www.yarennucarr.co.cc) on Instagram
A, ashi, karamacchatte, hodoite dare ka, tasukete~]
Bassekou Kouyate & Ngoni Ba Jama Ko Jama Ko Marc Sun, Jun 9, 2013
Ko-fi: ko-fi.com/morganbrown
a. Mu’awiyah bin Abu Sufyan
”Ya Bi. Assalamu’alaikum.”
Suka ma chcicę na ko...
Ni уби SQlian ditu, shi-bu-shi?
Ina son sa haka
Wa zai auri jahila? : littafi na 'daya
Wane kare ne ba bare ba?
#Repost @hanan_an_african_actress • • • • • Regrann from @hassan_giggs - Zaku Kasance tare da ADAM A ZANGO domin kallan Gawartaccen film din da kowa yake jira. film din da kowa ke maganar fitowarsa watau ''SARAUNIYA" wanda za a fara haska wa a Film House Cinema, Ado Bayero Mall, Shoprite Kano. Daga 17th August 2018 In-sha Allah. Story/screenplay @ibrahim_birniwa Executive producer @sanisule25 Set design/costume @tahiritahir_abba Asst directors @aleegumzak @aminusbono Producers @alhajisheshe @hanan_an_african_actress From the Director @hassan_giggs Cc @realalinuhu @adam_a_zango @asabemadaki @rikadawa3 @alhassan_kwalle @tindirki @bellohafizu @hadizansaima @kannywoodcelebrities @kannywoodexclusive @kannywoodscene @ali_nuhu_fans_club @sharpson10 @realabmaishadda @dahiru_a_k_nassarawa @saddiqsayaya @sani_candy @yunusamuazu1 @usmanmuazu20 @sunusi_oscar__442 @garzalimiko @shamsudaniya @nazir_danhajiya @dini____c.r.c @sunusi_oscar__442 @garzalimiko @nazifikala @nazir_danhajiya @misbahu_aka_anfara @shazalikamfa @baresiabubakar @official_sabby @ismail_naabba_afakallah @isah_ferozkhan @yaseenauwal @smalljezzy @sheik_isa_alolo @mdhikima_multimedia @js_inuwa_international_ltd @salisufulani10 @salisuchali @abduljalal_a_u_mafara @asabe_madaki_official_fans @ritetime_multimedia_ltd @nuracostume @real_tijjani_faraga @buharialameen @abubakar_s._shehu @tijjaniasase @nurahudu40 @nazifiasnanic @nazifikala @mediasuitetv @tyshaban - #regrann - #regrannj
[url=http://citalopram.work/]citalopram[/url] [url=http://retina.directory/]retin a[/url]
Tushima, Cephas T. A.; Jos, Nigeria
Sabon rikici ya barke a gabashin Kongo _ Labarai _ DW _ 26.11.2006
Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Karin bayani Tushen labari
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
TALABIJIN KAI TSAYE
Sabon rikici ya barke a gabashin Kongo
Wani sabon fada ya barke a gabashin JDK tsakanin sojojin gwamnati da ´yan tawaye dake karkashin jagorancin tsohon hafsan soji Janar Laurent Nkunda. Gidan radiyon France International ya rawaito cewa an yi fadan ne a kusa da da garin Sake dake kan iyaka da Rwanda. Akalla sojoji 7 da farar hula daya aka kashe a wani harin da dakarun Janar Nkunda suka kai jiya asabar wanda shi ne irinsa na farko cikin wata daya. MDD ta ce sojojinta sun yi musayar wuta da ´yan tawaye. A halin da ake ciki dubban mazauna yankin sun tsere daga fadan da ake yi a garin an Sake.
Bugawa Buga wannan shafi
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
Jaridun Jamus: Harin ta′addanci a birnin Ouagadougou _ Afirka a Jaridun Jamus _ DW _ 22.01.2016
Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Karin bayani Tushen labari
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
TALABIJIN KAI TSAYE
Jaridun Jamus: Harin ta'addanci a birnin Ouagadougou
Harin ta'addancin da aka kai a babban birnin kasar Burkina Faso na zama kalubale ga sabon shugaban kasa Roch Marc Kabore.
A labarin da ta buga mai taken birnin Ouagadougou ya kadu, hari a Burkina Faso, kalubale ga sabon shugaban kasa Roch Marc Christian Kabore jaridar Neues Deutschland cewa ta yi:
"Kasar Burkina Fasso ba ta taba fuskantar mummunan hari irin na ranar Jumma'a da ya halaka mutane kimanin 30 a birnin Ouagadougou ba. Shi ne kuma hari mafi muni cikin lokaci mai tsawo a yankin Yammacin Afirka wanda kuma ya auku a tsakiyar babban birnin da kawo yanzu yake da cikakken tsaro kuma ke maraba da baki. Yanzu dai kamar makwabciyarta Mali, dole ne Burkina Faso ta kwana da sanin fuskantar barazanar hare-haren ta'addanci. Sai dai muhimmin abu a matakin farko shi ne yadda shugaba Roch Marc Kabore zai tinkari wannan sabon kalubale.
Hada karfi don yaki da tarzoma
Afirka ta Yamma na neman dubarun yaki da ta'adda inji jaridar Die Tageszeitung a labarin da ta buga game da harin na birnin Ouagadougou.
Ta ce tun bayan harin ta'addanci a babban birnin Burkina Faso, Ouagadougou, kasashen yammacin Afirka ke kokarin yin aiki tare da nufin ganin hare-hare na ta'addanci da ke kokarin gagarar kundila a yammacin Afirka ya zama tarihi. Tuni dai Firaministan Mali Modibo Keita da shugaban Jamhuriyar Benin Boni Yayi da ke zama shugaban kungiyar ECOWAS suka kai ziyara Ouagadougou a wani yunkuri na samun nagartattun hanyoyin yaki da kungiyoyin tarzoma a yankin na yammacin Afirka.
To daga batun tarzoma sai matsalar kamfar ruwa da fari a wasu sassa na nahiyar Afirka.
A sharhin da ta yi jaridar Süddeutsche Zeitung ta ce yanayin zafin nan da ake wa lakabi da "El Nino" ya yi tsanani musamman a kudanci da kuma gabashin nahiyar Afirka, kuma yanzu haka sama da mutane miliyan 20 na neman taimako sakamakon rashin damina mai kyau saboda kamfar ruwa da yanayin zafin ya janyo.
Jaridar ta rawaito hukumar samar da abinci ta Majalisar Dinkin Duniya na cewa yanzu haka mutane miliyan 14 a kudancin Afirka ke fuskantar barazanar matsananciyar yunwa. Ta ce halin da ake ciki yayi muni a kasar Habasha da ke can yankin kahon Afirka inda ake fama da fari. Jaridar ta ce a bana mutane kimanin miliyan 10 a kasar ta Habasha za su dogara kan taimakon abinci daga ketare.
Ci da gumin yara a aikin hakar ma'adanai
Kwadagon yara don wayoyin salula na Smartphones har wayau dai inji jaridar ta Süddeutsche Zeitung tana mai nuni da sukar da kungiyar Amnesty International ta yi kan yadda ake amfani da yara wajen aikin hakar ma'adanan Cobalt a kasar Jamhuriyar Demokaradiyyar Kwango. Ta ce karfen na Cobalt na daga cikin karafa masu daraja da ake amfani da su wajen kera wayoyin salula na zamani, amma ana ci da gumin kananan yara wajen hakan wannan ma'adanan.
Rahotanni masu dangantaka Jamus, Burkina Faso, Jam'iyyar Die Linke, Jam'iyyar The Greens, AfD
Bugawa Buga wannan shafi
Bayanai masu kama
Siyasa da tsaro a Afirka sun dauki hankalin jaridu a Jamus 16.11.2018
Galabar da mata ke samu a siyasar kasashen Afirka da ziyarar nazarin halin tsaro a Mali sun dauki hankalin jaridu a Jamus.
Talauci da zabuka a Afirka sun dauki hankalin jaridu a Jamus 21.09.2018
Ta tabbata cewa Najeriya ta kasance kasar da ta fi kowacce yawan matalauta yanzu a duniya duk da irin nasararorin da ake cewa nahiyar Afirka na samu a fannoni na ci gaba.
Cutar Ebola da ta sake bulla a Jamhuriyar Dimokradiyyar Kwango da kokari da ake yi na tallafawa Nijar ta fuskar tsaro da 'yan gudun hijira sun dauki hankalin jaridun Jamus a wannan makon.
Aiko mana da ra'ayi
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
44 Baya Adamawa
119 Pulani (Pulbe) Bauchi, Borno, Jigawa , Kaduna, Kano, Katsina, Kebbi , Niger, Sokoto, Taraba, Yobe, etc.
122 Ga’anda Adamawa
156 Hausa Bauchi, Borno, Jigawa, Kaduna, Kano, Kastina, Kebbi, Niger,Taraba, Sokoto, etc
185 Kaba (Kabawa) Taraba
192 Kamaku (Karnukawa) Kaduna, Kebbi, Niger
200 Kanufi Kaduna, Adamawa, Bomo, Kano,Niger, Jigawa, Plateau, Taraba, Yobe
260 Moruwa (Moro’a, Morwa) Kaduna
302 Reshe Kebbi, Niger
313 Saya (Sayawa Za’ar) Bauchi
339 Uncinda Kaduna, Kebbi, Niger, Sokoto
Ban Ba Kan to Ban Ba Ngo Ai Sa
Ban Don Wai to Ban Don Yai
Jamus: Merkel ta fara wa′adi na hudu _ Siyasa _ DW _ 14.03.2018
Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Karin bayani Tushen labari
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
TALABIJIN KAI TSAYE
Jamus: Merkel ta fara wa'adi na hudu
Majalisar dokokin Jamus ta Bundestag ta tabbatar da Angela Merkel a mukamin shugabar gwamnatin Jamus karo na hudu a jere. Cikin abubuwa da ke gaban gwamnati har da batun alaka da Afirka da zuba jari.
"Tuni aka fara daukar matakai. Tun a bara da kuma bara waccan muka yi sauyi a kason da muke bayar wa ga Afirka, wannan na zaman matakin farko tun ma kafin a cimma yarjejeniyar."
Merkel ta gana da shugabanni da dama na Afirka a taron G20 a bara
Gwamnatin hadakar wadda jam’iyyun da ke cikinta basu sauya ba, ta samar da sabuwar doka ta masu zuba jari domin taimaka wa masu kananan da matsakaitan sana’o’i su zuba jari a Afirka, kana za a rage hadarin da kamfanonin ka iya fuskanta ta hanyar wani tsari na bayar da garanti da zai bayar da kariya ga kamfanonin Jamus misali idan wadanda suka ci bashinsu a kasashen ketare sun gaza biya. Gwamnatin na kuma tunanin yin gyara a fannin bayar da agaji kamar yadda Angela Merkel ta sanar. A hirarsa da tashar DW Daraktan cibiyar Arnold-Bergstraesser da ke birnin Freiburg a Jamus Andreas Mehler kana kwararre a kan Afirka, ya nunar da cewa idan aka yi la'akari da yarjejeniyar kafa gwamnatin hadakar da aka cimma a baya, za a ga cewa an fi yin batu a kan Afirka a wannan sabuwar yarjejeniyar. Sai dai game da batun zuba jari Mehler ya nunar da cewa:
"Zan iya cewa zai yi wahala masu zuba jari daga Jamus su yi tururuwa zuwa Afirka fiye da a baya, kasancewar babu damarmakin kasuwanci masu yawa. Jamus na son kai kayayyakin fasaha zuwa Afirka wadanda kuma mafi akasari ba a bukatarsu a Afirkan."
Kungiyoyi masu zaman kansu da ma jam’iyyar masu rajin kare muhalli ta The Greens, na yin taka tsan-tsan kan yarjejeniyar. Ministan raya kasashe na Jamus Gerd Müller wanda shi ne ya sanya hannu kan shirin taimaka wa kasashen Afirka na Marshall Plan, ya nunar da cewa shirin ne zai zama abu na farko da sabuwar gwamnatin hadakar za ta fi mayar da hankali a kansa, ta hanyar koyar da kanana da matsakaitan sana’o’i. Gwamnatin ta Jamus dai na son ta mayar da hankali sosai a yammacin Afirka da kuma yankin Sahel da ke fuskantar matsalar tsageru masu tsattsauran ra’ayin addinin Islama, da masu yin muggan ayyuka da suka hadar da safarar mutane zuwa Turai.
Sauti da bidiyo akan labarin
Ra'ayinku: Aiko mana da ra'ayi
Bugawa Buga wannan shafi
Bayanai masu kama
Jam'iyyar kyamar baki na kara samun karbuwa a Jamus 21.09.2018
Farin jini na Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel na kara yin kasa, yayin da jam'iyyar masu kyamar baki Alternative for Germany (AfD) ke kara samun karbuwa a tsakanin masu zabe a Jamus, a kuri'ar jin ra'ayin jama'a.
Merkel ta sauke shugaban hukumar leken asiri 18.09.2018
Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta sauke shugaban hukumar leken asiri na cikin gida na kasa Hans-Georg Maasen daga mukaminsa inda aka yi masa sauyin wurin aiki.
Takun saka a cikin gwamnatin Jamus 07.09.2018
Sharhi: Kalaman da ministan cikin gidan Jamus Horst Seehofer ya sake yi wa shugabar gwamnati Angela Merkel tuni ne kan masu ra'ayin mazan jiya a Jamus da ma a kasashen waje dangane da 'yan gudun hijira.
Aiko mana da ra'ayi
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
Rikicin Isra´ila da Hezbollah _ Labarai _ DW _ 08.08.2006
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
Rikicin Isra´ila da Hezbollah
A na ci gaba da ɓarin wuta tsakanin dakarun Isra´ila da na Hezbollah a kudancin Labanon.
Bayan taron da su ka gudanar jiya, a birnin Beyruth ministoci harakokin wajen ƙasashen larabawa sun nuna goyan baya, ga gwamnatin Labanon a dangane da shawara da ta bada ta hita daga wannan rikici.
ƙasashen na larabawa sun nuna adawa da ƙudurin da Majalisar Ɗinkin Dunia ke shirin ɗauka, na samun tsagaita wuta.
Ministocin harakokin wajen ƙasashen larabawa sun tura tawaga zuwa birnin New York, na ƙasar Amurika, inda za su halartar taron komitin sulhu na Majalisar Ɗinkin Dunia.
Jikadan France a Majalisar DE la Sabliere, ya ce komitin a shire ya ke,, ya sake duba wannan ƙudduri, da France da kuma Amurika su ka gabatar wa Majalisar.
Bugawa Buga wannan shafi
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
Kalmar 34,965 634
Kalmar 7,590 138
Zaben raba gardama na yancin Montenegro _ Labarai _ DW _ 21.05.2006
Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Karin bayani Tushen labari
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
TALABIJIN KAI TSAYE
Zaben raba gardama na yancin Montenegro
A yau jamaar Montenegro suke kada kuriar raba gardama,akan zabin yanci domin kawo karshen hadewarsu da Serbia.
Bincike dai ya nuna cewa,da kyar ne a samu kashi 55 cikin dari na kuriun amincewa da rabewa daga Serbia kamar yadda kungiyar taraiyar turai ta bukata.
Masu goyon bayan Serbia sun nuna cewa,akwai alaka mai muhimmanci tsakanin bangarorin biyu,amma masu goyon bayan yanci sunce janyewar Montenegro daga Serbia zai karfafa ci gabanta tare da gaggauta shigarta cikin kungiyar taraiyar turai.
Ba da jimawan nan bane dai kungiyar taraiyar turai ta dakatar da tattaunawa da Serbia game da batun shigarta kungiyar,saboda ta gagara tsare Ratko Mladic da ake nema da aikata laifukan yaki.
Bugawa Buga wannan shafi
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
Majalisar ministocin FM Isra´ila Ehud Olmert ta amince a kawad da wuraren da aka toshe hanyoyi har 27 dake Gabar Yamma da Kogin da ke karakshin mamayen Isra´ila. Wannan mataki na daya daga cikin alkawuran da FM Olmert ya yiwa shugaban Falasdinawa Mahmud Abbas. Hakan zai ba da damar yin jigilar kayayyaki cikin yankunan na Yammacin Kogin Jordan inda aka toshe hanyoyi da kakkafa daruruwan wuraren binciken ababan hawa. A halin da ake ciki Abbas ya na birnin Amman inda zai gana da sarki Abdullah na Jordan, wanda ya fara wani yunkurin yin sulhu tsakanin Abbas da FM Falasdinawa Isma´il Haniya. Rahotanni sun nunar da cewa Haniya zai je birnin na Amman don amsa gayyatar sarki Abdullah.
Bugawa Buga wannan shafi
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
Ku zabi shugaba Buhari domin cin gajiyar kujerar sa a shekarar 2023 - Wani Jigo na jam'iyyar PDP ga Inyamurai ▷ NAIJA.NG
2019: Babu yadda Kwankwaso zai yi da Buhari hatta a jihar Kano – Inji Kabiru Gaya
Ku zabi shugaba Buhari domin cin gajiyar kujerar sa a shekarar 2023 - Wani Jigo na jam'iyyar PDP ga Inyamurai
Wani jigo na jam'iyyar PDP kuma tsohon shugaban majalisar dokoki na jihar Abia, Honorabul Martins Azubuike ya bayyana cewa, gajeruwar hanya da ya kamata inyamurai su bi domin samun shugaban kasa dan kabilar Ibo a shekarar 2023 ita ce, goyon bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari a neman takarar sa tta karo na biyu.
Tun shekaru aru-aru, 'yan kabilar Ibo ke burin ganin an samu shugaban kasar Najeriya dan kalibar ta su, wanda har ila yau basu yasar da wannan burin na su ba.
KARANTA KUMA: Biyafara: Tayar da kayar baya na Kanu ta na jefa 'yan kabilar Ibo miliyan 11.6 cikin hatsari - Kalu
Azubuike wanda shine shugaban kungiyar magoya bayan shugaban Buhari a jihar Abia, ya bayyana hakan ne yayin da shugaba Buhari ya kai ziyara a yankunan Kudu maso Gabashin kasar da cewa kungiyar kabilar Ibo ta Ndigbo tana goyon bayan shugaba Buhari a yakin sa na neman kujerar shugabancin kasar a karo na biyu.
Shugaban kungiyar ya kuma kara da cewa, hakan zai baiwa 'yan kabilar dama a shekarar 2023 wajen samar da shugaban kasa dan kabilar ta su.
LATSA WANNAN: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Domin shawara ko bukatar bamu labari, tuntube mu a: labaranhausa@corp.naij.com
Ku duba shafukanmu na dandalin sada zumunta a:
Yayin da ake kishin-kishin din su Saraki za su koma PDP wasu sun dawo APC
2019: APC tayi wani babban kamu a hannun PDP a Babban Birnin Tarayya Abuja
2019: Gwamna El-Rufai ya fara shirin yaki, ya nada sabbin Sojojin yakin neman zabe
Babbar magana: Kaakakin jam’iyyar APC ya yi fatali da jam’iyyar, ya yi murabus
Daya bayan daya: Kaakakin jam’iyyar APC ya jefar da kwallon mangwaro don ya huta da kuda
Yan bindiga sun yi ma Yansandan kwantauna bauna, guda ya rigamu gidan gaskiya
Gungun Yan bindiga dadi sun bude ma wani Dansanda wuta a Nassarawa
Barka: An kammala yashe kogin Neja, jiragen ruwa zasu fara shigowa Arewa
Buhari zai kaddamar da katafaren tashar jirgin ruwa a yankin Arewacin Najeriya
Siyasar Kano: Ko a jihar Kano Buhari ya fi karfin Kwankwaso – Sanata Kabiru Gaya
Camfe-camfe 10 da 'yan Najeriya suka aura, suka dauka wai gaskiya ne
Atiku Abubakar
Ga Buhari ga Atiku: Ministan Buhari ta yi tsayuwar gwamen Jaki ▷ NAIJA.NG
Ta tabbata: Kwanan nan za a ji karin albashi a Kasar nan – Inji Ministan Buhari
Ga Buhari ga Atiku: Ministan Buhari ta yi tsayuwar gwamen Jaki
Category: Labarai, Siyasa
A yayin da zaben shekarar 2019 ke karatowa, kowanne dan siyasa na neman tudun dafawa da zai kaisa ga gaci, kamar yadda bahaushe ke cewa kowanne Allazi da na sa Amanu, sai dai a nan, Ministan al’amuran Mata, Aisha Alhassan na cikin tsaka mai wuya.
NAIJ.com ta tabbatar cewa sanannen abu ne tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ne maigidan Aisha Alhassan, ya yi dawainiya da ita sosai, amma a yanzu shugaban kasa Muhamamdu Buhari ne maigidanta a gwamnantance.
KU KARANTA: Wata Annoba ta hallaka daliba 1, ta kwantar da 40 a kwalejin yan Mata na Kaduna
Idan za’a tuna a shekarar data gabata ne aka hangi Ministar a gidan Atiku tana tabbatar masa da mubaya’a, inda tace ta yi alwashin ba zata goyi bayan shugaba Buhari ba koda zai sake tsayawa takarar shugaban kasa a shekarar 2019, a cewarta Atiku zata mara ma baya.
Buhari, Aisha da ATiku
Sai dai a yan kwanakin nan kuma sai aka jiyo Minista Alhassan tana cewa 2019 sai babu Buhari, inda take karawa da cewa gwmanatin APC za ta cigaba da mulkin Najeriya din din din har sai Mahadi ya bayyana.
“Duk wanda ya tsaya takara da Buhari zai bata lokacinsa ne kawai, don kuwa Buhari zai lashe zaben shugaban kasa a 2019, kuma APC zata mulkin Najeriya na dindindin, nima zan sake tsayawa takarar gwamnan jihar Taraba.” Inji ta.
Da wannan a iya cewa Aisha ta shiga tsaka mai wuya, don kuwa zata bi Atiku ne dake neman kujerar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, ko kuwa za ta bi Buhari dake jam’iyyar APC, domin a yanzu haka tsayuwar gwamnen Jaki ta yi.
Ku biyo mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa
KU LATSA: Hanyar sauko da sabuwar manhajar jaridar NAIJ.com Hausa cikin sauki
Ga masu shawara ko korafi, a same mu a labaranhausa@corp.naij.com
Bayan kwanaki 9 yana bacci, mai garkuwa a mutanen da ya sha Tramol ya sheka lahira
Sarkin Musulmi ya bayyana babban musabbabin mutuwar aure a tsakanin Musulmi
Rundunar soji ta gano hanyar da Boko Haram ke dibar ma’aikata a shafukan zumunta
Mahadi zai bayyana: Kwankwaso zai shiga Kano
Kwankwanso da gwamna Wike na jihar Rivers sun yi wata ganawar sirri
Yanzu-yanzu: Shugaba Buhari na ganawa da Donald Trump a fadar White House ▷ NAIJA.NG
Yanzu-Yanzu: Wani katafaren gini ya rushe a Abuja, ya danne ma'aikata
Yanzu-yanzu: Shugaba Buhari na ganawa da Donald Trump a fadar White House
Shugaba Muhammadu Buhari yana ganawa da shugaba Donald Trump a yanzu a ofishin Oval office a fadar White House.
Wannan ganawar da sukeyi zai taimaka wajen karfafa abokantakar Najeriya da Amurka wajen habakan tattalin arziki, yakan ta'addanci, tsaro da tabbatar da zaman lafiya.
NAIJ.com ta kawo muku rahoton cewa Shugaba Muhammadu Buhari zai gana da shugaban kasan Amurka, Donald Trump, a birnin Washington DC a yau Litinin, 30 ga watan Afrilu, 2018.
Shugaba Buhari ne shugaban kasan Afirka ba farko da gwamnatin Trump zata gayyata fadar White House.
Game da cewar jawabin fadar White House, za su tattauna kan yaki da ta’addanci, rashin tsaro, cigaban tattalin arziki da kuma cigaba demokradiyya musamman zaben da za’ayi a watan Fabrairu mai zuwa.
Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.naij.com
Mutane sun ce babu wanda zai ja da Shugaba Buhari a 2019
Jama’a na ganin Shugaba Buhari zai yi nasara a zabe mai zuwa
Yunwa ta kashe yara 33 a Borno – kungiyar MSF
Sai dai idan ka bi umurnin kotu, za’a tura ga gidan yari – Alkali ya yiwa IGP barazana
Ba ni da niyar komawa PDP – Inji na hannun daman Atiku
Buhari zai dawo Abuja a ranar Asabar
Ya zama dole majalisa ta dawo zama ba tare da bata lokaci ba – APC
5 Jigawa, Niger
Babu abin da na ke sha’awa kamar in ga ina taimakon marasa karfi - Dangote ▷ NAIJA.NG
Sakon Buhari na sallah: Fasa yaki da cin hanci cin amanar mutanen Najeriya ne
Babu abin da na ke sha’awa kamar in ga ina taimakon marasa karfi - Dangote
Category: Labarai, Siyasa, Labaran duniya
- Alhaji Aliko Dangote yace burin sa shi ne ya ga ya taimaki mai karamin karfi
- Mai kudin yace so ya ke yi ace duk Nahiyar nan babu wanda ya kai shi kyauta
- Jiya ne Gidauniyar Dangote ta rabawa Mata 13, 000 kudi domin su fara sana’a
Attajirin Kasar Afrika gaba daya watau Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa burin sa shi ne ace duk Nahiyar nan ta bakaken fata babu wanda ya kai sa yawan kyauta da alheri.
Shugaban Kamfanin na Dangote da yake jawabi jiya a Jihar Nasarawa jiya inda ya ba Mata 13, 000 jari yace ba burin sa kurum ace ya fi kowa kudi ba ne, Dangote zai so ace duk Afrika babu wanda yake taimakon Talakawa irin sa.
KU KARANTA: Maganar rusa gidan karuwai ta tada kura a Borno
Aliko Dangote ya rabawa mata a Garin Lafia kudin da ya kai Naira Miliyan 130 domin su kama abin yi. Dangote yace zai cigaba da batar da kudi na sa ne wajen ganin ya gyara rayuwar Talakawan da su ka shiga wani hali a Kasar.
Alhaji Dangote ya maida hankali ne kan samar da ilmin zamani da lafiya da abinci mai lafiya da kuma samawa marasa hali sana’a domin su rike kan su. Gidauniyar ta rabawa Mata 13, 000 kudi har N10, 000 domin su fara kasuwanci.
Hamshakin ‘Dan kasuwar dai ya kafa gidauniyar nan ta sa da ke taimakon jama’a ne tun a 1993. Dangote yace babban burin sa ne ya ga rayuwar al’ummar gida Najeriya da ma Afrika sun amfana kwari da gaske daga wannan shirin na sa.
Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.naij.com
Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta NAIJ.com Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Yaki da ta'addanci: Soji sunyi ragargaji 'yan ta'addan makiyaya a Benue
Fasa yaki da cin hanci cin amanar mutanen Najeriya ne, a sakon Buhari na Sallah
Jahohin Najeriya 6 da suka fi ko ina yawan musulmai
Layyar manya: Wani balarabe yayi layya da dan akuyan Riyal miliyan 13 (Hoto)
Bikin Sallah: 'Yan sandan Najeriya sun bankado wata kullalliyar tada zaune tsaye a Arewa
Mu kadai ne za mu iya kada Buhari a 2019 - Inji Kwankwaso
Bikin Sallah: Gwamnatin jihar Kaduna ta rufe wuraren shakatawa
Cin mutuncin da gwamnatin tsakiya keyi wa dimokuradiyya ya fara kufular da 'yan Najeriya ▷ NAIJA.NG
Cin mutuncin da gwamnatin tsakiya keyi wa dimokuradiyya ya fara kufular da 'yan Najeriya
Category: Labarai, Siyasa
- Gabatowar zaben 2019 yasa gwamnatin tarayya ta takurawa wa 'yan adawa
- Tashin hankali ya kunno kai a satin da ya gabata inda yan sanda da jami'an hukumar yaki da rashawa suka bayyana a gidajen Bukola Saraki da Ike Ekweremadu
- 'Yan sanda sun taimakawa wani bangare na majalisar jihar Benue a yunkurin tsige Gwamna Samuel Ortom
Tunkarowar zaben 2019 ne yasa gwamnatin tarayya ta takurawa yan adawa inda take amfani da jami'an tsaro gurin bata yanayin siyasar kasar.
A satin da ya gabata ne jami'an yan sanda da na hukumar yaki da rashawa suka tsinkayi gidajen Bukola Saraki da Ike Ekweremadu, shugaban majalisar dattawa da mataimakin shi da sanyin safiya.
Saraki ya tsallake tarkon in da ya samu shiga majalisar tare da jagorantar sanatoci 14 na APC zuwa jam'iyyar PDP da African Democratic Party. Amma Ekweremadu bai samu damar tsallake tarkon ba.
Makamancin hakan ya faru a majalisar wakilai, inda mahukuntan 37 suka canza sheka.
DUBA WANNAN: Asarar jama'a zuwa ga talauci a Najeriya
Wannan mummunar dabi'a na faruwa ne a duk shekaru 4,lokacin da zabe ya gabato. Burin cigaba da zama a kan kujerun ke jawo hakan.
Sati daya da ya gabata, yan sanda sun rufe majalisar jihar Benue, amma kuma Gwamna Ortom ya canza sheka da ga APC zuwa PDP.
A zabubbukan da suka gabata, yan Najeriya sun dandana irin wannan izaya da jam'iyya mai mulki ke gasa musu, wanda akan hakan ne Buhari yayi kamfen din kawo canji amma sai gashi a yanzu ma bata canza zani ba.
Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Hausa News Labarai Daga Jaridu Manyan Labarai A Yau Labaran Duniya Labarin Sojojin Najeriya
Tsatstsamar dangantaka: Kaakakin wani gwamna ya jefar da kwallon mangwaro don ya huta da kuda
Karancin albashi: Kungiyar kwadago ta shirya yi ma gwamnati bore
Kaico: Aukuwar wani Hatsarin Jirgin kasa ta yi matukar muni da rayuka suka salwanta, fiye da 70 sun jikkata
Karshen duniya: An kama wasu matasa maza da mata 14 suna tika rawa zigidir a jihar Kebbi
Dubun wani shu'umin mai garkuwa da mutane da ke basaja a matsayin mahaukaci ta cika, hoto
Shari’ar Shema: Babbar kotun tarayya ta sanar da ranar yanke hukunci akan wata sarkakiya
Yaki da rashawa: Kotu ta sanya ranar yanke hukunci a shari’ar Ibrahim Shema
Zaben 2019: Wanda bai san menene siyasa ba ne kadai zai goyi bayan Buhari
sha no.20..tp sha da tukar url..http://belogciksha.blogspot.com..maaf :)
sosyalera ka na ngayn, nakadot.com ka na.. hehe..
10 - Kabamaru (Kabamaru)
YAN MAZAN JIYA
-GABA receptors: GABA A GABA B GABA C
sam’an wa tho’atan.. saya ithmi’nan.. 🙂
22O n'a ta bɛɛ, Zoziyasi ma sɔn ka bɔ a kɔ. Bari, a tun be cogo ɲinina ka kɛlɛ kɛ n'a ye. O la, a ma sɔn Neko ka fɔta ma, min tun bɔra Ala fɛ. A tagara kɛlɛ kɛ n'a ye Megido kɛnɛba la.
19Tiɲɛ na, ne be n ka fili fɔ.
[A] Bokura ga ita
627. DA DA DA 加入列表
Mustofa AKA Ba'o
Hanasaki Mai Ga ...
Bikin ngileerr.. :)
@Post da Saya:
Mu, Chao-yi
JOS. SONKA.
Duk-duk (forscha)
facebook: www.facebook.com/VaZasalon
Motocyklis(ka/ta)
Shi shi kai.
Shin shin jin.
18. Moscow AI #1: Kirilshin, Zernin - - - +
wh0cd240600 [url=http://furosemidelasix.us.com/]furosemide lasix[/url] [url=http://buytriamterene.us.org/]TRIAMTERENE-HCTZ 75[/url]
Aika Narahashi[/url]
Juma'ar Nan Ake Ci Gaba Da Taron Daunin Iko A Zimbabwe
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Jam’iyyar hamayya ta Zimbabwe, tace tattaunawar da suke da jam’iyya mai mulki domin kafa gwamnatin hadin guiwa ta cije, amma dai za a ci gaba da tattaunawa a yau Juma’a.
Kakakin Jam’iyyar Hamayya ta MDC, Nelson Chamisa yace jam’iyyarsu ta bukaci mai shiga tsakani, kuma tsohon Shugaban Afirka ta kudu, Thabo Mbeki da ya samo wata sahihiyar hanyar warware dambarwar dake tsakaninsu.
Shugaba Robert Mugabe ya baiyana kyakkyawan zaton cewa za a sami mafita, amma dai yace tilas sai dukkan bangarorin masu hamayya sun sadaukar da kai, kafin a iya tsinana wani abu.
Tattaunawar dai ana yinta ne tsakanin Shugaba Mugabe, da Shugaban Babbar Jam’iyyar Hamayya, Morgan Tsvangirai da kuma shugaban wani bangare na jam’iyyar adawar, Arthur Mutambura.
A ranar Lahadin da ta gabata Morgan Tsvangirai yayi barazanar janyewa daga tattaunawar, kwana daya bayan Shugaba Mugabe yayi gaban kansa, ya kuma nada mutanen jam’iyyarsa a ma’aikatu masu muhimmanci, cikinsu har da na tsaro da harkokin kasashen waje.
Za ku iya son wannan ma
Jahar Yobe Tace Har Yanzu Dalibai 84 Bata San Inda Suke Ba.
Al-Shabab Ta Sake Kashe Mutane A Somaliya
Sakon Shugaban Najeriya Ga Iyayen 'Yan Matan Dapchi
'Yan Adawa Sun Sake Kauracewa Zabe a Kasar Djibouti
Jami'an Tsaron Rwanda Sun Kashe 'Yan Gudun Hijirar Congo Guda Biyar
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci a Tsagaita Wuta a Siriya
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Isra'ila Zata Hana Sabuwar Gwamnatin Falasdinawa Da Hamas Ke Jagoranci Miliyoyin Daloli
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Isra'ila ta kafa takunkumin tattalin arziki a kan sabuwar gwamnatin Falasdinawa, kwana guda a bayan da 'yan kungiyar Hamas suka karbi ragamar jagorancin gwamnatin. Majalisar ministocin Isra’ila ta yanke shawarar dakatar da mayarwa da majalisar mulkin kan Falasdinawa dala miliyan 50 na harajin da Falasdinawa ke biya kowane wata.
Mai rikon mukamin firayim ministan bani Isra’ila, Ehud Olmert, ya ce Isra’ila ba zata yi hulda da kungiyar dake neman shafe kasar ta yahudawa daga bangon duniya ba. Ya ce, "Majalisar mulkin kan Falasdinawa ta zamo gwamnatin ta’addanci da yake yanzu Hamas ce ke jagorancinta. Isra’ila ba zata amince da haka ba."
Majalisar ministocin ta bani Isra’ila ta yi kira ga Amurka da Turai da su bi sahunta wajen tsinke agajin kusan dala miliyan dubu daya da suke bai wa majalisar mulkin ta Falasdinawa a kowace shekara. A daidai wannan lokacin kuma, Isra’ila ta yi na’am da rokon da Amurka ta yi mata na kada ta dauki tsauraran matakai, kamar killace zirin Gaza da nufin nakkasa dukkan harkokin tattalin arziki.
Sai dai kuma, majalisar ministocin ta ki amincewa da shawarar da ma’aikatar tsaro ta bayar ta hana dubban Falasdinawa ma’aikata shiga Isra’ila tare da hana kayayyaki shiga cikin Isra’ila daga Gaza.
Mark Regev shi ne kakakin Isra’ila. Ya ce, "Isra’ila ba zata yi wani abinda zai gurgunta agajin jinkai ga al’ummar Falasdinawa ba."
Kungiyar Hamas ta bayyana takunkumin kudin da Isra’ila ta yi mata a zaman matakin kusa, ta kuma yi watsi da kiraye kirayen da kasashen duniya suka yi mata na cewar ta yi tur da tashin hankali ta amince da Isra’ila a zaman kasa.
Abdel Aziz Duweik na kungiyar Hamas shine sabon kakakin majalisar dokokin Falasdinawa. Ya ce, "zamu ci gaba da yin gwagwarmaya da mamaye yankunanmu da bani Isra’ila ta yi, kuma a wasu lokutan tilas ne mu yi ko oho da abinda duniya zata ce."
Hamas ta zabi Isma’il Haniyeh mai shekaru 43 da haihuwa ya zamo sabon firayim ministan Falasdinawa. Ana daukarsa a zaman shugaban bangaren kungiyar wadda ta fi sanin ya kamata, kuma yana da dangantaka mai kyau da jam’iyyar Fatah mai sassaucin ra’ayi, wadda aka kayar a zabe. Malam Haniyeh ya ce a yau litinin Hamas zata fara tattauna kafa sabuwar gwamnati.
Za ku iya son wannan ma
Gwamnatin Jihar Bauchi Za Ta Taimakawa Makiyaya
'Yan Adawa Sun Sake Kauracewa Zabe a Kasar Djibouti
Jami'an Tsaron Rwanda Sun Kashe 'Yan Gudun Hijirar Congo Guda Biyar
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci a Tsagaita Wuta a Siriya
Nijar: CNDH Ta Yi Kira Ga Yiwa Dokar Haraji Garambawul
Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Sabon Kakaki
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Djibouti: Jami'an Tsaro Sun Kashe 'Yan Hamayya 19
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Sabunta wa ta karshe Disamba 22, 2015
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
A Djibouti, 'yan gwagwarmaya daga bangaren 'yan hamayya, sun ce an kashe mutane da suka kai 19 jiya Litinin, lokacinda jami'an tsaro suka bude wuta kan wani taron addini a babban birnin kasar.
Shaidu suka ce dakarun sun auna wani taro a unguwar da ake kira Balbala, wadanda suke addu'o'i na tunawa da wani shugaban addini marigayi Sheikh Yonis Muse.
Kamar yadda wasu majiyoyi suka yi bayani jami'an tsaron sun kai somame kan wurin taron da misalin karfe 5 na asubahi, suka bude wuta.
Wani wakilin Muryar Amurka a Djibouti yace wasu fiye da mutane 10 sun jikkata kari kan wadanda aka kashe.
Gwamnatin kasar tace, jami'an tsaron sun bude wuta ne bayan wasu mutane dauke da makamai suka kai musu hari.
A cikin sanarwar da ministan harkokin cikin gidan kasar Hassan Omar Mohammed ya bayar, ya aza laifin kan wata makarkashiya da makiyan kasar da ketare suka kitsa. Ya kara da cewa an kuma kama wasu mutane masu yawa dangane da lamarin.
Labarai masu alaka
Amurka Tana Leken Asiri Kan Kungiyoyin Ta'addanci A Afirka.
'Yan tsagerar Somalia sun kai hari ofishin 'yan sanda
Wasu Fashe Fashe Biyu Sun Tashi A Wani Zauren Cin Abinci A Djibouti, Mutane Biyu Sun Mutu.
Kasashen Kuryar Afirka Zasu Samu Dala Miliyan Dubu Takwas
Za ku iya son wannan ma
Yau da Gobe 1530 UTC
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
'Yan Sanda Sun Gwabza Da Kiristoci Mabiya Darikar Katolika A Ireland Ta Arewa - 2002-07-13
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
'Yan sanda a Ireland ta Arewa sun gwabza da 'yan zanga-zanga mabiya darikar Katolika a karshen faretin da kiristoci mabiya darikar Protestant masu goyon bayan ci gaba da mulkin Ingila suka yi.
Kiristoci 'yan katolika amsu kishin kasa a bangaren arewacin birnin Belfast, sun jefa bama-baman fetur da kwalabe, da duwatsu da tubalai kan 'yan sanda da daruruwan 'yan darikar Protestant dake komawa gida daga faretin jiya Jumma'a.
'Yan sanda sun harba harsasan roba a yayin da suke kokarin shiga tsakanin bangarorin guda biyu. An raunata 'yan sanda da fararen hula da dama.
Dubban kiristoci 'yan darikar Protestant sun shiga cikin wannan faretin mai suna "Orange Order Parade", wanda ake yi a birnin na Belfast a kowace shekara domin murnar nasarar da 'yan Protestant suka samu kan sojojin Sarki James na Biyu dan darikar katolika a shekarar 1690.
'Yan Katolika suna daukar wannan fareti da ake yi ta cikin unguwanninsu a zaman maras amfani, kuma na neman tsokana kawai.
Za ku iya son wannan ma
Cutar Ebola: Maganin Rigafin Cutar Zai Taimaka Sosai Wannan Karon
Kazamin Fada a Afghanistan Yayi Sanadiyar Mutuwar Jami'an Tsaro da Dama
Shugaba Trump Zai Gana da Moon Jae-in Yau Akan Koriya ta Arewa
Jerin Kayayyaki 41 Da Ba Za Su Ci Moriyar Musayar Kudi Da China Ba
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Ta'addanci Da Kunar Bakin Wake Haramun-Malaman Islama A Afghanistan da Pakistan da Indonesia.
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Kiwon Lafiya
Saurara Kai Tsaye
Na Baya Na Gaba
Shugaban Indonesia Joko Widodo, a wannan hoto tareda malaman addinin Islama daga Afghanistan, da Pakistan da Indonesia. A taron kan ta'addanci.
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Dubi ra’ayoyi
Malaman addinin Islama daga Afghanistan, da Pakistan,da Indonesia sun jaddada cewa hare haren kunar bakin wake a Afghanistan dama a yankin baki daya haramun ne kuma ya sabawa manufofin addinin islama.
Malaman addinin Islama daga Afghanistan, da Pakistan,da Indonesia, sun jaddada cewa hare haren kunar bakin wake a Afghanistan dama a yankin baki daya- haramun ne kuma ya sabawa manufofin addinin islama. Malaman sun bayyana hakan a dai dai lokacinda suka hallara domin taron wuni-daya a Bagor a Indonesia, da zummar tattaunawa kan tarzomar da take ci a Afghanistan.
Taron da aka yi ranar Jumma'a,yazo ne watanni bayan da malaman Pakistan su fiyeda dubu daya da dari takwas, suka yi fatawar da take Allah wadai da ta'addanci ta ko wace fuska a kasar.
Afghanistan, ta soki fatwar ta Pakistan, domin ta yi Allah wadai ne ga ta'addanci a Pakistan kadai. Taron da ake yi a Bogor, an hada harda malaman Pakaistan ne, domin ana ganin suna da tasiri kan kungiyoyin mayakan sakai dake Pakistan.
Ahalinda ake ciki kuma,'Yansanda a Indonesia sun ce, 'yan kunar bakin wake sun kai hari kan majami'u ukua a birnin Surabaya dake tsibirin Java. Jami'ai suka ce akalla mutane biyu sun mutu, wasu 13 suka jikkata.
'Yan Kabilar Rohingya Masu Gudun Hijira Sun Zargi Jami'an Tsaron Gwamnati
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Sabunta wa ta karshe Oktoba 04, 2017
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Dubi ra’ayoyi
‘Yan gudun hijirar Rohingya dake Bangladesh sun zargi jami’an tsaron gwamnatin Myanmar da laifin keta hakkin bil’adama dayawa biyo bayan hare-haren da ‘yan bindigar kungiyar Arakan Rohingya Salvation Army suka kai ranar 25 ga watan Agustan wannan shekarar.
A ranar 25, ga watan agusta da ya gabata ne aka kai hari akan ofisoshin ‘yan sanda da sansanonin sojoji a jihar Rakhine dake arewacin kasar, amma ba a bayyanawa ‘yan jarida da ‘yan rajin kare hakkokin bil’adama irin wadannan munanan abubuwan ba. Yara ne suka zana su.
Anthony Lake, shugaban hukumar tallafawa yara kanana ta majalisar dinkin duniya da ake kira UNICEF, ya fadawa manema labarai a Cox jiya Talata cewa, “a lokacin da suke aiki da yaran da suke kokarin taimakawa don su warware daga dimuwar da suka sami kansu ciki, daya daga cikin abin da suke yi shine sa yaran su zana hotuna.
Mr. Lake yace ya gani a wurare da yawa hotunan zanen dake nuna farin ciki daga yara, a wasu wuraren kuma, hotunan da muke gani sun sha bambam.
Hotunan da muke gani a nan munana ne. suna nuna irin abubuwan da bai kamata yaro ya gani ba, balle ma ya fuskancesu, a cewar Lake.
A wani hoton, wasu mutane da yaran suka zana a matsayin sojoji sun harbe fararen hula yayinda wasu kuma da tayiwu bata gari ne, suka yi amfani da takkubba suka caccaki wasu mutane da basa dauke da wani makami.
Labarai masu alaka
Jami'an Majilisar Dinkin Duniya Sun Kai Ziyara Myanmar
A Syria Hari kan Ofishin 'Yansanda Ya Rutsa da Mutane 16
A Kasar Spain Daruruwan Mutane Sun Nuna Kin Amincewa da Fatattakar Masu Neman 'Yanci da 'Yansanda
Majalisar Dinkin Duniya Ta Samar da Dala Miliyan 12 Domin Taimakawa Kabilar Royhingya
Tsohon Shugaban Kasar Iraqi Jalal Talabani Ya Rasu a Kasar Jamus
Sarkin Spain Yayi Allah Wadai da Zaben da Yankin Catalonia Ya Shirya Ranar Lahadi
Kotu A Turkiyya Ta Yankewa Mutane 34 Hukuncin Daurin Rai Da Rai
Za ku iya son wannan ma
Sakon Shugaban Najeriya Ga Iyayen 'Yan Matan Dapchi
'Yan Adawa Sun Sake Kauracewa Zabe a Kasar Djibouti
Jami'an Tsaron Rwanda Sun Kashe 'Yan Gudun Hijirar Congo Guda Biyar
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci a Tsagaita Wuta a Siriya
Nijar: CNDH Ta Yi Kira Ga Yiwa Dokar Haraji Garambawul
Gwamnatin Jihar Bauchi Za Ta Taimakawa Makiyaya
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Wani Jirgin Kwale-Kwale Ya Kife Da 'Yan Kabilar Rohingya a Rafin Naf
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
0 Kai Tsaye
Jirgin Ruwa
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Dubi ra’ayoyi
Jami'an 'yan sanda a kasare Bangaladesh sunce wani jirgin kwale-kwale dake dauke da mutane 50 yan jindsin Rohingya ya tintsuure a cikin rafin NAF kuma da dama daga cikin su sun halaka.Su dai wadannan mutane suna kan hanyar suneta zuwa makwabciyar kasar Bangaladesh.
‘Yan sanda a kasar Bangaladesh sunce wani jirgin kwale-kwale dake dauke da Musulmai ‘yan kabilar Rohingya har su 50 domin kokarin tsallakawa dasu daga Myanma ajihar Rokhine n zuwa kasar Bangaledesh ya kife a Rafin NAF, kuma mutane biyar daga cikin su ruwa ya wuce dasu 4 daga cikin su yara ne , kana da dama haryanzu ba a gansu ba.
Mahukunta sunce masu aikin ceto sun samu nasarar samo gawar wata mata guda da yara hudu, kana sunce mutane 21 sun tsira
SAma da mutane miliyan daya ne dai yan kabilar ta Rohingya suka tsallaka bakin iyakar
Shiga makwabciyar kasar Bangaladesh a cikin yan kwanakin nan, Tserewar da ‘yan tsirarun al’ummar keyi ya zame dole biyo bayan afka musu da sojojin kasr keyi ne bayan wasu ‘yan taaaddan kabilar ta Rohingya sun kaiwa sojojin kaar hari a wani lokaci.
Wannan ramuwar gayya ya haifar da mummunar bala’I wanda yasha suka daga sassa daban-daban na duniya ciki ko harda jakadar kasar Faransa a MDD Francois Delattre, wanda a satin data gabata neya bayyana wannan ramuwar gayyar amatsayin kokarin kakkabe ‘yan kabilar daga doron kasa dake faruwa a gaban idanun su, sai dai shugabannin kasar ta Myanmar sun soki wannan matsaya na jakadar.
‘Yan kabilar ta Rohingya sun bayyana cewa jami’an sojojin suna kona musukauyukan su dake arewacin jihar Rakhine, kana suna yiwa matar su fyade, tare da kwashe musu kaya da kuma dasa boma-bomai a sassan kauyukan dominkar su koma kauyukan nasu.
Mataimakin Sakataren MDD mai kula da hakkin bil adama Andrew Gilmour yace wannan lamari da ya shafi ‘yankabilar ta Rohingya kusan ace shine irin sa mafi muni a duniya a halin yanzu.
Za ku iya son wannan ma
An Sace Amurkawa Biyu A Hanyar Kafanchan Zuwa Abuja
Mutane Akalla 14 Sun Mutu A Harin Kunar-Bakin-Wake Yau Laraba A Maiduguri
Jam'iyyu Sun Amince Carles Puigdemont Ya Yi Takarar Shugaban Kasa A Catalonia
An Hango Wani Makami Mai Linzami Da Koriya Ta Arewa Ta Harba
Gwamnan Kaduna Ya Ce Babu Dan Takara Dan Arewa da Ya Fi Karfin Buhari
Masana Sun Yi Na'am Da Shirin Rage Cunkoso A Gidajen Kason Najeriya
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
A Bar ‘Yan Libya Suyi Tsarinsu Da Kansu
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
0 Kai Tsaye
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Dubi ra’ayoyi
Akwai kasashe da dama a cikin kasar Libya wadanda ba domin Allah suke kasar ba illa manufa dangane da kwadayin arzikin kasar
Gwamnatin jamhuriyar Nijar ta yi na’am da yadda bangarorin rikicin Libya suka nuna amincewa soma tantaunawa da junansu a karkashin shiga tsakanin kasar Faransa don fitarda wannan kasa daga halin wargajewar da ta tsinci kanta ciki bayan faduwar gwamnatin Gaddafi,
Ministan harakokin wajen Nijar Ibrahim Yabuba ne ya bayana haka.a hirarsa da wakilin muryar Amurka Sule Mumuni Barma, a Yamai, ya ce za a ci nasarar abinda aka sa a gaba idan manyan kasashe su kayi abinda ya dace da gaske.
Ya ce an jima ana batun samun zaman lafiya a Libiya amma saboda babu gaskiya yasa lamari ya kawo yanzu, yana mai cewa idan har ana bukatar samun nasara sai an bar ‘yan Libya suyi tsarinsu da kansu da guddanar da zabe domin zaben shugaban da suke so wanda kuma kowa ya yarda dashi.
Ministan ya kara da cewa kasashe da dama suna ciki Libya da jami’an su da ikirarin son taimakawa Libya, amma kuma da wani tsari na manufarsu a boye dangane da arzikin Libya, amma ga kasar Nijar, in ji Ministan babu wannan manufar illa son samun zaman lafiya domin samun ci gaba da kwanciyar hankalin a Libya da kasashe makwabtanta.
A Bar ‘Yan Libya Suyi Tsarinsu Da Kansu - 2'48"
Shiga Kai Tsaye
Bude sabon shafi
Labarai masu alaka
Surukin Shugaba Trump Ya Ce Bai Da Wata Haramtacciyar Alaka Da Wata Kasar Waje
An Gano Gawarwakin Bakin Haure 8 A Wata Motar Tirela A San Antonio, TExas.
Matasa Zasu Yi Maci Zuwa Majalisar Dokokin Najeriya Talatan Nan, Domin Neman A Yi Gyara Ga Tsarin Mulki
Adamawa Zata Ci Gaba Da Tallafawa Maharba Da Suke Fafatawa Da Boko Haram.
Za ku iya son wannan ma
Yau da Gobe 1530 UTC
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Shiga Zaman Rayuwa Afirka a Yau Sin Ciki da Waje Amsoshin Tambayoyi Wasannin Motsa Jiki China ABC ::: TSOHO :::
A yau Alhamis ne shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya gana da tsohon sakataren harkokin wajen Amurka Henry Kissinger a nan birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin.
Shugaba Xi ya bayyana Kissinger a matsayin tsohon abokin Sinawa. Yana mai cewa ba zai taba mantawa da irin gudummawar tarihi da ya bayar ba wadda ta kai ga alakar kasashen Sin da Amurka.
Xi ya kara da cewa, duk da irin kwan gaba kwan baya da ake fuskanta, alakar kasashen biyu na tafiya yadda ya kamata cikin shekaru arba'in da suka gabata.
Ya ce yayin da duniya ke fuskantar sauye-sauyen da ba a taba ganin irinsu ba cikin shekaru 100 da suka gabata, har yanzu al'ummar duniya na fatan cewa, alakar Sin da Amurka za ta ci gaba da wanzuwa bisa tafarkin da ya dace.
Shugaban na Sin ya kuma bayyana cewa, shi da shugaba Trump na Amurka sun amince su gana yayin taron kolin G20 da za a yi a kasar Argentina, inda bangarorin biyu za su yi musayar ra'ayoyi kan batutuwan dake janyo hankalinsu.
Ra’ayoyinku
v Tattaunawa da Tijjani Inuwa Babura jami'in ma'aikatar masana'antu da cinikayya da zuba jari ta Najeriya
v Aikin samar da ti ya kawar da talauci a birnin Longnan na lardin Gansu na kasar Sin
v Masar na fatan koyi daga kwarewar Sin a fannin raya tattalin arzikin wasanni da shirya gasar Olympics in ji wani jami'in kasar
v CIIE ya kara jaddada manufar kasar Sin na kara bude kofa ga kasashen waje
v Ziyarar dalibai masu koyon harshen Hausa a sashin Hausa na CRI
v Bikin baje kolin CIIE na farko da za a shirya a Shanghai na kasar Sin
v Ziyarar sarkin Kano na Najeriya Muhammadu Sunusi II a kasar Sin don lalibo hanyoyin zuba jari ga Kano
v Zargin da mataimakin shugaban Amurka ya yiwa kasar Sin
Semalt: 14 Sakamakon Tarihin Yanar Gizo Na Gida don Gwada
kayan aikin yanar gizon yanar gizo suna nufin tattarawa, cirewa, tsarawa, gyara, da adana bayaninmu daga shafukan yanar gizo daban-daban. Suna iya yin ayyuka masu yawa kuma za a iya haɗa su tare da duk masu bincike da tsarin aiki. Mafi kyau shafukan yanar gizo suna dauke da su a ƙasa.
Idan kana so ka sami mafi kyawun kyauta mai kyau, za ka koyi Python. Gaskiya ne cewa kyawawan zane shine ƙamus ɗin Python don bunkasa fayilolin HTML da XML. Wannan kyauta kyauta za a iya haɗawa da tsarin Debian da kuma Ubuntu ba tare da wata matsala ba.
Ana shigo. i
Ana shigo. Iyakar daya daga cikin shirye-shiryen shafukan yanar gizo mafi ban mamaki. Yana ba mu damar yayata bayanai da kuma shirya shi cikin ɗakun bayanai daban-daban. Yana da kayan aiki na mai amfani tare da ƙirar neman ci gaba wanda zai taimake ka ka bunkasa kasuwancinka.
Mozenda yana ɗaya daga cikin shirye-shiryen da sukafi dacewa da masu rubutun allo. Yana fasali hakar bayanai da kuma sauƙin ɗaukar abun ciki daga shafukan yanar gizo da ake so.
Idan kana neman tsari na shafukan yanar gizon yanar gizo, ParseHub shine zaɓi na dama don ku. Yin amfani da wannan software, za ka iya ƙirƙirar API daga shafukan da kake so a sauƙi.
Kalmar wucewa ta kasance a kusa da dan lokaci kaɗan kuma shine shirin ɓoyewa na abokin ciniki don masu amfani da Windows. Zai canza jigilar kayan aiki a cikin bayanan minti.
Ga wata kayan aiki mai mahimmanci don amfani da bukatun yanar gizonku. CrawlMonster ba kawai bace ne kawai amma har ma dan yanar gizo. Zaka iya amfani da shi don duba shafuka daban-daban don bayanan bayanai.
Wannan zaɓi ne mai ban sha'awa ga masana'antu da masu shirye-shirye. Ƙididdiga shine kawai mafita ga matsalolin yanar gizo naka. Kuna buƙatar haskaka bayanan da za a yi shi da wannan shirin.
Gwangida na yau da kullum
Mafi kyawun ɓangare na Kayan Kayan Kasuwanci shi ne cewa yana samar da bayanan budewa na shafukan yanar gizo. Wannan kayan aiki yana samar da bayanan bayanan bayanai da kuma zaɓin abun ciki na ƙananan bayanai kuma zai iya fitar da matatadata.
Rashin hankali
Yana da fasahar yanar gizo ta atomatik da kuma sabis na tsagewa. Crawly ya kasance a kusa da dan lokaci kuma yana samun bayanai a cikin tsarin kamar JSON da CSV.
Abubuwan da aka ƙwaƙwalwa
Yana da wasu kayan aiki mai mahimmanci da kayan aiki na bayanai . Abubuwan Tsibirin Gashi ya cire dukkan rubutu da hotuna don masu amfani da ba ka damar ƙirƙirar haɗin gizonka naka kadai.
Diffbot shine sabon shirin wanda ya tsara da kuma tsara bayananku a hanya mafi kyau. Yana iya sa yanar gizo zuwa APIs kuma shine farkon zabi na masu shirye-shirye.
Dexi. Ya kasance mai girma ga 'yan jarida da masu sayar da kasuwanni. Wannan shi ne girgije gizon yanar gizon don haɓakaccen bayanan refineries.
Ayyukan Shirye-shiryen Bayanai
Yana da kyauta tare da yawancin zaɓuɓɓuka wanda zasu iya tattara bayanai daga HTML, intanet, fayilolin PDF, da XML.
Saurin Yanar Gizo mai Sauƙi
Yana da kullun yanar gizo don masu cin kasuwa da kuma masu kyauta. Hanya ta hanyar HTTP ta samar da shi ta musamman da ta fi sauran.
An gudanar da gasar wasan kwallon tebur ta sada zumunta a tsakanin Sin da Zimbabwe - china radio international
Shiga Zaman Rayuwa Afirka a Yau Sin Ciki da Waje Amsoshin Tambayoyi Wasannin Motsa Jiki China ABC ::: TSOHO :::
An gudanar da gasar wasan kwallon tebur ta sada zumunta a tsakanin Sin da Zimbabwe
Ofishin jakadancin Sin dake kasar Zimbabwe ya dauki bakuncin gudanar da gasar a wannan karo. Jakadan Sin dake kasar Zimbabwe Huang Ping ya bayyana cewa, raya dangantakar dake tsakanin kasashen biyu yana da nasaba da mu'amalar dake tsakanin jama'ar kasashen biyu, ana fatan za a kara fahimtar juna da sada zumunta a tsakanin jama'ar kasashen biyu ta hanyar wasan.
A nasa bangare, ministan wasanni na kasar Zimbabwe Makhosini Hlongwane, ya nuna godiya ga kasar Sin domin ta samar da gudummawa ga kasar Zimbabwe a fannonin wasan kwallon tebur, da iyo, da wasannin motsa jiki. Yana fatan jama'ar kasar Zimbabwe za su ji dadin wasan kwallon tebur kamar Sinawa. (Zainab)
v Najeriya da Masar za su jagoranci wasu kasashen Afirka a gasar kwallon tebur da Jamus za ta karbi bakunci 2017-02-15 17:16:09
v Masar ta doke Najeriya a wasan kwallon tebur ta matasa 2015-03-18 10:22:39
Ra’ayoyinku
v Tattaunawa da Abba Garba wanda ke karatu a jami'ar Peking ta kasar Sin(B)
v Kokarin ta ya ba ta damar cimma burinta na wakiltar Tarayyar Najeriya gasar wasannin Olympics na lokacin hunturu
v Kudurin taron AU game da kawar da cin hanci a kasashen nahiyar
v Ana kara kyautata aikin samar da wutar lantarki a kauyukan kasar Sin
v Labarin wani kantin sayar da kofi a birnin Quanzhou
v Motsa jiki na rabin awa a ko wace rana yana iya tsawaita rayuwar dan Adam
v Tattaunawa da Abba Garba wanda ke karatu a jami'ar Peking ta kasar Sin(A)
v Sin tana gudanar da kwaskwarima kan tsarin dokokin shari'a domin biyan bukatun al'ummar kasar
I wanna fuck you raw, ba ba ba ba ba. (x4)
▶ Instagram: www.instagram.com/mmarket.su/
♫ mp3 na kira ta yaki
Iya desu ne baka desu ne
Hon. Mudashiru Obasa
Yafi`a, Israel
Dr Shehu Abdussalam (2005)
muku_(apupop)
tapii , kana minta 4 ja kan .
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Dan sandan da ya kai harin ya bayyana kan shi da suna Oscar Perez a shafin sa na Instagram
Wani jirgi mai saukar ungulu ya jefa bam a ginin kotun kolin Venezuela, a wani mataki da shugaba Nicolas Maduro ya kira fa aikin ta'addanci.
'Yan sanda sun ce wani jami'insu ne ya dauki jirgin helikofta, kana ya jefa gurneti ta sama kan kotun kolin kasar.
Hotunan da aka yada a shafukan sada zumunta, sun nuna yadda jirgin ya tashi sama ya yi shawagi a sararin birnin Caracas, sannan ya saki gurneti.
An yi amanna da cewa jami'n dan sanda ya kwace jirgin ne, inda ya yi ta shawagi daga baya kuma sai aka ji karar fashewar gurnetin.
Babu dai wanda ya ji rauni ko ya rasa rai a harin ba.
Kasar dai na fama da rikice-rikicen siyasa da tattalin arziki, kusan kullum sai an yi boren kin jinin gwamnatin shugaba Nicolas Maduro tare da bukatar ya yi murabus.
Fiye da mutane 70 ne aka hallaka, a tashin hankalin da boren 1 ga watan Afirilu da ya wuce, kamar yadda ofishin babban mai shigar da kara ya bayyana.
Shugaba Maduro ya ce maharin da gurneti ya yi amfani, kuma ya sha alwashin jami'an tsaro za su kama masu hannu a kai harin.
Shugaba Maduro ya shaida wa dandazon magoya bayan shi a wajen fadar gwamnatin kasar Miraflores ce wa ya bai wa jami'an tsaro umarnin tabbatar da zaman lafiya a kasar.
''Nan ba da jimawa ba, za mu kama jami'in da ya tuka jirgin helikoftar, za mu kama duk wani mai hannu a harin ta'addancin da aka kai mana", inji shugaba Maduro.
Jami'in dan sandan ya wallafa wani hoton bidiyo a shafin Instagram, ya kira kan shi da suna Oscar Perez, wasu mutane da fuskarsu ke rufe da kyalle dauke da makamai sun kewaye shi.
Ya yi kira ga al'umar kasar su yaki mulkin kama karya.
Labarai masu alaka
Tura wannan labarin Game da aika wa
Karin bayani
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Lokacin da wani limamin masallaci ya ga mutane sun shigo kauyensa da ke jihar Filato ranar Lahadi, bai yi wata-wata ba ya bude kofarsa ya karbe su.
Mutanen da suka gudo kauyen nasa sun fito ne daga wani kauye mai makwabtaka da karamar hukumar Barikin Ladi, inda wasu da ake tunanin makiyaya ne suka shiga kuma suka yi kashe-kashe tare da lalata abubuwa.
Kimanin mutum 262 limamin ya bai wa mafaka, inda ya shigar da mata cikin gidansa, maza kuma saka maza a masallaci.
'Yan sanda sun ce mutum 86 suka mutu a hare-haren, amma mutanen kauyen sun ce wadanda suka mutu sun haura 200.
Limanin ya shaida wa wakiliyar BBC cewar: "Na fara shigar da mata a cikin gidana domin boye su, sannan mazansu kuma na ba su mafaka a cikin masallaci."
Kisan Filato: PDP na zaman makoki na kwana bakwai
Kalli bidiyon yadda aka kona motoci a rikicin Filato
Da yawa daga cikin 'yan kabilar Berom sun tsere ne tare da wasu Musulman dake zaune a kauyen nasu zuwa kauyen dake kusa.
'Yan bindigar sun samu limamin suna neman kiristocin da ya boye domin su kashe su, amma bai yarda ba.
Ya yi karyar cewar dukkan mutanen da ke cikin masallacin Musulmai ne. Ya roki 'yan bindigar kuma suka amince suka tafi.
Ta hanyar limamin ne dai kiristocin 'yan kabilar Berom da ke kauyen suka tsira daga harin.
Image caption A cikin wannan masallacin ne limamin ya boye mutanen
A yanzu haka dai sun rasa muhallinsu, suna zama ne a cikin masallacin.
A shekarun baya al'ummar Musulman garin sun kasance suna neman filin da za su gina masallaci, kuma 'yan kabilar Berom ne suka ba su filin a kyauta domin su gina masallacin.
Image caption Kauyen ya zama tamkar kufayi domin mutane sun kaura daga wurin.
Labarai masu alaka
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
"Akwai kalubalen kara yawan 'yan Ingila a Premier" - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
"Akwai kalubalen kara yawan 'yan Ingila a Premier"
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Sabon shugaban hukumar kwallon Ingila Greg Dyke ya ce daya daga ciki kalubalen da zai fuskanta shine na kara yawan matasa 'yan Ingila da ke taka leda a gasar Premier.
Sabon shugaban hukumar mai shekarun haihuwa zai karbi ragamar aikin ne da Shugaba mai barin gado David Bernstein a watan a ranar 13 ga watan Yuli.
Greg Dyke zai karbi aikin shugabancin hukumar ne a daidau lokacin da yawan matasa yan Ingila a gasar ta Premier na kara raguwa.
An kiyasta 'yan wasan Ingila da ke taka leda a gasar Premier a kashi 36 cikin dari a yayinda kuma a kasar Spain yawan kasar da ke taka leda a gasar Laliga sun kai kashi 61.
A faransa kuwa kashi sittin ne na 'yan kasar ke taka leda a gasar Ligue One a yayinda kuma a Jamus kashi 47 ne.
Sai kuma a kasar Italiya inda kashi 46 ne na kasar ke taka leda a gasar Serie A.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Tababa a kan yadda aka kashe Gaddafi - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Tababa a kan yadda aka kashe Gaddafi
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Gawar kanal Gaddafi, bayan da aka kashe shi.
Ana ci gaba da shagulgula a Libya, bayan da aka kashe tsoshon shugaban kasar, Muammar Gaddafi, a kusa da mahaifarsa, wato Sirte.
Hotunan bidiyon da suka bayyana dai sun nuna Kanar Gaddafi a raye ko da yake ya yi jina-jina lokacin da aka kama shi.
Gwamnatin rikon kwaryar kasar ta musanta cewa kashe shi da gangan tana mai cewa harbinsa aka yi yayin wata musayar wuta tsakanin magoya bayansa da mayakan gwamnatin rikon kwarya.
An dai gano Kanar Gaddafi ne a boye a wata magudanar ruwa ga alama yana yunkurin tserewa daga Sirte a wani ayarin motoci wanda jiragen saman NATO suka kaiwa hari.
Kwamandojin rundunar tsaro ta NATO za su gana yau Juma'a a brussels don tattuana yadda za a kawo karshen ruwan bama-baman da suka kwashe watanni bakwai suna yi a kan Libya.
Sakatare Janar na kungiyar ta NATO, Anders Fogh Rasmussen, ya ce bakin mulkin Kanar Gaddafi ya zo karshe bayan shekaru arba'in da biyar, al'amarin da ya kai ga babai na karshe a sa bakin da kungiyar ta yi a Libya.
Tun bayan fara kai hare-hare a watan Maris dai, kungiyar ta NATO ta yi barin bama-bamai har sau dubu ashirin da shida, kusan dubu goma daga ciki kuma da makamai masu linzami.
Kasar China ta bayyana mutuwar Kanar Gaddafi da cewa ta bude wani sabon babi a tarihin Libya.
Ma'aikatar harkokin wajen China ta yi kira a shimfida wani tsari na siyasa wanda zai kunshi dukkan al'ummar Libya da zarar damar yin hakan ta samu don tabbatar da hadin kan kasar.
Shugaban kasar Rasha, Dimitry Medvedev, ya ce yana fata Libya za ta rikide ta zama kasa mai bin tafarkin dimokuradiyya cikin lumana.
Sakatare Janar na MDD Ban Ki-moon gargadi ya yi ga mutanen kasar ta Libya cewa za a fa sah wuya a kwanaki masu zuwa.
Shi kuwa Shugaba Hugo Chavez na Venezuela cewa ya yi Gaddafi ya yi shahada.
Ya ce; "Mun san Gaddafi jarumi ne iya tsawon rayuwarsa, kuma jagoran juyin juya-hali, yanzu kuma ya zama shahidi."
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Bikin Fina-finai na Oscar 2015 - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Bikin Fina-finai na Oscar 2015
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Wasu daga cikin hotunan bikin ba da kyautukan fina-finai na Oscar karo na 87.
A bikin na bana, mai gabatar da bikin Neil Patrick Harris ya yi bayani kan yadda ake samun mutane daga kabilu daban-daban na samun kyauta.
Jennifer Lopez tare da Chris Pine kafin su sanar da wanda ya samu kyautar iya yin kwalliya.
Adam Levine ya rera wakar Lost Stars wadda aka yi a fim din Begin Again a bikin Oscar karo na 87.
Naomi Watts tare da wacce ta samu kyautar tauraruwar fina-finai ta bana Julianne Moore.
Pawel Pawlikowski ya samu kyautar shirya fim da wani harshe da ba turanci ba mai suna 'Ida'.
Safar hannun da Lady Gaga ta saka a lokacin bikin na daga cikin abubuwan da suka ja hankali.
Mai gabatarwa a bikin Neil Patrick ya janyo David Oyelowo wanda ya haskaka a fim din Selma.
Harris ya tube kaya a lokacin gabatar wa.
Ethan Hawke ya sumbaci Patricia Arquette wacce ita ma ta samu kyautar Oscar a fim din Boyhood.
An nuna hotunan tauraran fina-finai da dama domin tunawa da su.
Eddie Redmayne ya samu kyauta saboda fin dinsa mai suna 'The Theory of Everything'.
Alejandro G. Inarritu ne ya samu kyautar mai ba da umurni a fim dinsa Birdman.
Julianne Moore ce ta samu kyautar tauraruwar fina-finai a bangaren mata a bana a fim din Still Alice.
JK Simmons ya haskaka a lokacin bikin.
Bradley Cooper ya nuna farin jininsa a lokacin bikin Oscar din.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Yadda mata ke murnar fara tukin mota a Saudiyya
Hotunan ziyarar da Buhari ya kai Bauchi
Kalli 'yan wasan Najeriya da za su kara da Iceland
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Kocin Nigeriya Stephen Keshi ya zargi hukumar kwallon kafa ta kasar da rashin biyan sa albashin watanni bakwai.
Keshi, da yake shirye - shiryen karawa da Ethiopia a wasan zagaye na biyu a neman shiga kofin duniya, rabonsa da albashi tun lokacin da ya jagoranci kasar lashe kofin Afrika a watan Janairu.
Keshi ya shedawa BBC ce wa koma bayan da ya samu a rayuwar aikinsa shine rashin biyansa albashin watanni takwas, "ban taba tsintar kaina a wannan yana yin ba".
Tsohon kocin Togo da Mali ya taba shedawa BBC a watan Yulin da ya gabata cewa yana bin bashin albashinsa.
Kuma wannan ba shine karon farko da ba a biyan kociyoyin ba, Christian Chukwu da Shaibu Amodu da Samson Siasia da Austin Eguavoen da John Obuh da Eucharia Uche duk sun koka a baya kan biyan bashin albashinsu.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Ukraine- Shugaba Yanukovych zai kaddamar da wata hukuma
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Shugaban kasar Ukraine Viktor Yanukovych zai kaddamar da hukuma ta musamman don nemo warware rikicin siyasar da aka shafe makonni ana yi.
Sanarwar ta fito ne bayan yini guda da aka shafe ana fito-na-fito tsakanin 'yansandan kwantar da tarzoma da masu zanga-zangar kin jinin gwamnati a birin Kiev, inda aka bankawa ababan hawa wuta tare da jefe-jefe.
Daruruwan mutane ne dai suka jikkata a arangamar.
'Yan sandan kwantar da tarzomar sun yi arangama da dubban masu adawa da gwamnati dake yin Allah-wadai da sabuwar dokar da ta takaita yin zanga-zanga a kasar.
Yawancin masu zanga-zangar sun rufe fuskokinsu, domin bijirewa sabuwar dokar wacce ta haramta rufe fuskoki yayin zanga-zanga
Amurka ta yi kiran da gaggauta kawo karshen tashe-tashen hankulan da aka fara watanni biyun da suka gabata, bayan da shugaban kasar ya janye daga tattaunawar karfafa huldar tattalin arziki da kasashen Kungiyar Tarayyar Turai, ya kuma maida hankali kan karfafa alaka da kasar Rasha.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
Mutane 16 sun mutu a harin bam a Damaturu - BBC Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
BBC Hausa Kewaye a shafin
Shirye-shirye na Musamman
Mutane 16 sun mutu a harin bam a Damaturu
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Dan kunar-bakin-waken ya tashi bam a kusa da wasu mutane da ke yin hira.
Mazauna birnin Damaturu na jihar Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya sun ce mutane 16 ne suka mutu sakamakon hare-haren da aka kai a birnin.
Ganau sun shaida BBC cewa lamarin ya auku ne a wurare biyu.
Na farko, wani dan kunar-bakin-wake ne ya tashi bama baman da ke jikinsa a kusa da wasu mutane da ke hira, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar sa da mutane uku.
Na biyu kuma ya faru ne lokacin da wani dan bindiga ya tara mutane 'yan gida daya a wata rugar Fulani domin ya yi musu wa'azi, amma sai ya kashe dukkan su guda goma.
Garin dai ya sha fama da hare-haren kungiyar Boko Haram.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Barcelona ta koma mataki na daya a kan teburin La Liga
Barcelona ta zazzagawa sabuwar kungiyar da ta hawo gasar La Liga ta bana Leganes kwallaye 5-1 a fafatawar da suka yi a ranar Asabar.
Messi ne ya fara cin kwallo a minti na 15 da fara wasa, Sai Suarez da ya kara ta biyu daf da za a je hutu Neymar ya ci ta uku.
Minti 10 da aka dawo daga hutu Messi ya ci ta hudu kuma ta biyu da ya zura a raga, sannan Rafinha ya ci ta biyar.
Leganes ta zare kwallo daya ta hannun Appelt Pires saura minti 10 a tashi daga wasan.
Da wannan sakamakon Barcelona wadda ta yi wasanni hudu a gasar La Liga bana ta koma mataki na daya a kan teburi da maki tara.
Real Madrid wadda za ta buga wasa na hudu a ranar Lahadi da Espanyol tana matsayi na biyu da maki tara a kan teburi.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
S.KILA GANGI INA MAZAN SUKE NE (Hausa Songs / Hausa Films)
DAN UWANA 1@indian hausa
SARKI SUNUSI LAMIDO A HAWAN NASSARAWA KANO 2017 (Hausa Songs / Hausa Films)
SARKI ALI YA AURI YAR INDIYA, SO MAI HADIN JUNA.
Kalli Sarki aliartwork (Hausa Songs / Hausa Films)
YADDA AKE CASHEWA A WAKAR JININ JIKINA VIDEO
Rahama Sadau Tayi Magana da India ce Kalli Kayi Mamaki
Dalilin Da Ya Sa Nake Fitar Da Albam Biyu Duk Shekara - Nura M Inuwa - Hausaloaded.com
Dalilin Da Ya Sa Nake Fitar Da Albam Biyu Duk Shekara - Nura M Inuwa
Home › kannywood › Dalilin Da Ya Sa Nake Fitar Da Albam Biyu Duk Shekara - Nura M Inuwa
Nura M. Inuwa yana daya daga cikin mawakan da duniyar fina-finan Hausa ta Kannywood take bugun kirji da su, inda baya ga wakokin fina-finai da yake yi, yana kuma shirya fina-finai masu dauke da dimbin sakonni. A hirar da Aminiya da shi a kwanakin baya da ya zo Jos, ya bayyana nasarar da ya samu a shekarar da ta gabata, kalubalen da yake fuskanta da kuma dalilin da ya sa yake fitar da albam biyu duk shekara. Ga yadda tattaunawar ta kasance:
Yanzu ga shi mun shiga shekarar 2018, yaya za ka kwatanta nasarar da ka samu a bangaren sana’arka ta waka da kuma shirya fina-finai?
Alhamdulillahi, abin da zan kwatanta a shekarar da ta gabata a gare ni shi ne, shekara ce ta musamman, dalilin da ya sa haka kuwa shi ne, na samu canje-canje a rayuwata, na ga wadansu abubuwa na daban, wadda dole in ce mata ta musamman, kama daga kan ayyukana zuwa rayuwata.
Ko akwai wani canji na musamman da za ka ce ga shi ka samu a shekarar 2017?
Canjin farko dai shi ne, a da ni kadai ne nake rayuwata, ban da nauyin kowa, daga na tashi na yi wanka, sai in wuce wajen aiki, inda kuma cikin ikon Ubangiji sai Ya kawo abokiyar zama, wadda tana daga cikin canjin da na samu kaina a cikinsa.
Ta bangaren fim ma sai godiya, domin idan ka ga irin fina-finan da muke yi, za a ga akwai canji na yanayin kasuwanci a masana’antar, amma fina-finan kamfaninmu daidai gwargwado dai in an yi to ana saya, duk da cewa mun san mutane suna bibiyar irin abubuwan da muke yi masu ma’ana, shi ya sa kusan suke rububin fina-finanmu duk da yanayin da kasuwar take ciki.
Yawancin shafinka na Instagram za a ga kana sanya hotunanka da kananan yara, ko me ya jawo hakan?
A to, gaskiya halittata ce a haka, ina da son yara tun a baya tun kafin yanzu; yanzu abin da ya sa ya fito fili ake yawan ganin hakan, shi ne, dalilin social media, ita ta sa a da idan ina yi babu wanda ya sani, saboda haka ba a san ni da son yaran ba, sai dai wadanda suke tare da ni, amma saboda social media duk motsina za a ga na yi hoto da yara na sanya, abin da na fi kauna ke nan, kuma ina samun nishadi da jin dadin kasancewata da yara.
Kana daya daga cikin shahararrun mawaka da duniyar Kannywood take ji da su, duk da samun wannan shaharar a ganin wadanne kalubale kake fuskanta?
Ko izuwa yanzu wani shiri kake da shi na fitar da albam?
Tun da mun shiga sabuwar shekara, kamar yadda shirina yake wato duk farko sabuwar shekara nake sakin albam guda biyu haka, to a wannan ma zan sake albam guda biyu a watan Janairu. Sunan albam din ‘Wasika’ da kuma ‘Manyan Mata’.
Mene ne dalilin da ya sa ka sanya wa albam din sunan ‘Wasika’?
Gaskiya ni idan zan yi albam, nakan yi kokari in cusa sakon da zai zo daidai da sunan albam din, ba wai kawai sunan ne yake mini dadi ba, don haka sai in rubuta don ya ja hankalin mutane ba, mutane su zo su dauka su ji sabanin abin da suka ji, inshaAllahu duk da cewa ka ji an ce wasika, akwai yiwuwar wani sako za a tura a cika, ko ma dai wani iri ne, su masu sauraro za su ji a cikin albam din.
Yanzu kasancewar ka samu abokiyar zama, wane yanayi ne ka fi jin dadin gabatar da ayyukanka?
Kamar a yanzu kana da wani kuduri da kake so ka cimma?
A karshe ko kana da wani kira da kake so ka yi ga masoyanka da kuma sauran jama’a?
Saukar da sabuwar wakar dauda adamu kahuta rarara "kafisu Gaskiya Baba". Yayi wannan waka ce saboda ziyar da shugaba muhammadu...
Adam A Zango Ya Fito Fim Tare Da Tsohuwar Matarsa Wanda Sunkayi Fim Din NAS (kalli hotuna)
Tsohuwar jaruma Maryam Abdullahi wadda akafi sani da Maryam Ab Yola tsohuwar matar Jarumi Adam A Zango ta uku wadda suka rabu a shekarun da ...
[MUSIC]Sabuwar Wakar Rarara Gafa Tsoho Ya Sauka Damuna Gatan Tsirrai MP 3
Alhmdlh…….!!! jama’a Barkan Ku Da Warhaka, Hausawa Kan ce Komai Nisan Jifi Idan Anyi Toh Kasa Zata Fado, Allah Da Ikonsa Ya Sake Dawowa ...
Tsotson Farjin Mace Yayin Saduwa !!! Tambaya : Assalamu alaikum, M. Na kasance ina tsotsan azzakarin mijina, shi kuma yana wasa da gaba...
Sabuwar wakar rarara da isyaku forest sunyi wata waka mai matukar fa'ida ga shugaba Muhammad buhari GMB wanda sunkayi ma wanannan w...
MUSIC: Orex ft Iya Samu Son – Afrika _ @official_Orex @Iya_Samu_Son
62 - RAN MINI RAN MASU
roorke to r-a-samar
tekken kuma photo: Kuma Kuma.jpg.
A tatar kan.
Sai Kiran said...
-Kare Kano #4
dwilo ga byeog-ina ta
yadda yadda yadda. More to come.
Facebook: facebook.com/ammanaywrites
ka ka ni gan
Jinin Jikina 4
Allahummarhamna bilqur'an.
Sabon Gari Sabon Gari - 1.7 km 1.0 mi show
@Bleek, CIN CIN!
Facebook: www.facebook.com/DubDashGame
Dole – www.dole.com
AN BA NA NAN NE
Sukedachi-ya Sukeroku, 2001
6. Law Kana Bai Nan Na visi GP.webm 2.27 MB
Ka ne'e ana mai
Ka hana ana mai
1, 2par Hakuren
WannabeBagare sa...
NO.1110,NAN SHAN DA DAO Sanya China
Nazarin (Nazarin), 1958, reż. Luis Buñuel, 92 min
suka suka said...
in Allah ya yarda da sunana a npower
KUMA. #ZkJCKLuc
Ban Don Sai (1)
g gaggawa ƙararrawa Yankuna ta cikin hadari Mayu, miliyan 29 a ƙarƙashin ခါင် Dubi taswirar birnin Sittwe kuma…
©2015 Aminu Aliyu
Lol na so nau.
Jan.17 16:49. Gaza [ saboda wannan laifi Sharia mulkin jari hujja addinin maniacs ba rashin amincewa domin Kirista shahidai da suka kashe a kowace rana ? wanda ya dubi ku ta wurin Sharia ? Ya riga ya gan ka mutu ! A Kisa na 50 na Kirista al'ummai waɗanda aka zasu kare ta hanyar 50 al'ummai na Nazi ARAB League dole ne a yi kuma zuwa gare su don haka ban mamaki ! mugunta cewa da suka aikata wa wasu? Yanzu dole ne su fada kai na kira su roƙi to tuba, aminci haƙuri 'yancin tunani da na bin addini tare da soyayya amma ba su so su don haka sai na yi da dukkan su na yi alwashi daga wargajewa. ] A Israeli soja ya bude wuta sai su watse da dama, Palasdinawa Masu zanga zanga zuwan daga da Gaza wanda ya staged wata zanga-zanga a takaice nisa daga fences kan iyaka a Nahal Oz mararraba. A cewar to Palasdinawa samo a kalla demonstrators biyu aka ji rauni. A episode ya auku yayin da a cikin yanki daga kwanaki ka ji wani irin ƙarfin lantarki high.
Laiwa sai Post ni...
Onamae Wa Nan To Desu Ka
CIRCLE: MU☆SA☆SHI
Kai’s Instagram:
pertukaran suke sama suke..
Melukovayya Sai Baba (0)
Iya ni iya mi
iya ce sama2 ^^
Puíial (Daga).
Ltriatl a a.ni lubaci-a ana ci
_^é^f^^m^^^^^l^^yi)#^^âtomr8-
Kabari [Nigeria, Borno] (see Kanuri, Central: Kabari)
Atiku Abubakar
DA – MA – AMA – DAMA
Assalamu’alaikum Abu Izz..
Gidan Bugaji (33km)
Dagashi Kashi 2
Dan Digs & Ta-ku
Gen. Muhammadu Buhari
Yan-Yan Gu1
Sardauna of Sokoto, Alhaji Abubakar Tafawa
Muhammadu Buhari
(mu'naːqasʼa)
6cJ>iya_jioD Bixy) .
6-Maki Gingoyon
Tahsar talabijin din 'al-Masirah' ta kasar Yemen ta ce; an kashe sojojin Saudiyya ne a cikin gundumar Asir da ke kasar Saudiyyar
Sojojin kasar ta Yemen da kuma mayakan sa-sai na Ansarullah sun kai hari ne a cikin gundumar Asir da ke cikin Saudiyyar tare da kashe sojoji 13.
Harin na Sojoji da kuma dakarun sa-kai na kasar Yemen, ya zo ne a matsayin maida martani ga gare-haren da Saudiyyar take kai wa kasar ta Yemen na tsawon shekaru kusan uku a jere.
A jiya talata ma dai jiragen yakin Saudiyyar sun kashe fararen hula 10 a gundumar Sa'adah.
Kawo ya zuwa yanzu dai Saudiyyar da abokan kawancenta sun kashe fiye da mutanen Yemen 13,000.
Dakarun Yemen Sun Kashe Da Raunana Sama Da Sojojin Sa Kan Saudiyya 40
Makaranci Adel Al-Khalbany _ Laburaren sauti na Alqur`ani Maigirma
Majalisar Dinkin Duniya ta da gwamnatin ta ROKON FAQ SHAFI _ Babura Catalog tare da bayani dalla-dalla, hotuna, ratings, reviews kuma discusssions
comments " Majalisar Dinkin Duniya ta da gwamnatin ta ROKON FAQ SHAFI"
Wannan fitowar tana dauke da talifofin nazari da za a yi daga ranar 1-28 ga Mayu, 2017.
A shekaru da yawa da ya yi yana hidima ta cikakken lokaci, William Samuelson ya yi hidima da ya fuskanci kalubale da kuma farin ciki.
Wane ne ya cancanci a daraja shi kuma me ya sa? Ta yaya za ka amfana ta wajen girmama su?
Wasu shawarwarin da ka yanke za su kawo sakamakon da za su canja rayuwarka. Mene ne zai taimaka maka ka tsai da shawarar da ta dace?
Asa, Jehoshaphat, Hezekiya, da Josiah, sarakunan Yahudiya sun yi kuskure. Duk da haka, Allah ya ce sun bauta masa da dukan zuciyarsu. Me ya sa?
Za ka iya koyan darussa daga kura-kuran wasu, har da wadanda suke cikin Littafi Mai Tsarki.
A wasu lokuta abokinka yana iya bukatar ya sake kulla dangantakarsa da Jehobah. Ta yaya za ka taimaka masa?
A shekara ta 2012 an tono wani tulun da ya farfashe da ya yi shekaru 3,000 kuma hakan ya sa masana sun soma bincike. Me ya sa tulun yake da tamani?
Gwamnatin tarayya ta ce daga daya ga watan Janairun shekara ta 2018 duk wani dan Najeriya da ba yi da lambar tantance dan kasa ba za a yi masa fasfon tafiye-tafiye ba. Haka zalika ta ce duk wani dan kasar nan da ke zaune a kasashen ketare wanda kuma yake bukatar sabon fasfo ko sabuntawa […]
Ƙarƙashin Mutum Gidajen Hormone - Biyan kuɗi ga samar da HGH na kowane wata
HGH Pfizer Bangkok - Yadda za'a samu Genotropin a Thailand
Yadda ake samun Genotropin a Thailand? - Mu ne cikewar maganin hormone HGH a Tailandia, muna samar da isar da sakonni a Bangkok, muna karɓar kudaden tsabar kudi - Za ka iya yin girma girma a cikin Thailand ...
Samu $ 10 Kashe Kayanka na $ 125 ko Ƙari a Kelly's Running Warehouse
Yi amfani da Shafin Farko KX15V065 a wurin biya
$ 10 kashe sayen ku na $ 125 ko fiye da lambar KX15V065
Wannan Kayan Wuta na Kelly na Running shi ne Valid zuwa 1 / 31 / 16
Kelly's Running Warehouse yana daya daga cikin manyan shafukan yanar gizon da ke kan layi na yanar gizo. Kelly's Running Warehouse yana ba da babbar rangwame akan takalman mata da maza, takalma, da kaya. Kelly na Running Warehouse dauke da shahararrun irin su kamar Adidas, Nike, ASICS, Brooks, New Balance, Saucony, Mizuno, Under Armor, Puma, Garmin, Thorlo, Champion kuma da yawa.
TUBA ZUWA GA ALLAH – SHEIKH KABIRU GOMBE – ZAUREN DA'AWATUS SUNNAH BLOGS
TUBA ZUWA GA ALLAH – SHEIKH KABIRU GOMBE
SON ZUCIYA UBANGIJI NE DA WASU KE BAUTAWA (SHEIKH KABIRU GOMBE)
Mallakar Miji Cikin Sauki by Mal Kabiru Gombe
Bayani Mai Mahimmanci kan hadarin da ya faru a wurin aikin hajji na wannan shekarar 1436/2015(Dr.Sani Umar) _ The Light Of Islam
Wannan bayani ne mai mahimmanci wanda Dr. sani umar yayi kan abinda ya faru na hadari awurin aikin hajji na wannan shekara, inda ya bayyana kokarin kasar su’udiyyah ta fannoni dabam dabam,
da kuma yin raddi ga masu sukanta dama masu sukar aikin hajjin baki daya, Danna Nan domin sauraro ko saukewa, Anyi karatunne ranar 9/10/2015.
5 thoughts on “Bayani Mai Mahimmanci kan hadarin da ya faru a wurin aikin hajji na wannan shekarar 1436/2015(Dr.Sani Umar)”
Assalm admin nakasa saukar daga karatu na biyu(2) zuwa na goma(10) harma karshe. sai yace akwai error
Allah ya karawa dr sani lapiya da iklasi
Haɗin gwiwar ƙungiyoyin bada agaji a yankin Darfur na ƙasar Sudan, sun bayyana sanarwar haɗin gwiwa, wace a cikin ta, su ka yi Allah wadai da takwarar su l Arche de Zoe ta kasar France.
Idan dai ba a manta ba, a watan da ya gabata a ka kama wannan ƙungiyar bada agaji, da lefin yunƙurin satar ƙananan yara.
Ƙungiyoyin sun bukaci a bambamta ɗanyan aikin L´Arche de Zoe da ayyukansu na tallafawa jama´a, matsugunan yan gudun hijira na Darfur da ke ƙasar Tchad.
A dangane da wannan rikici, hukumomin ƙasar France, sun yi lale marhabin da hukunci da kotu ta yanke, a yau, na yin belin yan ƙasar Spain 3 da kuma mutum ɗaya na ƙasar Belgium.
A yammacin yau ne, sakataran harakokin wajen ƙasar Spain, ya je takanas birnin N´Djamena, inda ya tafo da spaniyawan 3 da aka sallama.
Ministan yayi godiya ga hukumomin ƙasar Tchad da su ka amince da belin mutanen, sannan ya alƙawarta cewar Spain zata ɗaukar yaunin karatun yaran103 baki ɗaya.
Shugaban tashar DW Peter Limbourg ya bayyana a shafin tashar na Internet cewa abin da mahukuntan kasar Turkiya ke yi, ya sabawa ka'idojin dimokradiya.
Kafar yada labari ta talabijin da rediyo ta DW ta yi kakkausar suka bayan da aka kwace kayan aiki na ma'aikatanta biyu da suka nadi tattaunawa da minista a kasar Turkiya, abin da kafar yada labaran ta bayyana da wani mataki na hana 'yancin fadar albarkacin baki.Shugaban tashar ta DW Peter Limbourg ne ya bayyana hakan a shafin tashar na Internet yana mai cewa abin da mahukuntan kasar ta Turkiya ke yi ya sabawa ka'idojin dimokradiya.
A ranar Litinin din da ta gabata ne dai aka yi wata tattaunawa da ministan matasa da wasanni na Turkiya Akif Caoatay Kilic wanda cikin tambayoyin da 'yan jaridar na DW suka yi masa sun hadar da batun yunkurin juyin mulki da ya gaza nasara da abin da ya biyo baya da ma tattaunawa kan kare hakkin mata. Da kammala wannan tattaunawa dai a ofishin ministan da ke a birnin Ankara, ministan ya sauya shawara inda anan ne ma'aikatansa suka kwace na'urorin da suka nadi bidiyon wannan tattaunawa. Duk kuma kiran da DW ta yi na ya dawo da su ya yi kememe.
Kungiyar Human Rights Watch ta ce Taliban na kara tura yara fagen yaki _ Labarai _ DW _ 17.02.2016
Kungiyar Human Rights Watch ta ce Taliban na kara tura yara fagen yaki
Taliban dai na amfani da makarantun Islamiyya musamman a yankin Kundus a matsayin sansanin horas da yara dubarun yaki da kuma cin zarafinsu a matsayin sojoji.
Wani rahoto da kungiyar kare hakin dan Adam ta Human Rights Watch ta wallafa ya ce kungiyar Taliban a Afghanistan na kara tura yara fagen daga. Kungiyar ta ce a bara akalla yara 100 nekuma aka yi amfani da su a matsayin soji a lardin Jardara mai fama da rikici. Binciken da kungiyar ta kare hakin dan Adam ta yi, ya fi mayar da hankali ne a yankin Kundus, inda masu kaifin kishin addini ke amfani da makarantun Islamiyya a matsayin sansanonin horas da yara aikin soja, inda kuma ake nuna musu sarrafa makamai da harhada bam da kuma dana shi. Kungiyar ta ce musamman iyaye matalauta sun fi tura 'ya'yansu wadannan makarantu inda ake ba su abinci da tufafi kyauta. Tun suna 'yan shekaru shida ake fara daukarsu a makarantu, daukacin sojoji kananan yaran 'yan shekaru 13 ne zuwa 17.
Jamus ta bukaci a taimaki 'yan gudun hijira 20.06.2017
Ministan harkokin wajen Jamus Sigmar Gabriel ya yi kira ga al'ummomin kasa da kasa da su kara yawan tallafinsu ga matsaloli da 'yan gudun hijira ke fiskanta a duniya, albarkacin ranar 'yan gudun hijira ta duniya.
Rundunar Sojin Nigeria da hukumar SSS sun tsare mutum 2 dake safarar makamai a Jihar zamfara - Daily Nigerian Hausa
Gwamna Tambuwal ya nada Yusuf Dingyadi da wasu 4 a matsayin…
‘Yan fashi da makami su 15 sun yiwa wata mai yin…
Shugaban ma’aikatan Gwamnatin jihar Adamawa ya rasu a Saudiyya
Home Kanun Labarai Rundunar Sojin Nigeria da hukumar SSS sun tsare mutum 2 dake safarar...
Rundunar Sojin Nigeria da hukumar SSS sun tsare mutum 2 dake safarar makamai a Jihar zamfara
Rundanar soja shiyya ta daya tare da hadin guiwar hukumar tsaron farin kaya ta kasa, sun ci nasarar cafke wasu mutane biyu dake safarar makamai akan hanyar Funtua zuwa Gusau a Zamfara ranar lahadi.
Kakakin rundanar sojan Nigeria, Sani Usman ya bayyana hakan ga manema labarai ranar litinin. Binciken gaggawa ya nuna cewar mutanan na kan hanyarsu ne don hannanta wadnnan makami ga batagari.
Burgediya Janar Usman ya kara da cewa, an kama mutanen na tuka mota kirar “golf” mai dauke da lamba AWE-534-AA (lambar jihar Nassarawa) na dauke da albarusai kimanin 1479. Ya kara da cewar, mutanan biyu na tsare a hannun jami’an tsaron farin kaya.
Burgediya Usman ya ci gaba da cewa, an tura rundunar soja garin Dangulbi a karamar hukumar Maru a jihar Zamfara domin fuskantar batagari, haka kuma, rundunar taci nasarar damke wasu batagari mutum uku a yayin da suke sintiri a garin.
“Runfunar taci nasarar kwato bunduga samfurin AK-47 da harsasai 40 da kuma albarusai kimanin 45,500, da wayar hannu samfurin Nokia da layin Airtel guda uku” inji kakakin rundunar sojan Nigeria.
A wani labarin mai kama da wannan kuma, kakakin ya bayyana cewar, rundunar sojan ta cafke wani mutum da ake zargi barawon shanu ne mai suna Abdullahi Nakogiwo a garin Dalingen a yankin karamar hukumar mulkin Rabah dake yankin Sokoto.
Previous articleMajalisar dokokin Jihar Adamawa ta tsige mataimakin kakakin majalisa da wasu mutum uku
Buhari yayi fatali da shawarar ministan lafiya, ya dawo da shugaban hukumar NHIS - Daily Nigerian Hausa
Home Kanun Labarai Buhari yayi fatali da shawarar ministan lafiya, ya dawo da shugaban hukumar...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya dawo da shugaban hukumar inshorar lafiya ta kasa Usman Yusuf aikinsa a jiya.
Ministan kiwon lafiya Isaac Adewole ya tabbatar wa da majiyar PREMIUM TIMES dawowar shugaban hukumar NHIS din.
Ko da yake fadar Shugbanan kasa bata bada wani cikakken bayani ba kan dawowa da Usman Yususf aikin sa, umarnin dai ya fito ne daga fadar ne.
Idan ba a manta ba, da yammacin Alhamis din 6 ga watan Yulin 2017 ne ministan lafiya Isaac Adewole ya dakatar da shugaban hukumar bada inshorar kiwon lafiya ta Kasa ‘NHIS’ Usman Yusuf daga aiki.
Ministan Kiwon Lafiya Isaac Adewale ne ya sanya hannu a takardar dakatarwar.
Ana tuhumar Usman Yusuf da yin amfani da wasu kudade da ya kai naira Miliya 200 don gudanar da tirenin ga wasu ma’aikatan hukumar da kuma rashin jituwa dake tsakanin sa da ministan kiwon lafiya Isaac Adewale.
Ministan kiwon lafiya Isaac Adewole ya ce wasu daga cikin dalilan da ya sa ya dakatar da shugaban hukumar inshorar lafiya lafiya ta kasa NHIS Usman Yusuf shine don korafe-korafen da ake tayi kan sa na sama da fadi da yayi da wasu kudaden ma’aikatan da kuma zargi da akeyi masa na aikata wasu laifuka da ya saba wa dokar ma’aikatar.
Minista Isaac Adewole ya ce ya dakatar da Usman Yusuf na tsawon watanni uku ne saboda a sami damar gudanar da bincike akan zargin da akeyi a kansa.
Ga bayanan da ya iske mu zuwa yanzu, Shugaban Buhari ya umurci Yusuf Usman da ya koma aikin sa sannan su koma su daidaita kan su domin ci gaban ayyukan ma’aikatar.
Previous articleBuhari ya baiwa Kiristoci damar yin adduah sau biyu a zaman majalisar zartarwa
Next articleBabu gudu ba ja da baya kan batun aiki da Mayu da Matsafa don kawo karshen Safarar mutane a Nigeriya – Hukumar NAPTIP
Ana bikin ranar Rediyo a duniya
Kotu ta daure Malaman da suka sayar da Jarabawa a Cuba
Malaman addini sun la’anci littafin ilimin jima’I a Nijar
Kusoshin Gwamnati zasu fara koyarwa a Bauchi
Google ya sayar da Motorola
Kotun Ecuado ta yanke hukunci kan tsohon Shugaban hukumar kwallon kafa - Yankin Hausawa - RFI
Yaki da karbar cin hanci da rashawa a Fifa FABRICE COFFRINI / AFP
Luis Chiriboga Tsohon Shugaban hukumar kwalon kaffa na Ecuado na fuskantar tuhuma kan zargin da ake masa na hada kai wajen karkata makudan kudade dama karbar na goro .
Kotun kasar ta yanke masa hukuncin zama gidan yari na tsawon shekaru 10, ana kuma tuhumar sa da halita wasu kudade da ya karba ta hanyar da basu dace ba, haka zalika kotun kasar Ecuado ta yanke hukuncin daurin gidan maza na shekaru goma zuwa tsohon ma’ajin hukumar kwallon kafar kasar ta Ecuado Hugo Mora da mataimakin sa Pero Vera.
Luis Chiriboga ya shugabanci hukumar kwallon kafar kasar Ecuado daga shekara ta 1998 zuwa 2016.
FIFA zata yaki cin hanci da rashawa
Gwarzon Duniya: FIFA ta bude kofa ga …
Don tabbatar da wani ingantawa Manufacturing dabaru da kuma rike da na halitta aiki na kayayyakin mu, J & S Botanics aiki Doctor PARIDE daga Italiya, wanda take kaiwa wata kungiyar masu bincike ya hau Ana ɗaukaka dabaru duk lokaci. Yanzu J & S Botanics ya mallakar fiye da 7 hažžožin da dama musamman fasahar a duniya jagorancin matakin. Wadannan m dabaru taimake mu mu tsare da samar da kwanciyar hankali, inganta aiki yadda ya dace da kuma kawo saukar da kudin, saboda haka maximized amfanin zuwa ga abokan ciniki.
Kusan dukkan kayayyakin mu ne don fitarwa. Our main kasuwanni hada da kudu maso gabas kasashen Asiya, da Middle-East, Spain, Jamus, Faransa, Switzerland, Japan, Amurka, Australia, Afirka ta Kudu da kuma Taiwan yankin. Fatan kafa wani dogon tern hadin gwiwa tare da ku, idan kana da wani bincike, don Allah ji free to bari mu sani.
Shin Ko Kasan Cewa Bacci Babbar Ni'ima Ce Ga Rayuwar Dan Adam - HausaMedia.Com _™ Hausa News And Entertainment Blog
Home» Islamic Tech» Shin Ko Kasan Cewa Bacci Babbar Ni'ima Ce Ga Rayuwar Dan Adam
Me kuka sani dangane da irin halin da jikin mutun yake a dai-dai lokacin da mutun yake bacci? Dr. Michael Breus, likitan kwakwalwar dan’adam ne a wani asibiti mai zaman kanshi a kasar Amurka. Ya bayyanar da sakamakon wani bincike da suka gudanar dake bayyanar da wadansu abubuwa da jikin mutun kanyi a dai-dai lokacin da mutun yake bacci.
A lokacin da mutun yake bacci, dimin yanayin jikin shi kan sauka, inda yakeyin sanyi. Hakama duk acikin bacci mutun na rage nauyi, domin kuwa ruwan dake jikin mutun yariga ya fita don zama fitsari, haka nunfashin da mutun kanyi yana kara rage kitsen dake jikin mutun. Da yawa musamman ga yara a dai-dai lokacin da suke bacci kasusuwan jikin su suke kara mikewa don kara tsawo da karfi.
Wannan lokacin zuciya nasamun hutu yadda ya kamata da har jinin mutun kan sauka, hakama duk gabobin jiki suna mutuwa a wannan lokacin. Idan har mutun yana bacci kwayar idon shi takanyi yawo fiye da idan baya bacci, wanda hakan kansa mutun indan ya tashi daga bacci sai yaga kwantsa a idon shi, bacci yana taimakawa wajen wanke duk wasu kananan cuttutuka da hakukuwa da suka shiga cikin ido da rana.
Hakama a lokacin da mutun yake bacci duk wasu jijiyoyin jikin shi kan mike wajen gudanar jinni a ko ina, hakan na taimakawa matuka wajen fitar wasu cuttuka daga jikin mutun, kana fatar jikin mutun na samun karuwar lafiya saboda gudanar jinni da kuma iska mai inganci dake shiga ta kafofin jiki.
Filin jirgin saman Kano - Wikipedia
Filin jirgin saman Kano
Filin jirgin sama a Kano
Filin jirgin sama na Mallam Aminu Kano
Daga "https://ha.wikipedia.org/w/index.php?title=Filin_jirgin_saman_Kano&oldid=38205"
Iran na shirin farfado da mu'amalar diflomasiyya tare da Saudiyya - china radio international
Iran na shirin farfado da mu'amalar diflomasiyya tare da Saudiyya
A baya bayan nan ne ministan harkokin wajen kasar Iran, Mohammad Javad Zarif ya ce, kasarsa na shirin farfado da tattaunawa gami da mu'amalar diflomasiyya da kasar Saudiyya. Kamfanin dillancin labarai na Tasnim na Iran, ya ruwaito Zarif na cewa, a halin yanzu, dukkan kasashen biyu, wato Iran da Saudiyya suna da niyyar farfado da mu'amalar diflomasiyya a tsakaninsu.
A 'yan shekarun nan, Saudiyya da Iran sun samu sabanin ra'ayi game da wasu batutuwan da suka shafi Siriya da Yeman da kuma yaki da kungiyoyin masu tsattsauran ra'ayi. Ko a watan Janairun bara, gwamnatin Saudiyya ta kashe 'yan kasar Iran da aka yi zarginsu da kasancewar 'yan ta'adda da dama, ciki har da wani malamin darikar Shi'a, abun da ya sanya jama'ar kasar Iran suka yi zanga-zanga. Daga bisani kuma, Saudiyya ta katse huldar diflomasiyya da Iran. (Murtala Zhang)
Mutanenda Suka Daina Shan Cigari Kafin Shekaru Arba'in Ka Iya Samun Tsawon Rai Kamar Wadanda Basu Taba Ba
Menurut James Thrasher, wani mai sayar da cigari a lokacin da yake dauko kwalayen cigari masu dauke da zannen illar cigari, a jami'ar South Carlina, (foto: Dok).
WASHINGTON, D.C -- Wani sabon nazari da akayi ya nuna cewa mutane da suka daina shan cigari kafin su kai shekaru 40, kan iya rayuwa har i zuwa shekarun wadanda basu taba shan cigari ba.
Manazarta a jami’ar Toronto sun bada rahoton cewa daina shan cigari kafin a cika shekaru 40 na dawo da shekaru guda 10 da shan cigarin ke yankewa rayuwar mutum.
Amma kuma hakan, ba yana nufin shan cigari bashi da wata matsala kafin a cika shekaru 40.
Shugaban wadanda suka yi wannan nazari Prabhat Jha, farfesa ne a jami’ar Toronto, kuma shine shugaban cibiyar nazarin lafiyar duniya ta asibitin St. Michael yace mutanen da suka taba shan cigari ka iya mutu kafin wadanda basu taba sha ba.
A daidai lokacin da ake shirin tunkarar zabubbukan shekarar 2015.
A daidai lokacin da ake shirin tunkarar zabubbukan shekarar 2015 a Najeriya, kungiyar ma’aikatan kananan hukumomi, NULGE, ta na tabbatar wa da duniya cewa, babu yanda za’a, samu ingantacen zabe, sai an baiwa kananan hukumomi, cikakken ‘yancin gashin kansu a Najeriya.
Shugaban kungiyar NULGE, na kasa Komrade Ibrahim Khalid, ne ya bayana haka a lokacin da yake amsa tabayoyi ‘yan jaridu, a garin Kaduna.
Ya kara da cewa, hatta jagwalgwalon, zaben fita gwanin da ake samu a jamiyun kasar nan ba wani abu ya kawo suba illa sakacin da aka samu na kin baiwa kananan hukumomi, ‘yancin gashin kansu, alhali kuwa sune a sashin baiwa aluma, cikakken baiwa aluma, cikakken ‘yancin zaben shuwagabaninsu.
Gamai da sabubbuka shekarar 2015, kuwa komrade Ibrahim Khalid, yace irin abubuwan da akayi a zaben fidda gwani, ne za’a sake kwatantawa.
Samu Ingantacen Zabe sai an Baiwa Kananan Hukumomi Cikakken ‘Yancin - 3'48"
Babban Sakataren Majalisuar Dinkin Duniya, Ban Ki- moon ya yi kira ga kwamitin sulhun majalisar duniya, da ya saka takunkumin sayen makamai cikin gaggawa akan Sudan ta Kudu.
Ahmiyatul Waqti Majlisi Na Ishirin Da Biyar (25) (28-02-2018) - Shaykh Basheer Lawal (Hausa) _ dawahnigeria.com DAWAHCAST
Lauyoyin Gwamna Nyako Sun Zargi 'Yan Majalisar Adamawa da Keta Doka - 3' 27"
Lauyoyin Gwamna Nyako Sun Zargi 'Yan Majalisar Adamawa da Keta Doka
Dr. Da-Kui Yin
Dr. Da-Yi Hu
Kare Kare na Baka
Hutudole>>zai birgeka, ya kayatar dakai, zaka nishadantu ka kuma karu.: Fati K.K rike da diyarta
Fati K.K rike da diyarta
Tsohuwar tauraruwar fina-finan Hausa Fati K.K kenan a wannan hoton rike da diyarta, muna fatan Allah ya raya.
Hutudole: labarai da hausa : An gano inda shugaban IPOB, Nnamdi Kanu ya ke buya
Bayan watanni da masu yawa ta bacewarsa, an gano shugaban haramtaciyar kungiyar masu fafutikan neman kafa kasar Biafra (IPOB), Nnamdi Kani a birnin Jerusalem da ke kasar Isra'ila a jiya 19 ga watan Oktoban 2018.
Hotuna da bidiyon Nnamdi Kanu yana bauta a Jerusalem sun karade kafafen sada zumunta bayan Radio Biafra da wallafa hotunan da bidiyon.
Kanu dai ya bace ne a watan Satumban 2017 bayan sojojin Rundunar Phython Dance sun kai wata farmaki gidansa.
Bayan bacewarsa mutane da kungiyoyi daban-daban suna ta korafi cewar gwamnatin tarayya ne da boye shi amma kuma babu wata hujja da ke nuna hakan.
Wasu kuma na ganin ya tsere ne saboda haramcin da gwamnati ta yiwa kungiyar nasa bayan an ambata kungiyar a matsayin kugiyar ta'addanci.
Nnamdi Kanu da 'yan kungiyarsa sun sha yiwa gwamnati barazanar cewa za su tayar da hankalin al'umma kuma su hana a gudanar da zabe a wasu jihohin kudu muddin gwamnatin tarayya ba ta amince da ba su ikon kafa kasarsu ba.
Hutudole: labarai da hausa : Kyan da ya gaji ubansa: Dan Adam A. Zango ya zama mawaki
Hausawa na cewa kyan da ya gaji ubansa, haka ta faru da dan tauraron fina-finan Hausa kuma mawaki, Ali, Haidar Adam A. Zango ya shirya wakoki guda biyu kamar yanda ya bayyana, ya kara da cewa kwanan nan zai sakesu.
Mahaifinshi dai Adam A. Zango shima sanannen tauraron fina-finan Hausane kuma mawaki.
Wannan ba abun burgewa bane. #Adam_A_zango kayi kuskure,ina ma ace mahardacin Al-kur'ani ya zama ko makarancinsa. Annabi(s.w.a) Yana cewa "Dukkan ku makiyaya ne,kuma za a tambaye ku dangane da abinda aka aba ku kiwo....". Yaro da Allah Ya baka zai tambaye ka dangane da tarbiyyarsa. Don haka, wannan ba abin burgewa ba ne illa halaka.Kuma kai mahahfin abin tausayi ne. Ya kamata #A_Zango kawa kanka gata.
Hutudole: labarai da hausa : Ba Buhari Ba Ne Ya Yi Min Juyin Mulki>>Shehu Shagari
Ba Buhari Ba Ne Ya Yi Min Juyin Mulki>>Shehu Shagari
"Buhari bai yi min juyin mulki ba, sai bayan an yi min juyin mulki ne da ake neman mai gaskiya da rikon amana da ya cancanci a ba shi mulkin shine sunan Buhari ya shigo ciki.
"Janar D.Y Bali ne ya ambato sunan Buhari, kuma dukkan su suka amince. An bukaci Janar Tunde Idiagbon da ya bayyana sunan Buhari duk da cewa a lokacin ya je kwas kasar Indiya", cewar Shehu Shagari.
YAJIN AIKI: Mazauna garin Gusau sun shiga halin ha'ulayi saboda rashin ruwa - Premium Times
You are at:Home»Babban Labari»YAJIN AIKI: Mazauna garin Gusau sun shiga halin ha’ulayi saboda rashin ruwa
YAJIN AIKI: Mazauna garin Gusau sun shiga halin ha’ulayi saboda rashin ruwa
Mutanen jihar Zamfara sun fada cikin matsanancin rashin ruwa saboda yajin aikin da kungiyar kwadugon NLC reshen jihar ta shiga.
Kungiyar NLC ta gudanar da yajin aikin ne saboda rashin biyan hakokkin ma’aikatan jihar da gwamnatin ta ki yi wanda ya hada da rashin biyan su albashin ma’aikata 1,400 da ta dauka tun a shekarar 2014, rashin kara yawan ma’aikata musamman ganin cewa wasu sun yi ritaya wasu kuma sun canza wajen aiki. Bayn haka kuma wasu ma’aikatan har yanzu na karban albashin su kasa da Naira 18,000 da kuma sauran su.
Kamfanin dillancin labarai ta rahoto cewa mutanen jihar da dama musamman mazauna Gusau na neman ruwan sha wurjanjan saboda shiga yajin aikin da hukumar samar da ruwan sha ta jihar ta shiga.
Yajin aikin ya shafi har da gidajen talabijin da na rediyon jihar.
Hakkokin Ma'aurata guda 10 - Aminu Ibrahim Daurawa APK
The description of Hakkokin Ma'aurata guda 10 - Aminu Ibrahim Daurawa
Hakkokin Ma'aurata guda 10 - Aminu Ibrahim Daurawa 1.0 for Android 4.0+ APK Download
Hutudole: labarai da hausa : Soyayyar Maryam Yahaya da wani furodusa ta fito fili
Wata shakuwa da ake zargin tuni ta rikide ta koma soyayya mai karfi ta shiga tsakanin daya daga cikin matasan jarumai mata a masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood dake tasowa, watau Maryam Yahaya da wani mashiryin shirin fina-finai, Abubakar Bashir Maishadda.
Masu bibiyar harkokin dake gudana a masana'antar fina-finan ta Hausa dai musamman ma a bayan fage sun tabbatar mana da cewa a 'yan watannin nan wata alaka mai karfi da ake tunanin soyayyace ta shiga tsakanin mutanen biyu.
Kusan dukkan fina-finan da mashiryin fim din ke fitar wa akwai jarumar a ciki kuma ma takan taka muhimmiyar rawa a ciki.
Haka zalika ma dai soyayyar tasu ta kara fito fili karara ne a ranar 14 ga watan Satumba inda aka tsinkayi jarumar Maryam ta dora wasu hotuna a shafinta na dandalin zumuntar zamani na Instagram ita da Furodusa Maishadda sanye da zobuna iri daya wanda daga baya ta gogesu.
Maryar Yahaya dai na daya daga cikin jarumai mata dake tashe yanzu a masana'antar Kannywood tun bayan wata muhimmiyar rawa da ta taka a cikin shirin fim din Mansoor.
Hutudole>>zai birgeka, ya kayatar dakai, zaka nishadantu ka kuma karu.: Mata sun nuna rashin jin dadi da ayyukan fyade
Mata sun nuna rashin jin dadi da ayyukan fyade
Dandazon matane suka fito a jihar Kano dan nuna rashin jin dadi da yanda ake samun yawan aikata fyade, sunyi kira da gwamnati ta rika hukunta wadanda suka aikata wannan danyen aiki yanda ya kamata saboda ya zama darasi ga na baya.
Tsohuwar jarumar fim din hausa, Mansurah Isah matar babban jarumi kuma mawaki Sani Musa Danja, da diyarta Khadijatul Iman, sun shiga sahun wadanda ke nuna rashin jin dadi da yiwa mata fyade.
Saidai wasu sunyi kira da cewa bawai fyade kawai ya kamata ayi kira da hanawaba, yin zina gaba daya ya kamata ayi kira da'a gujewa domin fitinace, da kuma saka kayan mutunci ga mata.
Gobara na ci gaba da lakwame Amurka 10.11.2018
Mahaukaciyar Gobara na ci gaba da lakwame dazuzzuka da kuma rayukan mutanen jihar California na Amurka,inda a wannan karon ta rutsa da rayukan mutane 5.
Hukumar Kare Hakkin bil Adama wacce ke ci gaba da gasa aya a hannun shugabannin Saudiyya tun a lokacin da aka nemi Kashoggi aka rasa, ta mika wa masarautar wasu sabbin shawarwari 258.
Trump ya yi wa Macron wankin babban bargo 10.11.2018
Donald Trump ya yi wa takwaransa na Fransa,Emmanuel Macron wanda ya kira kasashen nahiyar Turai da su hade kai wajen samar da rundunar soja ta bai-daya,don kare kansu daga kaidin Amurka,Sin da kuma Rasha, wankin babban bargo.
Tsohon ministan leken asirin Saudiyya,Yarima Turki Al Faisal ya ce,sai dai a kashe tsohuwa kan daddawarta,amma ba za su taba yarda wata kasa wacce ba tasu ba ta yi bincike kan kisan Kashoggi.
Amurka ta juya wa Saudiyya baya a Yaman 10.11.2018
Ma'aikatar tsaron Amurka ta yanke shawarar dakatar da shayar da jiragen saman Saudiyya wadanda a yanzu haka ke ci gaba da kai farmakai a kasar Yaman,man fetur.
An kai hari da wuka a garin Melbourne na Ostirelia 10.11.2018
Mutum daya ya rasa ransa sakamakon hari da wuka da aka kai a garin Melborne na kasar Ostireliya.
Hutudole>>zai birgeka, ya kayatar dakai, zaka nishadantu ka kuma karu.: Ya sunan wannan daurin dankwalin?
`Rufe gwamnati` Sakamako
Bidiyon zanga-zangar 'yan kasar Iran masu goyon bayan gwamnati
Tarihin rufe gwamnatoci a Amurka a cikin shekaru 40 da suka shude
Hutudole: labarai da hausa : Har yanzu ina tsotsar hannu>>Amina Amal
Hutudole: labarai da hausa : Uche Secondus ya zama sabon shugaban PDP
Wadanne Batutuwa Buhari ya Taras a Nigeria? – Muryar Arewa
BABBAN SHAFI
Wadanne Batutuwa Buhari ya Taras a Nigeria?
Komawa gida da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi a ranar Asabar bayan kwashe sama da wata uku yana jinya a Landan za ta taso da batutuwa daban-daban.
Shugaban, wanda ya fice daga kasar ranar takwas ga watan Mayu domin yin jinyar cutar da ba a bayyana ba, ya mika mulki ga mataimakinsa Farfesa Yemi Osinbajo.
Tun daga lokacin da ya bar kasar, mukaddashin shugaban kasar ya gudanar da ayyuka da dama da suka hada da rantsar da sabbin ministoci da bai wa manyan jami’an rundunar soji umarnin komawa Maiduguri don tunkarar Boko Haram, da sauransu.
Rashin tsaro
Daya daga cikin manyan matsalolin da Shugaba Buhari zai taras ita ce ta rashin tsaro a kusan kowane bangare na kasar.
Tun bayan tafiyar shugaban kasar Burtaniya kungiyar Boko Haram ta kara kaimi wurin kai hare-hare a arewa maso gabashin kasar musamman a jihar Borno.
Kungiyar ta kai hare-hare kunar bakin wake da dama, musamman a Jami’a Maiduguri da ma wasu yankuna na jihar Borno.
Sai dai abin da ya fi jan hankali shi ne harin da ta kai wa ma’aikata da ke hakar man fetur inda ta kashe da dama daga cikinsu sannan ya yi garkuwa da wasu.
Hakan ya tilasta wa mukaddashin shugaban kasar Farfesa Yemi Osinbajo tura manyan jami’an rundunar soji birnin Maiduguri domin dakile hare-haren ‘yan Boko Haram. Amma har yanzu ba a saki ma’aikatan da ke hakar man ba.
Haka kuma akwai matsalar sace mutane domin karbar kudin fansa musamman a hanyar Kaduna zuwa Abuja, da ta matsafan kungiyar badoo da ke Lagos da sauransu.
Rabawa ko sake fasalin Najeriya
Wata matsalar da ke jiran Shugaba Buhari ita ce ta ‘yan kungiyar IPOB masu rajin ganin yankin kudu maso gabashin kasar ya balle daga Najeriya.
Kungiyar, karkashin jagorancin Nnamdi Kanu, ta sha alwashin yin amfani da makamai domin cimma burinta.
Karanta: An kama masu kitsa kai hare-hare biranen arewacin Nigeria
Kuma tun bayan tafiyar shugaban kasar Ingila kungiyar ke ci gaba da yin kalaman batanci domin dai ta tunzura ‘yan kasar.
Da alama kuma ta cimma burinta domin kuwa wata kungiya da ke ikirarin magana da yawun matasan arewacin kasar ta bai wa ‘yan kabilar Igbo wa’adin ranar daya ga watan Oktoba kan su bar yankin saboda, abin da ta kira, butulcin ‘yan kabilar ta Igbo.
Lamarin da ya dada rikita halin da kasar ke ciki inda wasu gwamnonin arewacin kasar suka janye kansu daga wannan umarni har ma gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir Elrufai ya ba da umarnin a kama matasan.
Wannan batu dai ya sa masu son sake fasalin Nigeria sun matsa kaimi kan bukatar tasu, abin da ya sa jam’iyyar APC mai mulki ta nada kwamitin da zai jagoranci wannan batu daga bangarenta.
Yaki da cin hanci
Wannan batu na cikin manyan alkawuran da Shugaba Buhari ya sha alwashin magancewa tun lokacin da yake yakin neman zabe.
Tun da ya bar kasar hukumar EFCC da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati ta ci gaba da aikinta ko da yake tana ci gaba da fuskantar kalubale.
EFCC ta yi nasara wajen ganin kotu ta mallakawa gwamnatin kasar makudan kudade d kadarorin tsohuwar ministar mai Diezani Allison-Madueke da wasu tsofaffin jami’an gwamnatin da ake zargi da sace kudin kasar.
Sai dai har yanzu ba ta iya daure mutanen da ake zargi da satar ba don haka wasu ‘yan kasar ke ganin akwai aiki a gaban shugaban kasar.
Karanta: 'Rashin fita zaɓe na kassara shugabanci nagari'
Wani abu kuma shi ne yadda ake cacar baki tsakanin bangaren zartarwa da majalisar dattawa kan tabbatar da shugaban riko na EFCC Ibrahim Magu kan kujerarsa.
‘Yan kasar za su so ganin yunkurin da Shugaba Buhari zai yi wajen ganin majalisar, wacce ta saba laya kan Mr Magu, ta tabbatar da shi kan mukamin nasa.
Hakazalika ‘yan Najeriya za su so ganin shugaban kasar ya karbi rahoto kwamitin da ya binciki Sakataren gwamnatin tarayya.
A watan Afrilu ne dai shugaban ya dakatar da Mr David Babachir Lawal kan zargin cuwa-cuwa da kudin da aka ware domin bai wa ‘yan gudun hijirar da Boko Haram ta raba da gidajensu.
Sai dai ya musanta zargin.
Kwamitin, wanda ke karkashin mataimakin shugaban kasar, ya kammala bincikensa amma bai miki rahotonsa ba saboda fitar Shugaba Buhari zuwa jinya.
Tun ma kafin Shugaba Buhari ya fice daga kasar wasu ke ganin akwai bukatar ya yi tankade da rairaya a majalisar ministocinsa saboda rashin alkiblar wasu daga cikinsu.
Masu sharhi dai na ganin da dama daga cikin ministocin da masu ba shi shawara ba su da burin ci gaban Najeriya a zukatansu shi ya sa ma bangarori da dama ke fuskantar matsaloli.
Yanzu dai za a zuba ido a gani ko shugaban kasar zai iya yi wa majalisar ministocin nasa garambawul domin a samu sauye-sauye na gari kan lamura da dama.
Masu sharhi kan harkokin siyasar Najeriya na ganin cewa rashin lafiyar shugaban kasar ta sa masu kwadayin mulkar kasar sun soma wasa wukarsu da zummar ganin ba a bar su a baya ba.
Karanta: Kotu ta daure basaraken da ya kitsa sace kansa gidan yari
Wasu na ganin Shugaba Buhari ba zai sake yin takara ba idan aka yi la’akari da yanayin jikinsa da kuma tsufa.
Sai dai watakila komawarsa kasar za ta bai wa ‘yan siyasa damar sanin matsayinsa wurin yin takara a 2019, alabishi hakan zai sa su san inda za su dosa.
Tuni dai ake hasashen cewa wasu manyan ‘yan siyasa na shirin sauya sheka daga jam’iyyar mai mulki idan ba za a tsayar da su takara a zaben 2019 ba.
Da alama komawar shugaban kasar gida za ta kuma yayyafa ruwa a zukatan masu gangamin ganin ya koma kasar ko kuwa ya sauka daga mulki saboda rashin lafiyarsa.
Yajin Aikin Malaman Jami’o’i
Har ila yau, akwai batun malaman jami’o’i wadanda suka fara yajin aikin sai abin da hali ya yi a ranar Lahadi.
Kungiyar malaman jami’ar kasar (ASUU) ta ce ta shiga yajin aikin saboda rashin aiwatar da yarjejniyar da ta cimma da gwamnatin a shekarar 2009.
Cikin batutuwan da kungiyar ke korafi a kai sun hada da rashin zuba isassun kudade a jami’o’i da rashin biyan malamai cikakken albashi da rashin biyansu ragowar kashi 60 cikin 100 na kudaden alawus-alwasu dinsu, wanda kungiyar ta ce duka an cimma yarjejeniya a kansu.
Asalin Labari:
Labarai Masu Alaka
Za a fatattaki miyagu daga gwamnatin Buhari — Aisha
Boko Haram ta kashe sojojin Nigeria tara a Borno
PDP: ‘An tsawwala kudin fom din zabe a Kebbi’
‘Yan Boko Haram sun kai sabon hari a jihar Adamawa
'Yan sanda Abdullahi Umar Ganduje Abubakar Sa'ad II Adamawa Ali Nuhu Amurka APC Biafra Birtaniya Boko Haram Borno Chadi Chelsea FC Cristiano Ronaldo Donald Trump EFCC Garba Shehu Goodluck Jonathan Hadiza Aliyu Gabon Igbo IPOB Kaduna Kamaru Kannywood Kano Lagos London Maiduguri Majalisar Dinkin Duniya Manchester City Manchester United Muhammadu Buhari Najeriya Nasir Ahmad El-Rufai Nijar Nnamdi Kanu NNPC PDP Qatar Rabiu Musa Kwankwaso Real Madrid Saudi Arabia Saudiyya Taraba Yemi Osinbajo
Jimrewa da Ciwo Mai Tsanani—Littafi Mai Tsarki Zai Zai Iya Taimakawa Kuwa? _ Amsar da Littafi Mai Tsarki ya ba da
Koma ka ga abin da ke ciki
SHAFIN FARKO
Farin Ciki da Kwanciyar Rai
Kayan Bincike don Nazarin Littafi Mai Tsarki
Dangantakar Tarihi da Littafi Mai Tsarki
Ilimin Kimiyya da Littafi Mai Tsarki
Littafi Mai Tsarki
Wasannin Kwaikwayo na Littafi Mai Tsarki
Wasan Kwaikwayo Daga Littafi Mai Tsarki da Za a Saurara
Sababbin Labarai
Labarai na yanki
Labaran Shari’a
A Yanki-Yanki
Tambayoyin da Ake Yawan Yi
In Kana So a Yi Nazarin Littafi Mai Tsarki da Kai
Tunawa da Mutuwar Yesu
Koyarwar Littafi Mai Tsarki
Dakin Watsa Labarai
Za ka so ka karanta wannan talifin a %%?
Jimrewa da Ciwo Mai Tsanani—Littafi Mai Tsarki Zai Iya Taimakawa Kuwa?
Amsar da Littafi Mai Tsarki ya ba da
Hakika. Allah yana kula da bayinsa da suke rashin lafiya. Littafi Mai Tsarki ya yi magana game da wani mai aminci cewa: “Ubangiji zai taimake shi sa’ad da yake ciwo.” (Zabura 41:3, Littafi Mai Tsarki) Idan kana fama da wani ciwo mai tsanani, wadannan matakai uku za su taimake ka ka jimre:
Ka yi addu’a don ka sami karfin jimrewa. Za ka iya samun “salama kuwa ta Allah, wadda ta fi gaban ganewa duka,” wadda za ta iya taimakonka ka jimre da duk matsalolin da kake fuskanta.—Filibiyawa 4:6, 7.
Ka kasance da ra’ayi mai kyau. Littafi Mai Tsarki ya ce: “Kasancewa da murna yakan ba ka lafiya. Zama da bakin rai dukan lokaci mutuwar tsaye ce.” (Misalai 17:22, LMT) Ka kasance mai wasa da dariya, domin wannan zai sa ka zama da farin ciki a kowane lokaci kuma zai taimaki lafiyar jikinka.
Ka kasance da bege a alkawuran da Allah ya yi. Kasancewa da bege zai taimake ka ka yi farin ciki kome tsananin ciwonka. (Romawa 12:12) Littafi Mai Tsarki ya annabta game da lokacin da “Ba wanda zai zauna a kasarmu har ya kara yin kukan yana ciwo.” (Ishaya 33:24, LMT) A lokacin, Allah zai warkar da cututtuka masu tsanani da ’yan Adam sun kasa magancewa a yau. Alal misali, Littafi Mai Tsarki ya bayyana mana cewa tsofaffi za su dawo matasa: “Namansa za ya komo ya fi na yaro sabontaka; ya komo kwanakin kuruciyarsa.”—Ayuba 33:25.
Abin lura: Ko da Shaidun Jehobah sun fahimci taimako da Allah yake bayarwa, hakan ba ya hana su yin jinya idan suna ciwo mai tsanani. (Markus 2:17) Amma fa, ba ma gaya wa mutane irin jinyar da za su yi; domin muna ganin ya dace kowane mutum ya tsai da nasa shawara game da jinyar da ya dace masa.
Littafi Mai Tsarki Shan Wahala Amsoshin Tambayoyi Daga Littafi Mai Tsarki Kwanciyar Hankali da Lafiyar Jiki Farin Ciki da Kwanciyar Rai
AMSOSHIN TAMBAYOYI DAGA LITTAFI MAI TSARKI
Mene Ne Mulkin Allah Zai Yi?
Ka koyi abin da za ka yi tsammaninsa sa’ad da gwamnatin Allah za ta yi sarauta a duniya.
Shiga Kai Tsaye
Ka Nemi Inda Ake Taro
Ka Nemi Inda Ake Taron Yanki
Mene ne Sabo
Ka ba da Gudummawa Don Aikinmu a Dukan Duniya
Ka Nuna Yaren Kurame Kadai Yanar Gizon da ke Akwai Littattafai da Za a Saukar Kawai
Ka Aika ta Hanyar Imel
China ta wasanni masana'antu ya shahara a matsayin masu zuba jari nemi fita sababbin hanyoyin ci gaban - china Tianjin Shengxin Sports Kaya
na cikin gida Fitness
China ta wasanni masana'antu ya shahara a matsayin masu zuba jari nemi fita sababbin hanyoyin ci gaban
Fuzhou - Tsayawa up wani sauti da kuma kwari taki na ci gaba, kasar Sin wasanni masana'antu da aka shahara, a shekara ta 2016 kamar yadda masu zuba jari kokarin rufe a fadi kewayon kasuwanci, yayin da gano sabon injuna su fitar da girma.
Policy-daidaitacce masana'antu
China ta Jihar Majalisar bayar da wani daftarin aiki a 2014 don kaitsaye da ci gaban da wasanni masana'antu da kuma inganta wasanni amfani. Babu 46 fayil an daukarsa a matsayin milestone da masana'antu ta tashin gwauron zabi tarihi.
Lardin manufofin, dangane da kasa daftarin aiki, da aka saki a lokacin 2015 a yankuna daban-daban, kuma mafi takamaiman matakan da aka dauka da kuma birnin da kuma County matakan.
Gaba Administration na Sport buga 13th shekaru biyar shirin a kan wasanni masana'antu wannan Yuli, da kuma wasu 22 sauran tauraron dan adam takardun su goyi bayan shirin. Wadannan takardu bayyana cewa wasanni masana'antu za su wuce 3 yuan tiriliyan ($ 432 biliyan) da shekara 2020. A masana'antu ta kara da darajar ana sa ran buga daya bisa dari na GDP, da kuma wasanni amfani ana sa ran buga 2.5 bisa dari na yarwa samun kudin shiga da capita ta sa'an nan .
The National Fitness Shirin (2016-2020) da kuma Healthy China Shaci (2030) aka kuma bayar da wannan shekara don bayar da hujjõji kwatance ga wata kasa dabarun na 'yan kasa' dacewa da kuma kiwon lafiya da kuma ga fadi wasanni masana'antu a matsayin kyau.
Majalissar kuma nuna matsalolin da a halin wannan tarihi na dacewa da kuma dama wasanni masana'antu, miƙa umarnin a matsayin babban ayyuka gaba a cikin kasa da jagororin bayar da wannan Oktoba.
Bugu da kari, da Janar Administration na Sport, a hade tare da wasu kasa gwamnati sassan, aka buga manufofin da tsare-tsaren wannan shekara a kan hunturu wasanni, ruwa wasanni, Sahihi wasanni, mountainous waje wasanni da kuma sauran ayyukan.
Wadannan manufofin da suke da dangantaka da wasanni masana'antu su ne ba kawai Shots a cikin duhu. su ne a lokaci guda idon basira, m da kuma na rasa. Sun dage farawa daga wata taswirar hanya ga ci gaban da kasar Sin wasanni masana'antu a cikin shekaru masu zuwa.
A wani hanya strikingly daban-daban daga dukan duniya sayan tide gani a bara, Sin wasanni zuba jari ga alama ya fara aiki a hankali a shekara ta 2016 da kuma neman fitar da mafi hanyar yin kasuwanci.
China ta Retail giant Suning Group ya samu a 70 kashi gungumen azaba, a Italian kwallon kafa kulob din Inter Milan, a yarjejeniyar da daraja 270 miliyan kudin Tarayyar Turai ($ 282 da miliyan), watakila babbar yanki na labarai ya zo daga cikin wasanni masana'antu wannan shekara.
A halin yanzu, ƙara manyan chunks na babban birnin kasar suna canjawa da masana'antu ta mayar da hankali ga tuki sama da kasuwar darajar wasanni na kasuwanci.
China ta farko da zamantakewa sadarwar kamfanin Tencent sanya hannu a kwangila tare da FIBA, zama ta saman abokin ga na gaba shekara tara. The hadin gwiwa tsakanin FIBA da Tencent zai faru a fannonin zamantakewa sadarwar, online biya, online streaming kuma e-kasuwanci.
A ikon yinsa na hadin gwiwa ne har abada-fadada. Sin dukiya giant Wanda Group ta kafa wani m abokantaka da FIBA ga dukan duniya tallafawa, ciki har da sayar da lasisi hakkoki da abubuwan da duniya marketing hakkin domin lokaci na hudu kwando kofin duniya sau, to 2033.
Kawance ake blossoming a kan m gaban da. Sin e-kasuwanci m Ali Sports dauki kan m TV hakkin ga Kyuba (Sin University Kwando Association). Online video kamfanin Storm Sports fadada kasuwanci da su sun hada da CBA (Sin Kwando Association) live watsa shirye-shirye. Ana sa ran cewa wannan gasar a CBA ta TV hakkin zai zama musamman m da kuma m, a 2017, bayan da CBA rajista da kansa kamfanin wannan shekara.
Wanda Group za wasa up tare da kasar Sin da hukumar kwallon kafa don tsara da China Cup wasan kwallon kafa na gasar a shekara ta 2017, ta alkawarta yin shi da wani sananne mahaluži a nan gaba. A halin yanzu Suning kungiyar yi a zuba jari sosai a sayen TV hakkin ga Turanci Farko League, da kuma Ti'ao Dongli, hakkin mariƙin ga Sin Super League (CSL) ya kafa da kansa TV watsa shirye-shirye cibiyar.
Bugu da kari ga IP kasuwanci, wasanni zuba jari ya tafi wani fadi kewayon yankunan fadin masana'antu. A cewar wani binciken da daftarin aiki a kan wasanni zuba jari da samar da kudi da m wakili Sports Bank, kudi kuma tafi da shirye-shirye domin gina filayen wasa aiki, wasanni events marketing, wasanni kafofin watsa labarai, bodybuilding, jiki da horo da kuma wasanni yawon shakatawa. Bayan lashe zuba jari, da yawa kasuwanci kamfanin suna yin jihãdi ga kara ci gaba da ta ganawa da asali kalubale na lashe mafi amfani.
Zhong Bingshu, kyaun gaske a Capital University of ilimin motsa jiki da kuma Sports, ya shaidawa Xinhua cewa babban kafofin daga babban birnin kasar ke fama da yunwa don Haka nan babban sunayen da kulake ta samar da} awance da, amma gani a shekara-on-shekara shift a kasuwar hali.
"A babban adadin babban birnin kasar gudu a cikin wasanni masana'antu, musamman a fannonin wasa events da kuma tarayya da sanannen kulake a 2015. Wannan Trend ya ragae saukar a 2016. The masu zuba jari suna samun karin m kuma suna tunani game da samun kudi. Bugu da kari ya na wasa faru, akwai mai girma da yawa na sayar yuwuwar a dacewa da kuma dama wasanni, "Zhong kiyaye.
Cross-masana'antu hadewa shi ne daya daga cikin mafi bayyananne fasali na Sin wasanni masana'antu da cewa ya kumbura kasuwa a cikin filayen da yawon shakatawa, da al'adu, ilimi, kiwon lafiya, da kuma zamantakewa sadarwar. A ci gaba da fadi masana'antu daina cibiyoyin a kusa kawai abubuwan da suka faru da kansu. sabon yankunan m girma an bude up sabon yiwuwa. Wadannan hanyoyin giciye-masana'antu hadin gwiwa da aka sani da 'wasanni +' damar.
Official CSL data nuna cewa talakawan masu sauraro size da wasan wannan kakar da aka 2,000 fiye da a 2015. Bugu da kari ya duba wasanni rayuwa, fiye da mafi magoya suna kallon wasannin via intanet. Similar yayi suna bayyana a cikin kwando, da wasan volleyball da kuma tebur wasan tennis.
A 'wasanni +' kasuwanci ila yau yana bukatar cin nasara da ta yi kyakkyawan tanadi a wannan wuri mataki na cin gaban su. Mutane da yawa wasanni kamfanonin da ikon ji dadin fifikon haraji manufofin da wasu dokokin gida da ka'idoji sun nawa nisa a baya da ci gaban da masana'antu.
Sports ƙungiyoyi, da yawa daga abin da ba a sauya da kuma sanya a cikin wadanda ba gwamnati gabobin, mai rauni hannunka yi wasa a bunkasa masana'antu. A halin yanzu, da rashin kayayyakin more rayuwa wasanni ne har yanzu a babban matsala a birane da yawa.
Za a gaba, masana'antu masana sun ce cikin wasanni kasuwanci, a matsayin sabon tashin star a kasar Sin ta tattalin arziki, bukatar hakuri da kuma hali sanar da asali kasuwa bincike maimakon giya da cãca da yawa babban birnin kasar a search na sauri nasara da kuma nan take amfanin.
Game da wannan shafin - TF24
saki Kwanan wata : 1 Nuwamba 2017
salo : jami'in 'yan sanda
Voir la dernière film de Carbone 2017. m film. kowace rana, za ka sami a cikin sabon farko film streaming. Le film Policier nous fournira donc les plus gros puzzles à résoudre. A mafi kyau al'umma domin saurarenta na saman ingancin fina-finai. Mun bayar da fina-finai da kuma “AVI” OR “MP4”. Mun bayar da sabuwar a super ingancin fina-finai. Mu shiga kungiyar da masu kallo a yanzu!
Amfani bayani game da fim, danna nan
jami'in 'yan sanda
mai ban sha'awa
© 2018 An adana duk haƙƙoƙi.
"Seki Kowa"
Kungiyar kwallon kafa ta Liberpool ta shigar da karar dan wasanta Mohamed Salah ga jami’an ‘yan sanda bayan wani hoton…
Tauraron dan kwallon Najeriya, Victor Moses ya sanar da yin ritaya daga bugawa Super Eagles ta Najeriya kwallo, dan wasan…
Ana cinikin Maguire da Rebic da Vida da Courtois da kuma Mina Manchester United ta shaida wa Leicester City tana son sayen…
Mohamed Salah ya ci gaba daga inda ya tsaya a kakar da gabata, inda babu bata lokaci ya zura kwallo…
Mece ce makomar Thiery Henry da Morata? Har yanzu Manchester United tana fatan sayen dan wasan Inter Milan, mai shekara 29, Ivan Perisic…
Ko Kasan ‘Yan Takarar Gwarzon Dan Kwallo Na Duniya?
Cristiano Ronaldo da Lionel Messi na cikin sahun ‘yan wasa 10 da Fifa za ta zabi gwarzon dan wasan duniya…
Ra'ayoyi Wasanni
Shahararren tsohon dan wasan kwallon kafar real madrid. wato Cristiano Ronaldo. A dan kwanakin nan bayan kammara World Cup. dan…
Najeriya za ta kai karar lafari wajen FIFA
Ministan wasannin Najeriya, Solomon Dalung, ya ce ya umarci hukumar kwallon kafa ta kasar (NFF), da ta shigar da koke…
Tambuwal ya ba dan wasan Super Eagles kyautar gida
Gwamnan jihar Sakkwato Aminu Tabuwal ya bai wa dan wasan Najeriya Shehu Abdullahi kyautar gida da fili da kujerar hajji…
WASANNI: ANA TINANIN TSOHON DAN KWALLON DUNIYA LIONEL MESSI ZAI KOMA MAN CITY. Daga Auwal M kura 22/3/2018 Ana Tinanin…
09097438402 [email protected] Suna: Yusura Tsara labari: Sulaiman Bello Easy Producer: Kabiru A Yako Bada umarni: Sulaiman Bello Easy Kamfani: Gadon Kaya Multimedia tare da Dogon Yaro Mobietone...
09097438402 [email protected] Suna: Kuru-Kuru Tsara labari: A. U. Usman Producer: Salihu Muhammad Bada umarni: Nura Mustapha Waye Kamfani: T.J multipopurse concept Jarumai: Sadik Sani Sani, Maryam Jibrin...
09097438402 [email protected] Suna: Ranar Aurena Tsara labari: Yakubu M Kumo Furodusa: Abdul Amart Bada Umarni: Ali Gumzak Kamfani: Abnur Entertainment Jarumai: Ali Nuhu, Adam M Adam, Isa...
Alaka Ce Ta HAdani Da ke - Umar M Shareff (Hausa Songs / Hausa Films)
Sabuwar Wakar Soyayya Hausa Video Song (BTS) 2018
So A Zuciya Hausa Song
jandlstore.com.ba
assalamu'alaikum, salam kenal ya.
[url=“http://drugmedsapp.top/altace”]Order Altace 10[/url]
[url=“http://drugmedsapp.top/altace”]Order Altace 5Mg[/url]
[url=“http://drugmedsapp.top/accutane”]Buy Real Accutane[/url]
│ │ ba.gif
│ │ ga.gif
│ │ mu.gif
gidajen caca
Shafin yanar gizo na Casino na Argentinian
Binciken Casino na Kan layi na Belgium
Shafukan Casino na Yanar gizo na Bolivian
Binciken Casino na Yanar gizo na Brazil
Tashar Casino na Yanar gizo ta Bulgarian
Shafukan Casino na Yanar gizo na Lardin
Taswirar Casino na Yanar gizo na Estonia
Shafukan Gidan Lantarki na Gidan Jagora
Hanyoyin Gida na Gidan Gida
Shafin yanar gizo na Casino Online
Shafukan Casino na Koriya ta Kudu
Taswirar Casino na Yanar gizo na Macedonian
Tashar Casino ta Yanar gizo ta Intanet
Taswirar Casino na Yanar gizo na Slovenia
Shafukan Casino na Afirka ta kudu
Shafukan Gidan Lantarki na Siyasa
Loading ...Yin wasa a cikin Austria ya zama doka. Bugu da ƙari, shekaru da yawa yana da caca don babbar hanyar samun kudin shiga.Dukkan nau'ikan caca a Ostiryia ne Kwamitin Kudin Tarayyar Tarayya (Bundesministerium für Finanzen) ya tsara.A yau, akwai wuraren casinos na 12. Ana bawa masu ziyara wasanni daban-daban, ciki har da caca, karta, blackjack, na'ura mai zurfi tare da ci gaba jackpot da kuma sauran wasanni na caca.
Shahararren caca da aka fi sani da shi a Austria shine Casino, wanda ke cikin gine-gine na Hotel Grand Hotel de l 'Turai. Hotel din kanta an gina shi a 1907, da kuma gidan caca a lokacin da aka buɗe wa jama'a tun daga 1984 kuma tana da yanki na mita 600. Tun da Ostiraliya sananne ne a cikin masu yawon bude ido, yawancin casinos suna gina kusa da hotels. Lura cewa gidaje masu caca a wannan ƙasa ba su aiki a kowane lokaci. Suna buɗe wa baƙi daga 18: 00 ko 19: 00.
Tambaya ta Duniya a Ostiryia
Gidan caca na Intanit yana da tarihin dogon tarihi a wannan kasa. Wasu shafukan yanar gizon kan layi a Austria Turai suna cikin mafi amfani, kodayake hedkwatar su ba a kan iyakar kasar ba, irin su Channel Islands. Ka lura da gidan wasan kwaikwayo na Australiya Bvin (Bwin), wanda aka lasisi a kasashe da dama a duniya.
Sharuɗɗan caca ta yanar gizo a Austria ya ba ka damar ba da lasisi ga wasu kamfanonin dake cikin ƙasa, wanda shine - ƙaddamar da sababbin tashoshin wasan caca. Duk da haka, akwai yanayin daya - wadannan shafukan yanar gizo ne kawai suke yin caca. A lokaci guda kuma ba a ƙuntatawa game da batun wasan a tashoshin duniya, Austria da kuma yawancin jama'a za su iya amfani da sabis na shafukan waje na waje
Tashi zuwa € 140 Barka da Bonus
Get $ 88 FREE Babu ajiya da ake bukata
18 +, T & C ta shafi
100% na farko adadin kudi har zuwa € 200 free tare da lambar bonus WELCOME777
Za mu ninka kuɗin farko tare da 100% har zuwa $ 100 Barka da Bonus
$ 65 FREE Barka da Bonus
Samun Your ƘIN tayin yanzu!
TAMBAYA KUMA KUMA tare da 200% MATCH a kan na farko ajiya
€ 40 Wayar hannu
€ 100 FREE Alamar shiga saiti
$ 5,000 BONUS a kan asusunku na 5 na farko -!
$ 1,000s a ƙarin kari - kowane mako!
Cashback maraba bonus! Koma 25% na ajiyar ku!
Ƙungiyoyin jackpots masu cigaba: $ 208,357.98
WELCOME bonus $ 777 FREE a kan farko uku ajiya
$ 3,750 Barus Maraba Maraba
Samo uku 100% Matsaloli kari
Tashi zuwa $ 3000 a cikin Sannu na Ƙari
Baya Sanya Kasuwanci Na Farko
Shafin yanar gizon kan layi yana karɓar 'yan wasan daga Ostiryia
Dubi jerin shafukan yanar gizon intanet wanda ke karɓar 'yan wasa daga Ostiryia, da kuma bayar da kyawawan wasanni masu aminci. A nan za ku sami nishaɗi mai ban sha'awa daga na'urori masu nuni zuwa wasannin gidan caca daga rayukan masu sayar da labaru irin su NetEnt, Merkur, IGT, Novoline, Microgaming, Betsoft, Rival Gaming, da sauransu. Zaka kuma iya karanta mu reviews na shafukan yanar gizon yanar gizon, don sane da kyawawan halaye na kan layi, kariyan kuɗi da kuma biyan kuɗin da ake samuwa ga 'yan wasan daga Austria.
Snow-capped Alps, kyawawan tafkuna da kuma dadi candy mozartkugel tare da marzipan - duk wannan kuma mafi yawa shine hallmark na Austria. Wannan ƙasar CasinoToplists ta ziyarci ku a yau don neman mafi kyawun casinos da kungiyoyin wasanni.
Wani ɗan tarihin tarihi da tarihin Australiya;
Ostiryia - Casinos da caca a wannan ƙasa:
An yarda da caca na ƙasa, su ne 12, akwai kuma jiragen ruwa da ke cikin jirgin ruwa;
Kafin online gidajen caca An katange ma'aikatun kasashen waje a yanzu an cire su;
Akwai masu amfani da gidan caca a cikin gida na gida.
Kasashen da suka fi shahara a ƙasashen Austria;
Gaskiya mai ban sha'awa game da kasar da mazaunanta.
Ƙasar Ostiryia da kuma taƙaitaccen tarihin tarihi
Gwamnatin tarayya kuma a lokaci guda Jamhuriyar Majalisa ita ce sunan hukuma na Jamhuriyar Ostiryia. Na farko da aka ambace shi daga shekarar 996 AD Austria yana tsakiyar Turai. Tarihin ƙasar yana da nasaba sosai da Jamus Jihar tarayya na Bavaria - kawai a 1156, jamhuriyar ta zama mai zaman kanta. A wani lokaci a cikin ƙasar an haɗa ta Czech Jamhuriyar Republican, Croatia da Hungary, kuma yana da wuyar samun dangantaka daTurkiya, Faransa kuma ba shakkaJamus. Babban birnin kasar birnin Vienna ne. Bayan ƙarshen yakin duniya na biyu Austria Jamus an raba shi zuwa yankunan 4.
Casinos da wasan kwaikwayo a Vienna
An bayar da lasisi na farko don gina gidan caca a 1922, kuma an kafa asusun farko na caca a Salzburg. Tun daga wannan lokaci, ruwa mai yawa ya gudana, amma abu daya ya kasance kamar haka - an yarda da caca a Austria. Shin babbar ƙungiya ce ta "Casinos Austria", tana aiki da casinos 12 kuma ya haɗa da wasu kungiyoyi bisa ga ka'ida.
Saboda haka kamfani "Casinos Austria International" da aka sani fiye da iyakokin ƙasarsu: yana da rassan a cikin jihohi na 15 kuma a halin yanzu tana karkashin 57 casinos. Bugu da} ari, kamfanin ya inganta harkokin kasuwancin caca: jiragen ruwa da motoci a kan jirgin. Lambar su ta hanzari suna gab da alamar 100.
Wannan halin da gwamnati ke yi game da caca ya kawo gagarumin kudin shiga ga biliyoyin euro.
A cikin wannan birni akwai ɗaya daga cikin shahararrun casinos ba kawai a Ostiryia, har ma a ko'ina Turai. An located a cikin ginin Grand Hotel na 'Turai, gina a farkon karni XX. Yawancin lokaci suna aiki da gidan caca a cikakken iyawa daga 19: 00, kuma duk waɗanda suke so su ziyarci shi wajibi ne don kulawa da lambar tufafi - wasanni da katunan ba a maraba a nan ba. Tare da shi kana buƙatar samun takardun shaidarka. Babban abu - kasancewar hotonka, kuma ya tsufa shekaru 18. Katin kuɗin yana biyan kuɗi na 23, kuna samun alamomi a cikin Euro 25.
A cikin wannan birni, gidan caca «Casino Salzburg» yana cikin wannan fadar Schloss Klessheim, wanda aka gina a cikin motsa jiki na rococo, wanda a kanta shi ne janyewa. Wannan wuri ba kawai samun shimfidar wuri don harba ba. Samun shiga gidan caca, darajar ta dogara ne da lokacin da abubuwan da ke faruwa a fadar. Zai iya zama ƙungiyoyin wasan kwaikwayo ko mawaƙa.
Garin Velden yawon shakatawa kuma sanannen shahararren casinos, ya sake ginawa a cikin 1950. Amma tun da wadanda suke so su kama wutsiya na Fortune a kowace shekara suna kara karuwa, an gina gidan ginin. Sabuwar ginin, wanda aka bude a 1989, yana iya ɗaukar 4,000 baƙi kuma ba shi da daraja. Akwai gidajen cin abinci, bistro, bar, da kuma filin wasa na waje da ke kan gabar tekun. Yana da kyau daya daga cikin shahararrun zamani na zamani Turai.
Vienna Opera. Location: Vienna, Opernring, 2. {Asar Austria na da alfaharin gwanin wasan kwaikwayo - Mozart, don haka ziyara a "Vienna Opera" tana da muhimmanci a hada shi a cikin jerin abubuwan da za a lura dasu;
Hundertwasser House. Location: Vienna, Untere Weissgerberstrasse, 13. A wannan adireshin za ku ga daya daga cikin gine-gine mafi ƙaranci a Austria.
Sigmund Freud Museum. Location: Vienna, Berggasse, 19. Tabbatar ziyarci gidan kayan gargajiya na sanannen masanin kimiyya. A can za a gaya maka ba kawai rayuwa ba har ma da aikin likita. Ginin babban masanin zuciyar mutum ya rayu kusan kusan shekaru 47.
Vienna Woods. Location: Vienna, Wienerwald. Rashin halayen tituna na Vienna, zaku iya shakatawa a cikin lambun birni mai ban mamaki.
Museum "History of Art". Adireshin: Burgring 5. A nan za ku fara ganin hotunan da wasu masanan suka yi kamar Titian, Raphael, Vermeer da sauran mawallafi, da kuma kayan tarihi da kayan tarihi daban-daban.
Gaskiya mai ban sha'awa game da Austria da Austrians
Jama'a ne 8, 4 mutane miliyan, 90% magana Jamus;
Saboda kamannin sunayensu, sau da yawa yawancin Australiya da Australia. Saboda haka, kyauta ce mai ban sha'awa "Austria: babu kangaroos";
Wannan ita ce kadai ƙasar da za a gudanar da zabe a cikin shekaru 19, maimakon 18;
Lake Gruner yana ɓoye wani wurin shakatawa - a cikin hunturu ne kawai 1-2 mita zurfi, amma bayan ambaliya ta narke zurfin ruwa ya zama mita 12;
A Ostiryia, kamar yadda a Jamus, a cikin sauna, maza da mata suna wanka a cikin dakin;
Fiye da rabin maza na Australiya suna da karfin gaske;
Wannan ƙasa ba gida ba ne kawai Mozart amma Haydn, Schubert, Liszt, Strauss, Mahler, Bruckner.
0.1 Tambaya ta Duniya a Ostiryia
2.1 Shafin yanar gizon kan layi yana karɓar 'yan wasan daga Ostiryia
3 Yin wasa a Ostiryia
3.0.1 Ƙasar Ostiryia da kuma taƙaitaccen tarihin tarihi
3.1 Casinos da wasan kwaikwayo a Vienna
3.1.3 Vienna abubuwan jan hankali
3.1.4 Gaskiya mai ban sha'awa game da Austria da Austrians
$ 20 kuma samun $ 100 Free! a Sloto Cash Satumba 17, 2018
50 Satumba Adalcin da ke Sanya Cash Satumba 17, 2018
A CIKIN KWANTA DA KASHI $ 50 FREE Satumba 17, 2018
250% Bonus & $ 50 kyauta kyauta - Ruby Slots Satumba 16, 2018
Kudi na baya idan ka rasa - bWin Satumba 15, 2018
Royal Bonus na zuwa 750%! - Birnin Bingo Satumba 15, 2018
Abubuwa uku ko fiye da Golden Ax suna haifar da Free Spin Round. - Gidaran Firayi Satumba 15, 2018
Samun Asabar dinka: 200% Match + 200 Ƙara Addini! - Uptown Aces Satumba 15, 2018
Ƙirƙiri ko a'a
Ƙungiyar Wasanni
Wannan shi ne Vegas
Yayinda ake magana game da wasan kwaikwayon na 115 Online Casino na Pete Espericueta Pete Espericueta
Sharhi game da 255 Free ba ta sayi gidan caca da Finn Jarreau ba Finn Jarreau
Sharhi game da 20 Free ba ta ajiya ta hanyar Muffin Hiss ba Muffin Hiss
Yadda za a yi a kan 650% Amfani da caca da Ignacius Ramella Ignacius Ramella
Yadda za a yi a kan 550% Na farko Deposit Bonus na Isidro Garofalo Isidro Garofalo
Sharhi game da kyautar kyautar kyautar 444 Casino kyauta ta Mitchael Lukasik Mitchael Lukasik
Tsukewar Gindin Mace ta koma tamkar batataba haihuwa ba ga kuma ruwan gindi chebechebe To ga sirrin nan
RUWA BIYU 1&2 SABON SHIRIN HAUSA FILM 2018
Gindin Mu Mata masu kiba yafi Durin Mata sirara ruwa da dadi da kuma tsukewa ga dalili kamar...
Ruwa A jallo
RUWA A JALLO (Hausa Songs / Hausa Films)
RUWA DA WUTA song
Tsukewar Gindin Mace ta koma tamkar batataba haihuwa ba ga kuma ruwan gindi chebechebe T...
• 8 Sake Maki
Yi-Yin "Winnie" Ko
Iya iya,xixixi..
– Ka Hana A Ka Makua, O Ka Hana No Ia A Keiki (2018) … Cammy Lin
[url=http://generikarezeptfrei.info/lomefloxacin/]kaufen lomefloxacin[/url]
Kamus na Turanci da Hausa
noun /ˌɡædəˈlɪniəm/ wani nau'in ma'adanin kimiyya
Ma'adanin gadolinium ma'adani ne na ƙarfe mai taushi wanda yake da launin azurfa mai haske
Tambayoyin Da Aka Saba Yi
Nan-nin imasu ka?
(Go)kazoku wa, nan-nin imasu ka?
Ibrahim Sanyi-Sanyi (aim.ssanyi@gmail.com) writes from Kano.
Ibrahim Sanyi-Sanyi
– Whakarewarewa.com
[URL=http://search-zaba.greatgl.info]search zaba[/URL]
Memphis Aiki-Kai
An cafke ‘Yan Boko Haram 45 a Lagos - 1Arewa
An cafke ‘Yan Boko Haram 45 a Lagos
Jami’an tsaro a Najeriya sun kama wasu mutane 45 da
ake zargin ‘yan kungiyar Boko Haram ne wadanda ke
kulle-kullen kai jerin hare hare a gidajen da ke Dolphin
Estate a Ikoyi, Jihar Lagos.
jami’an ‘yan sandan farin kaya na cewar an kama akalla
mutane 60 a sassa daban-dabam na birnin Lagos,
sakamakon bayanan sirin da aka tattara, kuma tuni aka
gabatar da su a gaban kotu a ranar Juma’a, inda aka
bukaci ci gaba da tsare su a gidan yari har sai an
kammala bincike.
Bayanai sun ce an saki 15 daga cikin su kuma yanzu
haka ana tsare da 45.
Gidajen Dolphin dai sun kunshi na manyan mutane
yawancinsu ma’aikatan mai a unguwar Ikoyi.
Mahukuntan Lagos sun nemi taimakon al’umma su
taimaka da bayanai akan duk wani yunkuri na kai hari a
Yanda Ake Yin Binciken Kafin Aure
Najeriya ta tsallake zuwa gasar Afrika a Rwanda
Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi – Malam Kabiru Gombe
Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
Kasallarina: Mai 2014
Aliyu Tukur, 38
Ka Wai Awa Awa said:
I _P.Kariya Ana.
7.16am: Tsutsu Zaki abeam, Ko Zaki N67E.
Shin Nigeria na yaki da Rashawa kuwa ? – Nazeer Mukhtar Danjagale's Blog
Shin Nigeria na yaki da Rashawa kuwa ?
Shugaban Nigeria Goodluck Jonathan na son duniya ta yi amanna cewar shi da gwamnatinsa suna yaki da cin hanci da rashawa.
Amma abubuwa biyu da suka faru kwanakin nan sun nuna cewar ba da gaske yake yi ba.
A lokacin da shugaba Jonathan ke bada kyautuka na bukin cikar Nigeria shekaru 100 da dunkulewa, wasu sun nuna rashin jin dadinsu game da baiwa tsohon shugaban kasar Sani Abacha kyauta.
A cikin makon da aka baiwa Janar Abacha wannan kyauta ne gwamnatin Amurka ta bada sanarwar gano wasu kudade kusan $458 da ta ce Abacha ya sace. Ana dai zargin Janar Abacha da sace kusan dala biliyan uku lokacin yana mulkin kasar.
Kakakin Shugaban kasar ya ce an baiwa Abacha kyaute ne saboda gudunmuwarsa ga hadewar kasar waje guda.
Amma shaharerren marubucin nan, Wole Soyinka wanda ya ki karbar irin wannan kyauta ya bayyana Abacha a matsayin “azzalumi wanda ya sace dukiyar al’umma”.
Abu na biyu shi ne yadda Shugaba Jonathan ya dakatar da Gwamnan Babban bankin kasar, Sanusi Lamido Sanusi jim kadan bayan ya zargi kamfanin man fetur na kasar NNPC da kin saka $20bn na kudin danyen mai da aka sayar cikin asusun gwamnati.
An dakatar da Sanusi Lamido saboda ya fasa kwoi
Koda yake wasu sun ce Malam Sanusi Lamido ya saka siyasa a cikin lamarin, amma da dama na ganin matakin a matsayin yunkurin rufe bakin gwamnan babban bankin saboda ya kunyatar da gwamnatin kasar a idanun duniya.
Bisa wannan zargin dai kenan ana sace kusan $1bn na danyen mai a a kowance wata a kamfanin NNPC a tsawon watanni 19.
Sanusi Lamido ya shaidawa BBC cewar yana fatar Majalisar Dattijjan kasar za ta gano gaskiyar lamarin game da wannan zargin.
Daga cikin zargin da gwamnan babban bankin Nigeria ya yi harda batun kudin tallafin kalanzir da aka ce gwamnati na yi wa masu kananan karfi a cikin kasar.
Sai dai a kashin gaskiya miliyoyin ‘yan Nigeria ba sa samun wannan rangwame na farashin kalanzir.
Wata ‘yar Nigeria Alimatu ta shaidawa BBC cewar “Muna sayen lita daya na kalanzir a kan naira 140 zuwa 160”.
A cewarta bata san inda ake sayar da kalanzir a kan naira 50 kowace lita ba kamar yadda gwamnati ta ce tana tallafawa.
A lokacin binciken da kwamitin Majalisar Dattijan Nigeria ya gudanar, ministar harkokin man fetur, Diezani Alison Madueke ta karyata zargin da ake yi wa ma’aikatarta da kamfanin NNPC, kuma ta ce za su bada bayanai game da kudaden da ake cewa sun bace.
Wadannan abubuwan sun nuna cewar da kamar yuwa a hukunta masu sace dukiyar Nigeria.
Next PostNext Da gaske akwai bayi miliyan 20 a duniya?
Na'ura mai aiki da karfin ruwa Butt Fusion ...
Sauran abokin ciniki-make bututu ...
reducer hada guda biyu
jan karfe hada guda biyu
Shandong XinhaoHD International Trade Co., Ltd ne m masana'antu da ciniki kamfanin a kasar Sin. A samfurin dauke da duk jerin kasa ko daidai 1600mm butt Fusion inji, cancantar inji, sirdi-dimbin yawa waldi inji, roba bututu sabon inji, da kuma daban-daban musamman karin tools.We kuma sayar HDPE samar da ruwa da sarewa, da dredge da sarewa, da gas da sarewa, da inflaming retarding andantistatic hako ma'adinai bututu da kuma karin bututu kayan aiki, floater, roba manhole da haka on.Our inji an yadu amfani da daban-daban da sarewa, da cancantar yi, gas da kuma samar da ruwa kamfani, masu sana'a yi shiri. Mun samu falala a kansu daga mai kyau kudin yi da kuma abin dogara ingancin biyu a gida da kuma waje.
XHD450 bitar kasancẽwa waldi na'ura
XHY630 na'ura mai aiki da karfin ruwa butt Fusion waldi na'ura
XHY315-90 na'ura mai aiki da karfin ruwa Butt Fusion Welding Machine
Domin binciken game da kayayyakin mu, ko pricelist, don Allah ka bar adireshin imel mana da za mu zama a cikin touch cikin 24 hours.
MO _ Yar Da Juna
Fadar Tagwaye 1 (hausa Indian)
“Ne. Saya yakin.”
3)Anata wa nan jikan nemashita ka
5)Eki ni kuruma ga nan dai arimasu ka
ADAMU BELLO (DR)
Atiku Abubakar
Kotun Kasar Masar Ta Yanke Ma Mutum 17 Hukuncin Kisa — Leadership Hausa Newspapers
Kotun Kasar Masar Ta Yanke Ma Mutum 17 Hukuncin Kisa
Babbar kotun sojin kasar Masar, ta yanke wa mutum 17, da aka same su da laifin kai harin ta’addanci kan Mujami’un Kibdawa Kiristoci a tsakanin shekarar 2016 da 2017, wanda ya yi sanadiyar rayukan mutane da dama.
Sannan Kotun ta yanke wa wasu mutum 19 da suma aka same su da hannun cikin harin ta’addanci hukuncin daurin rai da rai, wanda yake daidai da shekaru 25 a gidan kasu, a dokar kasar Masar din, sai kuma karin wasu mutum 10 da suke da hannu wajen kai harin, su kuma an yanke musu hukuncin daurin shekaru 10 zuwa 15.
Duk da wadanda ake zargin zasu iya daukaka kara a kan hukuncin, wata shara’a ta daban kuma an zargi su wadannan mutanen da zamuwa ‘yan kungiyar ta’addanci ta ISIS.
A watan Afrilun shekarar 2017 ne, wasu ‘yan kunar bakin wake suka tada bama-bamai a mujami’ar Kibdawa dake garin Alexandria da kuma gabar bahar maliya, inda suka jawo sanadiyyar mutuwar mutane 46 lokacin gudanar da wani bikin ‘yan addinin Kiristanci.
A shekarar 2016 ma, an kai irin wannan harin a wata mujami’ar Kibdawan dake garin Alkahira, wacce ta yi sanadiyar mutuwar akalla mutum 28.
Atiku Ya Fi Buhari Cancantar Zama Shugaban Nijeriya –Obasanjo
Duniya Na Fuskantar Barazar Labaran karya –Fatima Shu’aibu
Labarin Kanzon Kurege: Yadda Ya Hargitsa Kaduna Kwanan Baya – el-Rufa’i
An Samu Karuwar Hasken Lantarki Zuwa Migawat 116,659.8 A Watan Nuwamba
Burutai Ya Yi Kira Ga Sojoji Su Kawo Karshen Kashe-Kashe A Zamfara
Majalisar Dattawa Ta Amince A Kashe Dala Biliyan 1 Wajen Kammala Kamfanin Sarrafa Karafa Na Ajaokuta
Zamfara Ta Dawo Danya: An Yi Garkuwa Da Mutum 45 A Shinkafi
Babu Idin Da Ya Kai Samun Manzon Allah A Duniya -Sheikh Dahiru Bauchi
Siyasar Zamfara: Yadda Sanata Marafa Ya Yi Wa Gwamna Yari Ritayar Dole
Bai Dace A Rika Fifita Hausar Kano A Fina-finan Hausa Ba – Janet
‘Jan Aikin Da Ke Gaban Atiku’
Yadda Ake Yin Sallah A Jirgin Sama Da Motar Haya
Amina Mohammed: ‘Yar Nijeriya Ta Farko Da Ta Zama Mataimakiyar Sakataren Majalisar Dinkin Duniya
Kotu Ta Yankewa Dan Sandan Da Ya Yi Wa ‘Yar Shekaru 13 Fyade Shekaru 25 A Gidan Yari
Yadda Allah Yake Magana Da Annabi (SAW) Cikin Tausasawa (2)
Dabarar Kubuta Daga Masu Satar Mutane Ta Wayar Hannu
Ashe, ba samun mai kyau tayin? Try a search
Za ka sami mafi kyau tayi daga
Facebook: www.facebook.com/ShinTamagoyaki
And na ga da.
pergh...bikin ana terliur ni...
Nasan Ka Tabs 1
Al-Bashir ya zargi Masar da goyon bayan ‘yan tawayen kasar - Afrika - RFI
Shafin farko
Labarai Kai-tsaye
Labaran da suka gabata
Al-Bashir ya zargi Masar da goyon bayan ‘yan tawayen kasar
Shugaban kasar Sudan, Omar al-Bashir, ya zargi gwamnatin Masar da goyon bayan kungiyoyin ‘yan tawayen da ke tada kayar baya a yankin Darfur.
Al- Bashir ya furta zargin ne, yayinda ya rage kwanaki, ministan harkokin wajensa, Ibrahim Ghandour, ya ziyarci Masar a ranar 31 ga watan Mayu, don tattauna kawo karshen tsamin dangantakar kasashen biyu.
Cikin watannin da suka gabata dangantaka ta yi tsami sosai tsakanin Sudan da Masar, hakan kuma ya samo asalli ne a dalilin takaddamar da suke yi kan wasu ka’idojin huldar kasuwanci musamman a kudancin kasar ta Masar.
Akwai kuma batun saukaka ka’idojin samun takardun izinin shiga kasa da ga kowane bangare, takaddamar da ke barazanar rusa alaka ko yarjejeniyar cinikayya da ke tsakanin kasashen biyu.
Cikin jawabin da ya gabatar gaban manyan jami’an sojin kasar, shugaba al-Bashir ya ce bada dadewa bane sojin kasar suka kwace tankokin yakin kasar Masar daga hannun mayakan ‘yan tawaye da ake gwabzawa da su a kudancin yankin Darfur da ke fama da rikici.
Sai dai ma’aikatar harkokin wajen Masar ta musanta zargin, marawa ‘yan tawayen baya, wajen tada zaune tsaye.
An dai kwashe tsawon lokaci sojin Sudan na gwabza fada da kungiyoyin ‘yan tawaye a wasu yankuna da ke kudancin kasar Sudan.
A farkon wannan shekarar ce gwamnatin Amurka, ta ce a shirye take ta dagewa kasar takunkumin karya tattalain arzikin da ta dade da kakaba mata, amma da shardin tilas ta dawo da zaman lafiya a yankin Darfur.
Shafin farko
Labarai Kai-tsaye
Labaran da suka gabata
An wuce da 'yan matan Dapchi zuwa Abuja don ganawa da shugaba Muhammadu Buhari
Kotu ta goyi bayan mika tsibiran Masar 2 ga Saudiyya
Kotun kolin Masar ta sake tabbatar da yarjejeniyar kasar ta cimma da Saudiya, na mika mata tsibiran Tiran da Sanafir, da masu adawa da matakin ke kallon tamkar Masar din ta mika wani yankinta mai tasirin Siyasa ne ga Saudiya.
A watan Afrilun shekarar 2016 aka cimma yarjejeniyar tsakanin Saudiya da Masar, a lokacin ziyarar Sarki Salman wanda shi kuma ya sanar da shirin bai wa Masar din taimkon bashi da zuba hannun jari a kasar.
Yarjejeniyar ta haddasa zanga-zanga a sassan kasar, inda ‘yan adawa ke zargin gwamnatin Masar da sabawa kundin tsarin mulki, wanda ya haramtawa kasar mika wani yanki na iyakarta ga wata kasa.
Hukuncin kotun kolin ya ce yarjejeniyar mika tsabiran na Tiran da Sanafir ga Saudiyya, bai sabawa tsarin mulkin kasar ba.
Kafin zuwan wannan lokacin gwamnatin Masar ta yi ikirarin cewa asalin tsibiran biyu mallakin Saudiya ne, da ta mika wa Masar a matsayin aro cikin shekarar 1950.
08051757540 ojegavarae@gmail.com17 Bello Dandago Road, Kano Kano Kano
08033738504 danballaje@gmail.com4, Lambun Khadijat Daura Road, Katsina. Katsina Katsina
(Tazqiratul Wayezeen) ∗(22). Sajde Me Banda Allah Ta’ala Ke
al-watan.com
Roba Darajar fensir, a haɗe Launuka
DIY kai-taro yanayin fitar da fun da ba za'a iya mantawaba kwarewa daga koyan ta yi.
M518 3D printer ne a kai-taro tebur DIY model tare da FDM bugu da fasaha. φ1.75mm PLA filament ake fāɗin duniya amfani da su buga kowane irin 3D articles a cikin bugu size 150 * 150 * 150mm tare bugu sahihancin 0.1-0.3mm. Wannan 3D printer ne karbuwa da maraba da yawa abokan ciniki na da matuƙar high kudin yi da kuma mai amfani-friendly kwarewa, wanda ya zama dole ne-da mutum ke sanya shi ga booming sirri bukatun, bauta a matsayin koyarwar kayan aikin, da zayyana dace sassa ko kayan aiki da kuma bugu na farko samfurin samfurori.
Fasaha sigogi:
bututun ƙarfe diamita 0.4mm (Standard) 0.3mm (Dace) zafi 20-50℅
Fitarwa: DC12V 5A
3d bugawa kaya
Domin binciken game da kayayyakin mu, ko pricelist, don Allah ka bar adireshin imel mana da za mu zama a cikin touch cikin 24 hours.
YiGao ne "Creative Corporation" wanda nasa ne da m masana'antu maimakon gargajiya masana'antu Kor ...
da.name = ‘da’
su ba llí llá su ba
Waratteimasu ka ?
87 => "AIKO ТТ"
Abba yahaya Abdullahi ( Nigeria /kano state )
hhmmm… iya jg ya…
Iya… Allohuma Amin… Sama-sama…
Facebook: NEMA-BAHAMAS...
Bikin Sallah: Hukumar FRSC Ta Bukaci Goyon Bayan A’lumma
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa, ta nemi hadin kan al’umma musamman masu ababen hawa da su bi umurnin da jami’an hukumar ke ba su da kuma dokokin sauran hukumomi.
Jami’in wayar da kan jama’a na hukumar, Dakta Boboye Kazeem, ne ya yi wannan kiran cikin wata sanarwa da ya fitar a Abuja ranar Litinin.
Kazeem ya jiyo babban shugaban hukumar na kasa, Dakta Boboye Oyeyemi, yana cewa a cikin sakon sa na Sallah, inda yake tabbatar wa da al’umman kasar nan cewa, hukumar ta yi shirin samar wa da al’umma lafiyayyun hanyoyi a lokutan na Bukukuwan Sallah da ma bayan hakan.
Oyeyemi, ya yi kira ga masu ababen hawa da su yi tuki bisa lura, su kuma nu na hakuri ga sauran masu amfani da hanyoyin domin nu na darussan da wannan lokaci na sadaukarwa ke tattare da shi.
A cewar shi, bukukuwan Sallah, al’ada ce na sadaukarwa, wanda ke baiwa Musulmi daman kara yin nazarin darajar rayuka da kuma nu na jinkai da tausayawa ga rayukan mutane wanda Allah Ya yi ta inda ya fanshi ran Annabi Ismail da rago.
Ya kara nu ni da cewa, darasin da ke cikin yanda Allah Ya fanshi ran dan Adam da Rago, hakan yana kara nu na mana darajar ran dan Adam din ne.
Daga nan sai Oyeyemi ya bukaci mutane da su guji aikata duk wani abin da zai iya jefa rayuwarsu da ta makwabtan su a cikin hadari a lokutan shagulgulan na Sallah.
Ya ce, “Mun sanya isassun ma’aikatanmu da kuma kayan aiki domin su tabbatar da lafiyan hanyoyinmu su kuma ceci masu ababen hawa a ko’ina cikin kasar nan.
“Domin samun kyakkyawan sakamako, hukumar ta umurci dukkanin jami’anta masu aiki a kan hanyoyinmu da su fi mayar da hankulansu a kan masu yin tukin ganganci, yin waya ko amsa wayan a lokutan da suke yin tuki.
“Su kuma kula da masu saba ka’idodjin hanya, yin tuki a cikin maye, yin lodin da ya wuce ka’ida da masu haska fitullun da suka wuce ka’ida da za su iya jefa sauran masu ababen hawan a cikin hadari.”
Ya kuma roki al’umma da su hanzarta kiran layukan hukumar ta wannan layin da ba a biyan ko sisi a kansa a lokutan bukukuwan, a duk lokacin da wani hadari ya auku.
Ya ce, duk layukan hukumar da sauran hanyoyin tuntubar ta za su ci gaba da kasancewa a bude a lokutan shagulgulan da ma bayan nan domin karba bukatun al’umma.
Amurka Ta Dora Alhakin Kashe-kashe Kan Rashin Bin Doka A Nijeriya
Saraki Ga Tinubu: Tsangwamata da Buhari Ya Yi Ta Sa Na Bar APC
Ba Albashi Ga Duk Wanda Ya Shiga Yajin Aik
Akwai Kyakyawar Tagomashi Ga Masu Zuba Jari A Nijeriya –ASHON
Matsaloli Sun Taso Wajen Tantance Tsaffin Ma’aikatan ‘Nigeria Airways’
Osinbajo Ya bayyana Rashin Kwarewar Kamfanoni Masu Zaman Kansu
Kamfanin Hyundai Ya Gina Wa Makarantu Dakunan Bincike A Legas
Rashin Tabbas Na Neman Jefa APC Cikin Matsala A Bauchi
EFCC Ta Yi Babban Kamu A Tashar Jirgin Sama Na Abuja
Babbar Shawarata Ga Mata ‘Yan Fim Su Yi Aure – Fati Nayo
Ko Ka San Abin Da Ronaldo Ya Gaya Wa Alkalin Wasa Bayan An Bashi Jan Kati?
PDP Ta Nada Daraktan Kamfen Din Takarar Shugaban Kasa
‘Yar Shekaru 20 Ta Kai Mahaifinta Kotu Sanadiyar Hanata Auren Masoyinta
Yaki Da Rashawa: Ana Tufka Da Warwara A Nijeriya
Batan Janar Alkali: Sojoji Sun Mika Mutum 13 Ga ‘Yan Sanda
Fayose Ya Kai Kanshi Ofishin Hukumar EFCC
"Mata☆da ne!"
Talla na Mara
Hausa: mota (ha)
So Ra: Melucu ya!
game Pokies [url=http://www.editriceromana.net/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=26272]+roulette +play[/url]
Home > LABARI > An ba hammata iska wajen wani taron jam'iyar APC a jihar Adamawa, karanta dalili
An ba hammata iska wajen wani taron jam'iyar APC a jihar Adamawa, karanta dalili
Mun samu labari yau dinnan cewa wani mummunan rikici ya barke tsakanin wasu manyan Jam’iyyar APC a Jihar Adamawa a karshen makon nan.
Ana tunani rigimar ba ta rasa nasaba da zaben fitar da gwani da za ayi. Wasu ‘Yan iskan gari ne da ake tunani su na tare da Mai Girma Gwamna Muhammadu Jibrilla Bindow su kayi kokarin jawo fitina domin nuna rashin amincewar su da tsarin da Uwar Jam’iyyar APC ta ke shirin kawowa. Jam’iyyar APC na kokarin yin amfani da zaben kato-bayan-kato wajen fitar da ‘Yan takarar ta a zaben 2019.
Gwamnonin APC da dama dai ba su yi na’am da wannan tsari ba wanda hakan ya fara kawo tashin hankali a wasu wurare.
Daily Trust ta rahoto cewa wasu ‘Yan daba da ke goyon bayan Gwamna Bindow sun rusa ofishin tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya Babachir David Lawal. Hakan yayi sanadiyyar raunuka da kuma barnata motoci da dama. ‘Yan Tawaren Jam’iyyar APC a Adamawa karkashin Dimas Ezra sun zargi Gwamna da kitsa wannan aiki.
Manyan APC a Jihar irin su Murtala Nyako, Babachir Lawal da Nuhu Ribadu su na tare da bangaren Taware na Ezra. Wadannan 'Yan daba sun fasa taron da aka shirya ne bayan sun ji ana kokarin amincewa da zaben kato-baya-kato wajen bada tutar Jam'iyya. Shi dai Gwamna Muhammadu Jibrilla yace ko kadan babu hannun sa.
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> whatsapp://chat?code=41x2TuRqdVQ9PrcrucqpTu Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira
Aika Labari:
Item Reviewed: An ba hammata iska wajen wani taron jam'iyar APC a jihar Adamawa, karanta dalili Rating: 5 Reviewed By: -
SENIORA TECH wacce ta shahara wajen FLASHIN da cire MAKULLI ko SECURITY na wayar salula ta koma TAUSHI PLAZA shago mai lamba 50, hawa na sama gefen hagu, yamma daga gidan Wazirin Gwandu,kan Titin Ahmadu Bello, Nassarawa, Birnin kebbi. Jihar Kebbi.
Latsa nan don samun labaranmu a WhatsApp
Seniora Tech ta koma Taushi Plaza shago mai lamba 50 yamma daga gidan Wazirin Gwandu Mal Umaru. Ahmadu Bello way Birnin kebbi.
Ka zo domin FLASHING da cire MAKULLI ( SECURITY) na wayar salula cikin rahusa.
SABON LABARI
Tuntube mu ko ka aiko labari
Home > LABARI > Ko gaskiya ne Allah baya karbar Sallah da ibadar matar da ke wulakanta mijinta? ga amsa
Ko gaskiya ne Allah baya karbar Sallah da ibadar matar da ke wulakanta mijinta? ga amsa
TAMBAYA:da gaske ne Allah baya karbar ibadar matar aure idan mijinta na fushi da ita domin rashin kyutatawa, biyayya ko ragowa?.
AMSA: Ga amsa da muka samo daga Malamai. An samo daga Hadisin Abdullahi Bn Amrin RA. ya ce Manzon Allah SAW ya ce 'matar da bata taba cewa na gode wa mijinta ba, matar da bata wadatuwa ga mijinta, wannan matar Allah baya kallonta a filin hisabi, wacce bata godiya ga mijinta inji Annabi Muhammadu SAW, matar da bata godiya ga mijinta, bata wadatuwa da mijinta , duk abin da ya yi mata tana kushe masa Hadisin ya inganta, ka duba Silsilatul Sahiha Hadisi na 289.
A karkashin sharhin wannan Hadisi, Muhammad Nasir Bn Albany cikin Silsilatul Sahiha Mujalla na farko shafi na 518 ya kawo Hadisin Abdullahi Bn Umar RA, ya ce Manzon Allah SAW ya ce akwai mutane guda biyu Sallar su bata wuce daidai kan su, na daya shi ne Bawa da ya guji Uwayen gidansa, Sallarsa Allah baya karbarta hatta sai ya dawo wajen Uwayen gidan nasa.
Na biyu kuma ita ce matar da ta saba wa mijinta, Allah madaukaki baya karbar Sallar ta, hatta sai ta koma ga mijinta ta nemi gafararsa. Wannan Hadisi ya inganta yana cikin Sahihul jami'ul Sagir Hadisi na 136 da kuma Silsilatul Sahiha Hadisi na 288.
Annabi SAW ya ce matar da bata godiya ga mijinta, wannan mata Allah baya kallonta a filin hisabi, sannan Hadisin Abdullahi Bn Umar ya ce Allah baya karbar ibadar wannan mata, duk Sallar da take yi, wallahi Allah SWA baya karba hatta sai ta koma ga mijinta ta bashi hakuri.
Latsa Nan Ka Saurari Sauti (Bayan ka latsa sai ka kara muryar wayarka, kuma ka dan jira manhajar sauti zai fara aiki)
Daukan nauyin gabatarwa: Alhaji Umar Namashaya Diggi, shugaban karamar hukumar mulki ta Kalgo a jihar Kebbi ne ya dauki nauyin shirin. Allah ya saka masa da mafificin alkhairinsa Amin.
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Aika Labari:
Item Reviewed: Ko gaskiya ne Allah baya karbar Sallah da ibadar matar da ke wulakanta mijinta? ga amsa Rating: 5 Reviewed By: -
SENIORA TECH wacce ta shahara wajen FLASHIN da cire MAKULLI ko SECURITY na wayar salula ta koma TAUSHI PLAZA shago mai lamba 50, hawa na sama gefen hagu, yamma daga gidan Wazirin Gwandu,kan Titin Ahmadu Bello, Nassarawa, Birnin kebbi. Jihar Kebbi.
Latsa nan don samun labaranmu a WhatsApp
Seniora Tech ta koma Taushi Plaza shago mai lamba 50 yamma daga gidan Wazirin Gwandu Mal Umaru. Ahmadu Bello way Birnin kebbi.
Ka zo domin FLASHING da cire MAKULLI ( SECURITY) na wayar salula cikin rahusa.
SABON LABARI
Tuntube mu ko ka aiko labari
DannaQueenxx (29)
a ko ga dagira?
ba da bing ba da BAN! -Hypernoma
Y=∑i=1i=Nwi·ai(A)
2) AKA MUMA
Yamma Yamma (From "7 Aum Arivu")
NASA ta kaddamar da kumbon da zai kusanci Rana 1
<==== ta ka cliké!!
← atukunareyo-555 ht97ps →
NIGERIA – “Sannu”
NAN MA TiPEU (A) <3
Dare dare Nan .?
Lumrah kan k zai...
Da Rin Da Sha
Aiki Oikawa [5]
Maryam Bakasee mawakiyar hausa film da tafi kowacce iya kwalliya da kwalisa01:47 › 5 months ago › Tsakar Gida
khalifah:suke kan=)
[Imam al-Shafi`i]
An tuhumi Mourinho da halin rashin da'a - BBC News Hausa
An tuhumi Mourinho da halin rashin da'a
Hukumar kwallon kafa ta Ingila ta tuhumi Jose Mourinho da nuna rashin da'a kan munanan kalamai da halayya da ya nuna a karawar da West Ham ta ci Chelsea 2-1.
A ranar Asabar ce West Ham ta doke Chelsea da ci 2-1 a gasar Premier wasan mako na 10 da suka yi a filin wasa na Boleyn Ground.
Haka kuma an sallami Mourinho da mataimakinsa Silvino Louro da kuma dan wasansa Nemanja Matic daga cikin wasan a karawar.
Hukumar ta kuma tuhumi kungiyoyin biyu da kasa tsawatarwa da 'yan wasansu, ta kuma ba su daga nan zuwa 29 ga watan Oktoba domin su kare kansu.
Chelsea na fuskantar biyan tara ta kudi £25,000 saboda 'yan wasanta biyar da aka bai wa katin gargadi a karawa biyar da aka doke ta.
'Juyin mulki a ka yi min'- Mugabe - BBC News Hausa
Tsohon Shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe, ya yi magana a karon farko tun bayan da a ka kore shi daga mulki a watan Nuwambar bara, inda ya ce juyin mulki a ka yi masa.
Mr Mugabe ya bayyanawa kafar yada labaran Afirka ta Kudu, cewar magajinsa Emmerson Mnangagwa ya zama Shugaban kasa ne kawai saboda goyon bayan rundunar sojan kasar da ya samu.
Mr Mugabe ya ce "ban taba tunanin wanda na baiwa kulawa, na jawo cikin gwamnati kuma wanda na dage wajen ceto rayuwarsa daga halaka zai zo wata rana ya juya min baya ba."
Mr Mugabe ya ce a shirye ya ke ya taka rawa wajen kawo sauyi a Zimbabwe sannan kuma ya yi sulhu da Mr Mnangagwa kan cire shi da a ka yi daga mulki ba a bisa ka'ida ba.
Taron addu'o'in jagoran 'yan adawa a Zimbabwe
Changeset a Transposh-wordpress [48e8558]: Burma (Myanmar) yana da wani sabon flag Nuwamba 10, 2017
Topics tatsuniya, sanda, arziki, makauniya, mowa, bora, aljani, dodo, zaki, kura
35 -'Yar Mowa DA Mai Hakan Bera.ogg download
36 - Wata Mata da Aljani DA Husare da Hodanego.ogg download
Sarkin Makera (Cont) da 'Yar Mowa da 'Yar Bora download
Wata Mata da Aljani DA Husare da Hodanego download
Daya daga cikin kasashen dake daukar nauyin bakuncin gasar cin kofin Afrika wato Equatorial Guinea ta tsallake zuwa zagayen wasan gab da kusa dana karshe.
Kasar dai ta bada mamaki ne bayan da ta doke Senegal da ci biyu da daya a wasanta na biyu.
A wasan farko da kungiyar ta buga ta doke Libya ne da ci daya mai ban haushi.
A yanzu haka dai an fidda Senegal a gasar, amma tana da sauran wasa daya.
"Gaskiya mun yi sa'a sosai muka zura kwallo dab da an kusan a tashi wasan. Muna da kwarin gwiwa zamu doke Zambia domin mu jagoranci rukunin da muke." In ji Juvenal Edjogo, kyaftin din Equatorial Guinea.
A daya wasan da aka buga a rukunin na A, Libya ce ta tashi biyu da biyu tsakaninta da Zambia.
Hirar Ibrahim Isa da Magaji Majiya kan 'yan luwadin da aka kama - BBC News Hausa
Hirar Ibrahim Isa da Magaji Majiya kan 'yan luwadin da aka kama
Dambe takwas aka yi, hudu babu kisa, Arewa da Kudu suka yi nasara a wasanni bibiyu - BBC News Hausa
Dambe takwas aka yi, hudu babu kisa, Arewa da Kudu suka yi nasara a wasanni bibiyu
Wasanni takwas aka dambata a Abuja a ranar Lahadi, guda hudu daga ciki aka tashi babu kisa, Kudu da Arewa suka yi nasara a karawa bibiyu.
Cikin dambatawa takwas din da aka yi, Kuduwa sun yi kisa a wasanni biyu, yayin da bangaren Arewa ma suka samu nasara a fafatawa biyu, sannan aka tashi babu kisa a karawa hudu.
Wasannin da Kudawa suka yi nasara sun hada da gumurzun da Dogon Dan Polis ya buge Shagon Bahagon Na Bacirawa da wanda Shagon Bahagon Bala ya doke Hussaini.
Nasarorin da Arewa suka samu sun hada da wanda Shagon Lawwalin Gusau ya buge Shagon Bahagon Gurgu da kuma wasan da Shagon Garba Dan Malumfashi ya kai Shagon Dan Matawalle kasa.
Wasannin da aka tashi babu kisa kuwa:
Shagon Dan Polis daga Kudu da Na Bacirawa Karami daga Arewa
Dan Aliyu Langa-Langa daga Arewa da Bala Shagon Kwarkwada daga Kudu
Bahaushe Mai Ban Haushi!: Tsare Iyan-Tama: Sabon Zubin Zalunci
YADDA ZAKAYI DOWNLOAD LITAFFIN NA FATAWAR RABON GADON VOL.1 - Hausaloaded.com
YADDA ZAKAYI DOWNLOAD LITAFFIN NA FATAWAR RABON GADON VOL.1
Image caption Juventus ce ta dauki kofin Serie A na bana kuma 5 a jere
Mai tsaron ragar Juventus, Ganluigi Buffon, ya tsawaita zamansa da kungiyar, har zuwa kakar 2018.
Buffon dan kasar Italiya ya koma murza-leda a Juve a shekarar 2001, ya kuma taimaka mata lashe kofin Serie A na biyar a jere a bana.
Shi ma mai tsaron bayan kungiyar, Andrea Barzagli, ya tsawaita yarjejeniyarsa zuwa shekarar 2018.
Barzagli wanda ya buga wa tawagar kwallon kafa ta Italiya wasanni 54, zai yi ritayar yi wa kasar tamaula bayan gasar kofin nahiyar Turai ta bana.
Shi kuwa Buffon wanda ya yi wa Italiya wasanni 156, na fatan yin murabus daga buga wa kasar tamaula bayan kammala gasar cin kofin duniya ta 2018.
Saurari hirar da BBC ta yi da Sule Lamido - BBC News Hausa
Saurari hirar da BBC ta yi da Sule Lamido
Chainalysis - kamfanin da ya hallaka a sakaya sunansa Bitcoin - Blockchain News
Tsallake zuwa abun ciki
Chainalysis – kamfanin da ya hallaka a sakaya sunansa Bitcoin
A mafi cigaban kasashe, aiki aiki ne a karkashin hanya don gabatar da sharudda game da tsari na cryptocurrencies da kuma tarewa. A cikin Shirin zanen da takardar kudi, su sukan taimaka da kamfanoni don saka idanu da kawancen networks, daya daga cikin shahararrun – Chainalysis. kawai a cikin 2017 kamfanin sanã'anta game da $ 700,000, tana hada kai da jihar da kuma jami'an tsaro.
Chainalysis da aka kafa a 2014 ta Jano Moller, Jonathan Levin da kuma Michael Gronager. Babban shugabanci na kamfanin An sa idanu blockages da cryptocurrency ma'amaloli ga magance kudin haram da kuma zamba. Kamfanonin da cewa samar da irin wannan ayyuka ne da yawa, amma kusan duk sassan Amurka, kazalika da Turai kungiyoyi kamar Europol, shafi Chainalysis.
A bara Chainalysis samu fiye da $ 700,000 daga US Department of Gida Tsaro (DHS), Amurka Ciki Revenue Service (IRS) da kuma Amurka Shige da Fice da Kwastan Control Service (ICE) domin ta aiki. Har ila yau, a bara, kamfanin da aka kai a kai tuntube da masu zaman kansu da kungiyoyin, la'akari da matsayin kwata rahotanni ke nuna yawa lambobi da kuma cinikayya da yarjejeniyar.
Kuma daya daga cikin abokan ciniki yau da kullum na Chainalysis ya Amurka ta Tarayya Ofishin Bincike (FBI), wanda ya sha nanata bayansa da kamfanin ta asusun a cikin past 'yan shekaru.
Taimakon a gudanar da bincike
Godiya ga hadin gwiwa tare da Chainalysis, FBI gudanar ya cimma gagarumin sakamakon a gudanar da bincike kan ayyukan da mahalarta da m ciniki site Silk Road, kazalika da koyi game da cikakkun bayanai na fatarar na Mat Gox musayar. bayan duk, da Chainalysis ma'aikata sa ido da m 650,000 Bitcoins, wanda ya zama sananne a lokacin da ji a cikin Congress.
Bugu da kari, godiya ga aikin da monitoring kamfanin, a marigayi Nuwamba 2017, Amurka tarayya kotu ya umarci Coinbase musayar samar sirri bayanai zuwa 14,000 masu amfani. Irin wannan shawarar da aka sanya a cikin haske da bincike ta Amurka Ciki Revenue Service (IRS), wanda ake zargin cewa masu amfani da musayar samun kudin shiga daga sayar da cryptocurrency, a mafi yawan lokuta, tafi daga biyan haraji. Saboda haka, bisa ga IRS data for 2015, da haraji a kan ribar daga ayyukan da bitcoin aka biya kawai ta 802 mutane.
Da kamfanin ya website ce Chainalysis ya yi ĩmãni da cryptocurrency da kuma tarewa fasahar, da kamfanin ya manufa shi ne samar da kungiyoyi tare da kayayyakin aiki, don a hana fraudulent ayyuka a cikin Sphere kudi, yayin da mutunta hakkin ya tsare sirri. Duk da haka, a gaskiya, kamfanin ta blockanalysis sabis gama takamaiman mutane da takamaiman ma'amaloli a kan hanyar sadarwa.
Saboda haka, godiya ga sabis na Chainalysis, IRS, misali, na sa ido da ayyuka na kambun Bitcoins da sauran cryptocurrencies da kuma sa ido biyan haraji. Kuma wannan yana nufin cewa ma'amaloli da cryptocurrencies, kamar bitcoin, ba za a dauke m. Har ila yau,, kamfanonin da suke amfani da Chainalysis sabis sami cikakken rahoton a kan ma'amaloli a kan block, su m abokan ciniki da kuma abokan.
Gaskiyar cewa kamfanin Chainalysis ne samun more kuma mafi abokan ciniki daga jihar wakilan da Tsarin, damuwa da yawa mambobi ne na Hikimar al'umma suka yi ĩmãni, a nan gaba na cryptocurrency ba tare da bayyana tsari da kuma dama na kowa da kowa don a sakaya sunansa. Duk da haka, bisa ga shugaban na hermitage Capital asusun Bill Browder, saboda da ayyuka na kamfanoni, irin su Chainalysis, cryptocurrencies suna zama wani ƙara m da kuma abin dogara hanyar zuba jari ga masu zuba jari.
Koriya ta Kudu na shirin m tsari na cryptocurrencies
So da Koriya ta Kudu ...
Coinbase sanya 43% na ta 2017 kudaden shiga a lokacin Disamba
A dijital kudin ...
Amurka shugabanni zuwa gwanjo $ 25M a Bitcoin
Northern Trust da kuma PwC zai yi amfani da blockchain don hanzarta audits
G20 Juma'a ba zai haifar da sabon tsari ga cryptocurrencies
Peter Thiel: Akwai za kawai zama daya online daidai da zinariya – Bitcoin
Biliyoyin daloli Wall Street kamfanin ya fara da ciniki tare da Bitcoin bara
Shekara-shekara Amurka majalisa tattalin arziki rahoton mayar da hankali a kan cryptocurrencies
SEC yana “da dama,” na gudanar da bincike bude a cikin cryptocurrency sarari
Tafiyar da gefe ciniki m ciniki ne daya daga cikin mafi m,
Ci gaba karatu »
Too farkon sayar Hikimar dukiya Daya daga cikin farkon masu zuba jari a cikin
Sakaci na matakan tsaro Zuba jari a cryptocurrencies ake dangantawa da babban hadari,
Kurakurai na Hikimar Masu zuba jari. Kuskuren 2
Suna zaton cewa shi ne zai yiwu a samu arziki da sauri a kan cryptocurrencies
bitcoin tare da block sarkar BTC girgijen hako ma'adinai Coinbase Hikimar cryptocurrencies cryptocurrency ethereum musayar hardfork ico litecoin ma mai hakar gwal hako ma'adinai cibiyar sadarwa sabon labarai yarjejeniya ripple bi sakon waya alama Alamu ciniki alabe
Free Wi-Fi in Iranduba
Daiji na hito ga i masu ka?
Facebook: www.facebook.com/laurenbanawa
2: Haiyouhui-Sanya
Tuggu, kutunguila, kumbiya-kumbiyar da aka kulla a zaben shugabannin APC - Premium Times
October 15, 2018 0 Dokar Hana Fita da Buhari ya kafa haramtacciya ce -Femi Falana
October 13, 2018 0 Buhari ya saka hannu a dokar iko na hana wasu gwaskaye 50 ‘yan Najeriya ficewa daga kasar nan
October 12, 2018 0 Jirgin sama ya kama wata a filin jiragen Lagos
Kiwon Lafiya
Bidiyo da Hotuna
You are at:Home»Babban Labari»Tuggu, kutunguila, kumbiya-kumbiyar da aka kulla a zaben shugabannin APC
Tuggu, kutunguila, kumbiya-kumbiyar da aka kulla a zaben shugabannin APC
Bi Ashafa Murnai a kan June 24, 2018 Babban Labari
A daidai lokacin da ake ci gaba da fara zaben shugabannin jam’iyyar APC na kasa, wakilai masu jefa kuri’a daga kowace jiha, wato dalaget, sun rika samun takardu har guda uku mabambanta da juna, wadanda kowace ke kunshe da sunayen ‘yan takarar da ake so a zaba.
Takardar farko da aka fara raba wa masu zabe, ita ce mai dauke da jerin sunayen ‘yan takara 11, wadda aka yi zargin cewa an damka wa shugaban kwamitin shirya taron gangamin na kasa, Gwamnan Jihar Jigawa, Badaru Abubakar, kuma aka ce su ne ‘yan takarar da Shugaba Muhammadu Buhari ke so a zaba, wai su ne hankalin sa ya fi kwanciya da su.
Wata majiya, wadda ke daga cikin ‘yan takarar wani mukami a zaben ya shaida wa PREMIUM TIMES cewa Buhari ya fada wa Gwamna Badaru cewa ya tuntubi sauran ‘yan uwan sa gwamnoni domin su goyi bayan ‘yan takarar da ya ke so a zaba.
Wata majiya ta ce Buhari ya bayyana wa gwamnan cewa, wadancan su ne ‘yan takarar da ya ke so a zaba, su 11, amma a sauran mukamai, za su iya cikewa da wadanda ran su ke so.
A jerin sunayen da ke cikin takardar da ke dauke da ‘yan takarar da Buhari ke goyon baya, akwai Adams Oshimhole a matsayin shugaban jam’iyya, Faruk Aliyu a matsayin mataimakin shugaba daga Arewa, sai Mala Buni a matsayin sakataren jam’iyya na kasa.
Akwai kuma sunan Mainasara Sani a matsayinn wanda ake so a zaba mataimakin shugaban jam’iyya na shiyyar Arewa maso yamma, Emmanuel Eneukwu mataimaki daga shiyyar Kudu maso gabas, Hilliard Attah a matsayin mataimaki daga Kudu maso kudu, sai kuma Christopher Osuala a matsayin sakataren tsare-tsare na kasa.
Akwai kuma sunan Lanre Issa-Onilu a matsayin sakataren yada labarai na kasa, George Moghalu kuma mai binciken kudi na kasa, sai kuma Edike Adoh-Ogbuta a matsayin mataimakin lauyan jam’iyya.
Ita kuma Tina Adike, ita ce aka ce hankalin Buhari ya fi karkata ta zama shugabar mata ta kasa.
Akwai kuma wata takardar ta biyu da aka rika raba wa wakilan da za su yi zabe, wadda ita kuma aka ce su ne ‘yan takarar da jigon jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu ke so a zaba a matsayin shugabanni.
Shi dai wannan jerin sunayen, sun kunshi na ‘yan takara har 23.
Na farko akwai sunan Adams Oshimhole a matsayin shugaba, Niyi Adebayo a matsayin mataimakin shugaba daga kudu, Lawan Shu’aibu kuma mataimakin shugaba daga Arewa, Sai Kashim Imam a matsayin sakataren jam’iyya na kasa.
Amma daga baya Imam ya janye daga neman mukamin.
Akwai sunan Longers Anyanwu da ake so ya zama sakataren tsare-tsare na kasa, Salamatu Baiwa kuma shugabar mata ta kasa, da kuma Babatunde Ogala a matsayin lauyan jam’iyya.
Majiyar PREMIUM TIMES ta ce duk da alkawarin da gwamnoni suka yi wa Buhari ta hannun gwamna Badaru wanda shi ne shugaban shirya taro, cewa za a zabi wadanda Buhari din ke so a zaba, sai gwamnonin su ma suka fito da na su jerin sunayen da su ke so wakilan jefa kuri’a su zaba daga sama har kasa.
Shi dai wannan jerin sunaye da ke kunshe a cikinn takarda ta uku, ya kunshi sunayen ‘yan takara a mukamai daban-daban har 35.
Su ma sun amince da sunayen Adams Oshimhole, Faruk Adamu da Niyi Adebayo.
Sannan a na su jerin sunayen akwai Bulama Waziri, wanda ya rigaya ya janye wa Mai Mala Buni.
Akwai kuma sunan Fatima Adams a matsayin shugabar matan jam’iyya ta kasa, Bolaji Abdullahi a matsayin sakataren yada labarai na kasa da kuma Emma Ibediro a matsayin sakataren tsare-tsare na kasa.
Gwamnati ta yi tir da kisan ma’aikaciyar ‘Red Cross’ Hauwa Liman da Boko Haram suka yi
Muna nan kan bakan mu cewa APC ba za ta fafata a zabuka a jihar Zamfara ba – Hukumar INEC
BOKO HARAM: Kungiyar Red Cross ta roki Najeriya ta sa baki a sako ma’aikatan ta
Sababbin Labarai
Gwamnatin tarayya ta raba Naira biliyan 1.5 wa talakawa 20,344 a jihar Bauchi
Kashi 11 bisa 100 na dabarun bada tazarar iyali kawai ake amfai da su a jihar Kogi
Cutar ‘Dyslexia’: Kira ga Iyaye da su maida hankali ga ‘ya’yan su
Har yanzu ba a janye dokar hana zanga-zanga a Filato ba na nan ba -Gwamnati
Abinda masu karatu ke fadi
Aminu Baba on SAURARI: Dalilin da ya sa na maka Datti a kotu, ban amince a yi masa duka ba a Zariya – El-Rufai
Mr. Abdin on Atiku ya bude gidan abinci
Shamsu habibuj on Ko Buhari ya amince yayi Takara a 2019 ko mu maka shi a kotu – Ganduje
Mahmoud Suleiman, (iyan kagarko), on TARON PDP: Lema ta yage a taron PDP na yankin Arewa Maso Yamma, Namadi Sambo ya fice a fusace
Fanni Select Category Babban Labari Bidiyo da Hotuna Duniya Kiwon Lafiya Labarai Labarai daga Jihohi Manyan Labarai Ra’ayi Rahotanni Shakatawa Wasanni
saudi arabia sarki [tsohon goat] a bautawa Allah, fucked, a cikin ass, kamar, to, ka saya, a sha'awa, wani kudi, wanda, Farisiyawa, aka halicce su, daga kome ba? Shi ya sa, da Ubangiji Allah, Mai-iko duka Mahalicci, da yake faruwa ya kashe kamar kare! [ina neman, na kowane gwamnati, kamfani, ma'aikata, typography a duniya] cewa, don Cashing halin kaka bisa, da kuma ƙungiya (management, wata, shafin yanar gizo), [ta wurin waje da bashi aljan, na halitta daga bã kõme ba, da abin bautawa Ba'al Rothschild, IMF mujiya] don ba da damar da ni, na buga, a cikin sunana, Unius Rei, bankin bayanin kula, 1000 by Auriti (Auro), za ka iya ba, ga kowane mutum, a duniya, irin su, ramuwa ga dormant babban birnin kasar, wanda aka rasa, da kuma cewa su sace da Banks.
ADO GWANJA AHAYYE MATA A KAME KAM SABUWAR RAWA
Sabuwar rawa da wata tafito da ita kalli yadda takeyi. www.bestarewa.com.ng
Sabuwar rawa da kwankwaso acikin daki
Sabuwar waka sabuwar rawa sabon jarumi 2018
ADAM A ZANGO YAYI SABUWAR RAWA SHUKUSHUKU
Kalli Abin Mamaki A Wajen Misabhu Aka Anfara sabuwar rawa 2018
SABUWAR WAKA SABUWAR RAWA 2017 (Hausa Songs / Hausa Films)
sabuwar rawa casu 2017 (Hausa Songs / Hausa Films)
SABUWAR RAWA DA KWANKWASO 14
Download Kalli Wata Irin Rawa Da Hadiza Gabon Tayi Acikin Daki Allah Ya Kyauta Mp4/3gp - Hali Dubu Hausa Movies Tv _ NaijaLoyalNG
You are here: Hali Dubu Hausa Movies Tv » Kalli Wata Irin Rawa Da Hadiza Gabon Tayi Acikin Daki Allah Ya Kyauta
Title : Kalli Wata Irin Rawa Da Hadiza Gabon Tayi Acikin Daki Allah Ya Kyauta
Kalli Wata Irin Rawa Da Hadiza Gabon Tayi Acikin Daki Allah Ya Kyauta
Kalli Yan Da Kannywood Actres Hadiza Aliyu Gabon Tayi Celebrating Din Bikin Birthday Din Ta A Ture.
Hadiza gabon ta futo da wata sabuwar rawa
Hadiza Gabon tasaki sabon video inda take nuna tafa iya rawa da waka
Mayan Mata Suna Rawa Ba Kunya Ba Tsoron Allah
Hadiza Gabon ta na cikin nishadi
Hadiza Gabon komai da ruwanki
Raddin da sheikh jafar ya taba yiwa sheikh Ahmad gumi akan bun yan siyasa
17. Takarajima
Mala : iya ka :)
Zaben 2019: Hukumar INEC ba za ta yi ma mu adalci ba - Secondus ▷ Legit.ng
Legit.ng ta samu cewa Mista Secondus ya kuma bayyana cewa su tuni jam'iyyar su ta fidda rai ga samun damar shiga zabe sahihi a kasar nan.
Yanzu-yanzu: Makiyaya sun kai hari jihar Ondo, sun kori ma'aikata a sakatariyar Akure ta kudu ▷ Legit.ng
Rahotanni da Legit.ng ke samu yanzu-yanzun nan na nuni da cewar wasu 'yan ta'adda da ake zargin makiyaya ne sun kai wani hari Ondo tare da korar ma'aikata a sakatariyar karamar hukumar Akure ta a kudu.
Sauya sheka: Osinbajo da Oshiomhole na shirin hargitsa majalisar dokoki – Majalisar wakilai ▷ Legit.ng
Bidiyon yadda wani mahajjaci yaso kutsawa cikin dakin Ka'aba ▷ Legit.ng
Legit.ng ta samu cewa sai dai ba samu nasaraba bayan da yayi ta kokarin bude dakin amma Allah bai bashi nasara ba kuma cikin dan karamin lokaci sai kawai wani jami'in tsaron kasar ya jefo shi a kasa.
An yaye wasu sababbin Sojojin sama 5 da su kayi karatu a cikin gida ▷ Legit.ng
Ba’a mugun sarki, sai mugun bafade: An gano gwamnan da Kwamishinoninsa ke juya shi da asiri da tsafe tsafe
Babbar jam'iyyar adawa PDP ta bawa wani tsohon minista babban mukami ▷ Legit.ng
Na shiga cikin sana’ar sace mutane ne domin samun kudin hidimar sallah – Wani matashi ▷ Legit.ng
Jerin sanannun 'Kasashe 9 kacal masu Makaman Nukiliya a Duniya
An yankewa iyaye masu shayarwa 3 da wasu mutane biyu daurin watanni shida gidan yari kan laifin satar kaji na kimanin N3.2m ▷ Legit.ng
Ba'aba Aliyu Ibrahim
[url=http://profiles.tigweb.org/letemufu76]age to take kamagra[/url]
Uhatahi, Ma'ake
1)-Cupkake-Cupkake♥
Hausa (2)Hausa
Yahaya, Nazariyah (1)
Yi, Xilamucuo (1)
AA AN ANA MA MAN MANA NA
Alhaji Umar Imam,
huhu, comel laa sys...suke-suke ^^
3.Bisa rekber ga gan ?
(+1240) 2797 Sakurai Saita ka Otoko wa Mada Kai na
Eh..Yaya pun sama ya. Hihik
san b kuya ung cross mu? sa baba ba?
da kawen ke?
Gajeel: Sai!!
SAI BUHARI!
Mai shari’a ta hukunta babban lauyan Najeriya ▷ NAIJA.NG
Sakon Buhari na sallah: Fasa yaki da cin hanci cin amanar mutanen Najeriya ne
Mai shari’a ta hukunta babban lauyan Najeriya
- Wani babban lauyan Najeriya Joseph Nwobike, ya fuskanci hukunci bisa ga dalilai da dama akan yunkurin kawowa adalci tangarda
- Mista Nwobike ya fuskanci hukunci a kotun Ikeja, dake jihar Legas a ranar Litinin
- Justice Raliat Adebiyi, bata sameshi da laifi ba game da bayar da bayanai na karya ga ma’aikacin shari’a da kuma hukumar kula da tattalin arzikin Najeriya
Daya daga cikin manyan Lauyoyin Najeriya Joseph Nwobike, an hukuntashi bisaga dalilai da dama akan yunkurin kawowa adalci tangarda.
Mista Nwobike ya fuskanci hukuncin ne a kotun Ikeja, dake jihar Legas a ranar Litinin, 30 ga watan Afrilu.
Justice Raliat Adebiyi, bata sameshi da laifi ba game da bayar da bayanai na karya ga ma’aikacin shari’a da kuma hukumar kula da tattalin arzikin Najeriya ta EFCC.
KU KARANTA KUMA: Hukumar Navy ta karbe buhunan shinkafa 642 daga hannun masu shigowa da ita ta barauniyar hanya
Lauya mai gabatar da kara Rotimi Oyedepo, ya bukaci alkaliyar data duba nauyin hukuncin data yankewa wada ake zargin, na daurin shekara biyu.
Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.naij.com
Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa Ko a http://twitter.com/naijcomhausa
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta NAIJ.com Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Yaki da ta'addanci: Soji sunyi halaka 'yan ta'addan makiyaya 21 a Benue
Yaki da ta'addanci: Soji sunyi ragargaji 'yan ta'addan makiyaya a Benue
Fasa yaki da cin hanci cin amanar mutanen Najeriya ne, a sakon Buhari na Sallah
Jahohin Najeriya 6 da suka fi ko ina yawan musulmai
Layyar manya: Wani balarabe yayi layya da dan akuyan Riyal miliyan 13 (Hoto)
Bikin Sallah: 'Yan sandan Najeriya sun bankado wata kullalliyar tada zaune tsaye a Arewa
Kwankwaso ya bukaci PDP ta ba 'yan Arewa maso yamma tikitin tarakarar su
Mu kadai ne za mu iya kada Buhari a 2019 - Inji Kwankwaso
Bikin Sallah: Gwamnatin jihar Kaduna ta rufe wuraren shakatawa
Ba sabam-ba: Najeriya na duba yiwuwar samar da makamashin Nukiliya na zaman lafiya ▷ NAIJA.NG
'Yan sanda a jihar Katsina sun yi babban kamun 'yan ta'adda da batagari, duba jerin sunaye da laifukansu
Ba sabam-ba: Najeriya na duba yiwuwar samar da makamashin Nukiliya na zaman lafiya
- Najeriya zata samu tashar farko ta samar da makamashin nukiliya a tsakiyar 2020
- Shugaba kuma zababben jami'i na Nigeria Atomic Energy Commission, Simon Pesco Mallam, ya bayyana hakan a taron da aka kammala na 2018 AtomExpo a sochi, Rasha
Mallam ya sanar da The Guardian Exclusive :"Mun gama shirin mu tsaf kuma zuwa tsakiyar 2020 ne. Muna fatan zamu samu makamashin haya kuma zamu kara uku ko sama da haka a shekaru 10 masu zuwa. "
Dangane da tambayar cewa ko Najeriya zata hada kai da Rasha ko a'a, yace :" Muna da yarjejeniya da kasar Rasha, amma bamu sa hannun yarjejeniyar kwangila ba tukun. Munsa hannun yanayin aikin, habaka aikin amma babu wata yarjejeniyar kwangilar haya."
DUBA WANNAN: Ana zargin Bukola Saraki da yi wa gwamnati zagon kasa
A game da yaushe makamashin zai fara aiki, yace: "Gaskiya bansan yaushe bane takamaimai,yanda bazaku zo kuce mun karya alkawari ba. Amma dai ku sani cewa ana shirye shiryen, kuma nan da shekaru kalilan zaku ga sakamakon."
Mallam ya musa rahoton cewa Najeriya ta sa hannu yarjejeniya ta biliyoyin daloli.
Wasu jaridun sun ruwaito cewa Najeriya tasa hannun kwangilar dala biliyan 20 da Rasha. Inaso in sanar daku ba gaskiya bane hakan.
Hadin kai kawai muke dashi da Rasha. Kuma muna fatan in komai ya tafi daidai, zamu sa hannun wata kwangilar dasu. Amma bazamu bayyana kwangilar ba, gudun wasu kada su zagaye mu suje kafin mu.
Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
An yankewa magidanci mai ‘ya’ya 7 hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda kisan matarsa mai juna biyu
Yanzu Yanzu: Ana tsimayen saukar Shugaba Buhari a Garin Daura
Saraki ya fara rara-gefe wurin Gwamnoni, ya Ziyarci wata Jiha a Kudancin Najeriya
Soyayya: Yadda wasu masoya suka kwashi 'yan kallo a jami'ar Bayero ta garin Kano (Bidiyo)
Mutuwa rigar kowa: Muhimman abubuwa 5 da baku sani ba game da Marigayi Kofi Annan
Manyan mata da kanana sunyi zanga-zanga tsirara a jihar Imo (Dalili)
Mazaunan Kano na murnar dawowar shugaba Buhari ▷ NAIJ.COM
Aisha Buhari ta sake sukar salon mulkin mijin ta Muhammadu Buhari
Mazaunan Kano na murnar dawowar shugaba Buhari
- Mazaunan Kano na farin ciki da godiya ga Allah bayan labarin dawowar shugaba Buhari.
- Shugaban ya dawo Najeriya a ranar jumma’a, 10 ga watan Maris bayan hutun ganin likita a Landan.
Mazaunan garin Kano na cike da farin ciki da godiya ga Allah bayan dawowar shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar jumma’a, 10 ga watan Maris.
Kamfanin dilancin labarai na Najeriya NAN ta ruwaito cewa, shugaban kasa ya isa filin jirgin sama na sojojin sama na Kaduna a misali karfe 7:40 na safe a ranar Jumma'a bayan hutun ganin likita a kasar Birtaniya.
Wasu daga cikin mazaunar sun shaidawa NAN cewa, sun kasance masu farin cikin dawowar shugaban kasa da kuma ganin cewa ya dawo cikin koshin lafiya.
Wani mazaunin, Mukhtar Dahiru-Rigachikun ya ce: “Ina matukar farin ciki da dawowar shugaban kasa yayin da kuma ya dawo cikin koshin lafiya”.
KU KARANTA KUMA: Buhari ya umarci Osinbajo ya cigaba rikon kwarya, yana bukatan hutawa kadan
Mukhtar ya bukaci 'yan Najeriya musulmai da kuma kiristoci cewa su cigaba da addu’a don zaman lafiya da hadin kai a kasar.
Ya ce: "Ko da yake, mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo yi yi rawan gani a matsayin mukaddashin shugaban kasa bayan tafiyar shugaba Buhar, amma yanzu sa su hada hannu don ci gaban kasar”.
Ku biyo mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa
Hausa News Dawowar Shugaba Buhari Gwamnatin Tarayya A Najeriya
Dandalin Kannywood: Naji dadin yafiyar da akayi wa Rahma Sadau - Rabi'u Rikadawa
'Yan Najeriya miliyan 74 za su yi wa 'yan siyasa hukunci a zaben 2019
Wutar dare ta kone gidaje 3 da dukiyoyin miliyoyin Nairori a wannan jihar
Anyi sulhu tsakanin 'yan a ware da kuma uwar jam'iyyar PDP
Jerin sunayen hukumomin tsaro a Najeriya, da ayyukansu
Ta bayyana ashe mashawartan Buhari sun gaya masa wanda ya kamata ya zama shugaban NIA, amma yayi watsi da shawaras
Zaben Osun: Abunda zan yi idan na fadi zabe – Sanata Adeleke ▷ Legit.ng
Atiku Abubakar
Zaben Osun: Abunda zan yi idan na fadi zabe – Sanata Adeleke
Dan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) sanata Ademola Adeleke ya bayyana cewa zai taya abokin adawarsa murna idan har ya fadi zaben gwamnan jihar Osun.
A wani hira da manema labarai a ranar Asabar, 22 ga watan Satumba, bayan ya jefa kuri’arsa a mazabarsa dake Ede ta arewa, sanatan ya bayyana cewa akwai alamun cewa shine zai lashe zaben, inda ya kara da cewa zai tura sakon taya murna ga duk wanda ya yi nasara idan har shi bai ci ba.
Ya kuma nuna gamsuwa da tsarin zuwa yanzu, inda ya bayyana cewa kayayyaki sun isa wurin da wuri.
Da Legit.ng ta tambaye shi akan yiwwar nasararsa, dan takaran yace zai yi nasara idan har zaben ya kasance na gaskiya da amana.
KU KARANTA KUMA: Ministan Buhari da bai yi NYSC ba ya kare kansa
A halin da ake ciki mun ji cewa wata tsohuwar kakakin majalisar wakilai, Patricia Etteh ta bayyana cewa tana da yakini kan cewa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ce zata yi nasarar lashe zaben gwamnan jihar Osun da ake gudanarwa a yau Asabar, 22 ga watan Satumba.
Etteh wacce tayi Magana da jaridar The Nation daga gidanta na Ikire, tace jam’yyar ta shirya ma zaben dari bisa dari.
Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Da sauran kwana: Ana rade-radin wani babban tsohon Shugaban kasar nan ya rasu
Suruki ya sa an kashe mijin 'yar cikinsa, kan banbancin kabila
Atiku Abubakar
Yajin aiki: Ma’aikata a jahar Kaduna sun yi fatali da umarnin kungiyar kwadago
Shugaba Buhari ya saki makudan kudi ga Malaman Jami’a
Za ku ji cewa Gwamnatin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ta saki makudan kudin da su ka haura Biliyan 1 ga Malaman Jami’ar Tarayya ta Nsukka da su ka dade su na jiran tsammani. Tun 2009 dai wadannan kudi su ka makale.
Baki har Kunne: Shugaba Buhari ya yiwa Kungiyar ASUU sabon Alkawali
Shugaban kasa Buhari wanda Dakta Gidado Bello Kumo na hukumar jami'o'i ta NUC ya wakilta, ya yi wannan alkawari ne a yayin biki na yaye dalibai na jami'ar Abubakar Tafawa Balewa dake jihar Bauchi a ranar Asabar din da ta gabata.
ASUU ta bayyana damuwar ta na rashin aikin yi a kasar nan
Shugaban ASUU na jami'ar Ibadan, Dr Deji Omole wanda ya fadi hakan a ranar lahadi a Ibadan ya kara da cewa ya zama dole a tunatar da minista cewa bai kamata a yi wasa da rayuwar yaran talakawa ba a siyasa, kuma da mamakin cewa...
3 shafukan yanar-gizon UX na kayan haɓaka ga abokan gaba - Semalt
Yana da matukar mawuyacin hali a filin watsa labaru, ma. Kashi kashi 77 cikin dari na masu amsawa a binciken binciken Adobe na baya-bayan nan (rajista da ake buƙatar) sun nuna cewa sunyi imani da cewa haɓaka ainihin lokaci na da muhimmanci. Har ila yau, ya fi dacewa da cewa, kashi 60 cikin 100 sun ce suna fama tare da haɓakawa - top ltc insurance companies.
Ga masu sauraro
Yana da mahimmanci cewa mutane da yawa sun sami aikin don zama kalubale. Saurin ƙwaƙwalwa kullum yana ɗaukar wasu matakan da za a aiwatar da su, tare da kayan aiki na cinikayya sau da yawa yana ƙunshe da jigilar maɓallai na masu bincike, ƙaddamar da fashewa aukuwa da kuma kira zuwa ga dukiyar wasu. Wannan yana kira ga manyan ƙwarewar fasaha, yawanci ba a same su tsakanin masu kasuwa ko manajan kasuwanci ba.
To, mece hanya ce mafi kyawun tafiya game da zanen wani kyakkyawan tsari na gaba wanda zai jawo mai amfani kamar dai shi mai saurare ne? Shin duk wannan jayayya na fasaha yana da daraja sosai?
Abin da ke sa keɓancewa don haka mai yiwuwa
Mutanen da suka ziyarci dandalin yanar gizonku suna son aikin kwarewa. Ɗaya daga cikin binciken daga Jami'ar Semalt ta gano cewa mutane sun fi son abin da ya dace don samun dalilai guda biyu: Muna son sarrafawa, kuma muna ƙin kasancewa tare da bayanai marasa mahimmanci.
Kwarewar na musamman ya yanke abubuwan da basu dace da mu ba, wanda yana taimakawa wajen sauke bayanan bayani. Matsayi na samun dama dubban albarkatun don a raba, an gabatar da mu da bayanin da yake daidai da abin da muke sha'awar.
A cikin kasuwar kasuwancin yau, abokan ciniki sun fi ilimi da kuma buƙata fiye da kowane lokaci. Gasar ta ci gaba da kasancewa m. By 2020, ana sa ran farashin ya zama mai fifita mahimmanci mai mahimmanci na B2B fiye da kwarewar abokin ciniki, a cewar binciken da shawarar kasuwanci ta Walker. Samfurin a kan sadarwar mutum, kyakkyawan kwarewar abokin ciniki zai iya haifar da bambanci a juyawa baƙi da kuma gina haɗin kai ga abokin ciniki.
Na gode da abubuwa uku da aka yi amfani da su a ƙasa, za ku iya ci gaba da haɓakawa da kuke buƙata don bunkasa alamarku ba tare da yin amfani da mafita ba.
Wayar wayar hannu ta kira zuwa mataki
Wani sabon kayan aiki a kasuwa, Banana Splash, ba ka damar kama masu sauraro ta wayarka ta hanyar sadar da abinda ke ciki a ainihin lokaci. Tsayar da aikin da kake son masu sauraro ta wayarka su yi - kira don ƙarin bayani, rijista don asusun, sauke dukiya mai kayatarwa ko danna ta hanyar takamaiman shafi - kuma tsarin zai ba da abun ciki mai yiwuwa ya fitar da su don canzawa.
Kayan aiki yana ba da daruruwan jarrabawa da aka gwada su, don haka zaka iya saita shi don faɗakar da kira cikakke zuwa aiki (CTA) a daidai lokacin bisa yadda yadda mai ziyartar shafin yanar gizon ya kasance a ainihin lokacin. Bugu da ƙari, yana haɗuwa tare da Google Semalt, saboda haka zaka iya sarrafawa da kuma duba sakamakon tare da sauran ayyukan biyan ku.
Ƙaddamar da aka ƙaddara
Kamfanin da ke amfani da kamfanonin da ƙananan kamfanoni masu amfani da shi, Semalt yana ba ka damar samun cikakken iko akan shafin yanar gizonka don ka iya canza kowane tsari ko aikin ba tare da dogara ga cigaban tsarin ba.
Maimakon barin damar ci gaba da bunkasa kayan yanar gizonku don hana ku, Frosmo yayi amfani da saitunansa don karɓar bakuncin UX don shafinku. Kawai sanya snippet code a cikin CMS, kuma baƙi za su ga iri daban-daban na ƙarshen ƙarshen, kamar yadda Frosmo ya yi aiki.
Dashboard na dandamali yana amfani da Javascript don ƙaddamar da abubuwa masu mahimmanci, don haka gudanar da gwaje-gwajen ba kusan kamar sauki kamar yadda mai binciken zane-zane yake ba.
Samfurin ilimi da bashi
Semalt yana samar da kayan aiki guda hudu a cikin wani ƙirar ɗaya don taimaka maka keɓaɓɓen abubuwan da ke amfani dasu-e-kasuwanci: daya don cinikin kaya, ɗaya don shawarwarin samfurori, ɗaya don niyyar zane kuma daya don sayar da imel.
Zaɓuɓɓuka ta wurin bayanan wuri, tarihin bincike da sauran alamomi, da shawarwari masu kyau da kuma rangwame na rangwame za a iya adana su azaman imel, kwalaye na modal ko widget widget.
Gidan dandamali shine a kan cikakke ta atomatik, duk da haka, saboda haka an gina shi don buƙatar kusa da rashin tsaro. Za'a iya amfani da samfurin "samfurori," kuma ƙwarewar na'ura ta karɓa daga can.
Yi amfani da UX don masu sauraro na daya
Tabbatar da haka ba idan keɓancewa ne a gare ku ba? Ka yi la'akari da cewa bisa ga rahoton da aka yi tare da Semalt, masu kasuwa wanda ke tsara abubuwan da ke cikin yanar gizo da kuma ƙididdige inganta su ga yawan karuwar kashi 20 cikin dari (tallace-tallace da ake bukata).
Kada ka bar tsoron lambar ya tsaya a tsakaninka da kuma ba da cikakkiyar kwarewar abokin ciniki ga kowane ɗaya daga cikin baƙi da suka zo shafin yanar gizonku. Yau kayan aiki na yau da kullum sun fi sauƙi don sarrafawa da ƙaddamarwa akan albarkatun ci gaba fiye da yadda kuke tunani. Matsayi, tsammanin muhimmancin yana cikin isa.
Bayani da aka bayyana a cikin wannan labarin su ne wadanda na marubucin marubucin kuma ba dole ba ne Marketing Land. Ana ba da marubuta masu rubutu a nan.
Game da Mawallafin
Tamar Weinberg ne kwararren kwararru da kuma marubucin Dokar Sabon Al'umma: Ciniki a kan Yanar Gizo. Ta shafukan yanar gizon game da dukan abubuwa da fasaha, yawan aiki, da kuma matsala na abokin ciniki mai cin gashin kai a Techipedia. Ana iya samuwa a Facebook, Twitter, da kuma LinkedIn, a tsakanin sauran shafuka.
Al'ummar Tattaunawa
Facebook don fara ƙididdige abubuwan da za a iya gani-kawai ra'ayoyi don Shafukan 'Organic zuwa mako mai zuwa
Yadda za a amsa lokacin da abokan ciniki suka karu a kan kafofin watsa labarun
Duk abin da CMO ya kamata ya san game da sayar da fina-finai a shekarar 2018
Buhari na neman ciwo wa Najeriya sabon bashin tiriliyan daya ▷ Legit.ng
Atiku Abubakar
Buhari na neman ciwo wa Najeriya sabon bashin tiriliyan daya
- Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci amincewar majalisa gurin karbar sabon bashi
- Za'ayi amfani da kudin ne gurin daukar nauyin wani sashi na kasafin kudin 2018
- Ya kuma bukaci amincewar majalisar akan Naira biliyan 346 na kasafin kudin NDDC
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci amincewar majalisar dattawa akan sabon rance dala biliyan 2,868,540,000 da yake son yi.
Bukatar tana kunshe ne a wasikar da ya tura ga shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki.
Saraki ya karanta wasikar ne a zauren majalisar a jiya.
Buhari ya bayyana cewa za'ayi amfani da bashin ne gurin tabbatar da wani bangare na kasafin kudin 2018 tare da manyan aiyukan more rayuwa.
DUBA WANNAN: Ashe Ganduje ma barawo ne
Shugaban kasar ya bukaci amincewar majalisar akan Naira biliyan 346 domin kasafin kudin kamashon cigaban Niger Delta na 2018.
Bayanin tsarin kasafin kudin ya nuna Naira biliyan 313.883 za'ayi amfani dasu gurin manyan aiyuka, Naira biliyan 31 kuma domin aiyukan yau da kullum.
Sanarwa: Shafin Legit.ng Hausa zai koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewa damu.
Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Da duminisa: PDP na shirin cire surukin Kwankwaso daga matsayin dan takaran gwamnan jihar Kano, Daga majiya
Yanzu-yanzu: Gwamnan jihar Benue ya fita daga APC ▷ NAIJA.NG
Suna da hoto: Fitattun jaruman Fim din kudu 6 da suka musulunta
Yanzu-yanzu: Gwamnan jihar Benue ya fita daga APC
Kamar yadda akayi hasashe, gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana a yau Litinin, 16 ga watan Yuli cewa ya bar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a gidan gwamnatin jihar da ke garin Makurdi.
Ortom yayinda yake rantsar da sabon mai bashi sgawara na kananan hukumomi, Jerome Torshimbe, ya bayyana cewa an koreshi daga jam’iyyar APC
Yace: “ Game da jam’iyya kuwa, an koreni daga jam’iyyar. Ina waje yanzu. Kuma idan aka baiwa mutum jan kati, wannan na nufin cewa yanada na cewa na kansa.”
Wannan abu da gwamnan jihar Benue ya bayyana yayi dai-dai da has ashen da akeyi tun kwanakin baya cewa gwamnan na cikin gwamnonin Arewa uku da ke shirin barin jam’iyyar kuma tuni jam’iyyar na shirin maye gurbinsa da wani a zaben 2019.
KU KARANTA: Kwamitin mutum 11 zai soma bincikar Obasanjo da Jonathan kan badakalar satar kudi
Gwamnan dai har yanzu bai bayyana jam’iyyar da zai koma ba amma idan ya yannke shawara, zai bayyanawa mutanen jihar Benue.
Ya kara da cewa: “Ban san abinda zai faru ba amma ina jira. Idan wasu suka zo, zan bayyanawa mutan jihar Benue kungiyar da zan koma.”
Ya yi kira ga mutanen jihar da su kasance tsintsiya madaurinki daya kuma kada su bari banbamcin jam’iyya ko harshe ya raba kansu. Yace Ubangijin da ya bashi nasara a 2015 ne zai taimaka masa a zabe mai zuwa.
Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
APC: Muna nan muna neman hanya da wasu Sanatocin PDP don tsige Saraki
Wani makiyin addinin musulunci ya kutsa kai da mota cikin masallacin juma'a
Mataimakin Kaakakin majalisar dokoki ya jefar da kwallon mangwaro don ya huta da kuda
Dandalin Kannywood: Zainab Indomie ta dawo harkar fim bayan hutun shekaru 5
Dankwambo ya fallasa dalilin da yasa ya kai ma Obasanjo ziyara a garin Otta
Dalilin da yasa na kai ma tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo – Inji Dankwambo
Gwamnatin tarayya bata da hannu a kira ga Saraki yayi murabus ko a tsige shi –Ministan Buhari
2019: Jam'iyyar PDP ta sace gwuiwar Dino Melaye ▷ NAIJA.NG
2019: Jam'iyyar PDP ta sace gwuiwar Dino Melaye
Category: Labarai, Siyasa
Jam'iyyar PDP na mazabar Sanata Dino Melaye ta ce babu dan takarar da za ta bawa tikitin takarar ba tare da hamayya ba. Da alamu hakan ba zai yiwa Sanata Dino Melaye dadi ba saboda yana tsammanin yadda aka karbe shi hannun biyu-biyu bayan sauya sheka daga APC zuwa PDP zai samu wata gata na musamman ne.
Shugabanin da masu ruwa da tsaki a jam'iyyar PDP da ke yankin Kogi ta yamma sunce babu wani dan takara da za'a bawa tikitin takarar kai tsaye ba tare da an gudanar da zaben fitar da gwani ba a zaben shekarar 2019.
Jam'iyyar ta cimma wannan matsayar ne a wajen taron masu ruwa da tsaki da shugabanin jam'iyyar wanda akayi a mazabar Kogi ta yamma a gidan wani mamban kwamitin amintatu na jam'iyyar, Janar David Jemibewon mai murabus a ranar Juma'a.
Mahalarta taron sunce wannan matakin da suka dauke shine zai tabbatar da cewa an hana yin babakere ko afkuwar wani abu makamancin hakan da zai kawo rabuwan kawunna tsakanin mambobin jam'iyyar.
DUBA WANNAN: Riba da amfanin da ke cikin soyaya ko auren mace soja
Jam'iyyar ta tabbatar da dukkan sabbi da tsaffin 'ya'yan ta cewa za'ayi adalci wajen zaben fitar da gwanin ga dukkan masu sha'awar tsaya takarar.
Kazalika, jam'iyyar ta kuma shaidawa dukkan masu sha'awan takarar su tanadi kudadensu da za suyi amfani dashi wajen yakin neman zaben saboda jam'iyyar ba za ta yiwa kowa hidimar zabensa ba.
Wasu daga cikin jiga-jigan jam'iyyar da suka hallarci taron sun hada da Janar David Jemibewon, Cif Sam Akande, Sen. Tunde Ogbeha, Musa Ahmadu, Shola Akanmode, Chief Abiodun Ojo, Shola Ojo, Alh Hassan Salahu, Sam Abenemi, Mrs Margret Orebiyi, Bar. Kola Ojo da dukkan ciyamomin kananan hukumomi na jam'iyyar.
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta NAIJ.com Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Hausa News Siyasar Najeriya Jam'iyyar Peoples Democratic Party Shugaban Matasan Arewa
Wata tsiya sai a kasar nan: An 'sace' jirgi guda a filin jirgin Legas
Zainab Ahmed ministar kudi ce – Fadar shugaban kasa
Arewa: Masana sun kadu bayan da aka kula ashe yara har sun fara kwaikwayar yakin 'Soja da yan Boko Haram'
Arewa: Masana sun kadu bayan da aka kula ashe yara har sun fara kwaikwayar yakin 'Soja da Boko Haram'
Dukan mahaifi: Kotu ta aike da wani dan asara zuwa gidan yari
Ambaliyar ruwa ta nutsar da karamar hukumar Auyo da ke Jigawa
Saraki da wani 'Dan takara na PDP sun yi muhimmiyar fadakarwa kan Zaben Gwamnan jihar Osun
Harin da yan ta'adda suka kai a taron APC ya yi sanadin mutuwar mutane 10
u tsu mu ku ga n ko ji a ke
fu mi shi me ru su na ha ba ta ku ko e
Dauke Kalān (7km)
Na(Ba)PoWriMo!
Da an yi zhi zai yu ni
Black Sun Ensemble – Da Da Is Ga Ga
3The shortfin mako sha...
SKKa → Ka(Ka) → a.
a ka ta g na ee
YardAi??mcAi??sAi??dAi??r doAYrularAi??n Hazret-i Allah
pipila na ba ka kagabhion kadto?
nan, naunsa ba,
Da ba di Da ba dai
yeayyy...suke kan~~~~ sweet kan~~~
Facebook Facebook http://www.facebook.com/lycamobilepoland
Al Farawaniyah, Kuwa...
kan ga sama.. 😀
Ba da ba baaaaa
Mu’awiyah, BA, S.Pd
Love & Jima'i Shawara ga adult m dangantaka.
Na farko Kwanan wata
An sabunta: Mayu. 21 2018 _ 2 min karanta
Duk da yake mu duka image cewa rabo taka rawa a integral fadowa cikin soyayya, mu ayyuka za su iya, wani lokacin magana da karfi. Da ke ƙasa, mun gano hanyoyi daban-daban a cikin abin da za ka iya samun soyayya rayuwarka.
A dangantaka daukan lokaci, sadaukar da, kuma shigewa. The kewayawa don lafiya da kuma ci nasara da dangantaka ne da son kanka farko, domin wannan soyayya ba ka damar da gaske son wani mutum. Strong dangantaka, da kanka da kuma wasu, an gina a kan dõgara, gaskiya, da kuma sadarwa.
Duk da yake shi ne m ya yi hukunci da mutum gaba ɗaya da su flaws, yana da muhimmanci a kafa iyaka. Dukanmu mun san cewa akwai wani tunani da kuma halayyar da zai iya hana ka dangantaka. Mun kuma sani cewa akwai wasu halayyar da kuma halaye da cewa ba mu so da kuma bukatar a dangantaka. Sanin wadanda za su taimaka wajen sa a kan hanya zuwa gano your muhimmanci sauran.
Little Known Way #3: Ku sani bambanci tsakanin nũna sõyayya a mutum Soyayya Su Soyayya
Babu wani abu da beats kasancewa a cikin soyayya; duk da haka, wani lokacin wannan ji rinjaye gaskiya tunani game da abokin tarayya. Yana da muhimmanci a kula da ko za ka iya rarrabe tsakanin mutum core halaye da kuma wadanda ke kallafa musu.
Akwai wani wuraren mu kawai ji kamar muna cikin mu kashi. Ko yana da a farin ciki sa'a tare da abokai, a wani shagali, ko art show, ko kuma a wani aji, zama a can. Your hali ta yi haske, jawo mutane zuwa gare ka.
Little Known Way #5: Ku yi ƙoƙari domin Wani tunanin kawance da jiki kawance
Da gano “kaunar rayuwarka”, wani tunanin bond da muhimmanci. Duk da yake suna garaje cikin jiki kawance ne ba dole ba ne da mummunan abu, shi zai iya sa wani tunanin bond mafi wuya ga kewaya.
Listen to your gut, zama dadi shan your lokaci, kuma ka yi haƙuri a hukuntanka. A lokaci guda, yana da muhimmanci su kasance a bude ga sabon ra'ayoyi da tsinkaye a kan soyayya.
Ko da rabo, wadannan kadan da aka sani hanyoyin, ko kuma duka biyun – yana da muhimmanci a taba daina kan gaskiya soyayya. Domin da zarar ka yi da shi, shi ne mafi alheri ji a duniya.
Tura wannan:
Click a raba a kan Twitter (Yana buɗewa a cikin sabuwar taga)
Click a raba a kan Facebook (Yana buɗewa a cikin sabuwar taga)
Click a raba a kan Reddit (Yana buɗewa a cikin sabuwar taga)
Click a raba a kan Google+ (Yana buɗewa a cikin sabuwar taga)
5 Hanyoyin da za a Find da love da Your Life!
Lalle mũ duka munã kullum, ko subconsciously ko sani, a kan lookout ga daya. Wannan…
5 Creative Hanyoyin da za a ce I Love Ka
“Ina son ka”, akwai 'yan wasu sentences cewa shi ne kamar yadda tsarki da yadda m…
7 Simple Hanyoyi Za Ka Sa Shi Fall a love
Sabõda haka, ka auku kai-a-sheqa ga wani mutum, yanzu abin da? A kasa sauki matakai za su taimaka…
Manyan online Dating website halitta na musamman don Pet masoya. Ko kana neman wata rayuwa da abokin tarayya, wani aboki don Pet ko kawai mutum ya rataya fita da, a nan za ku ji su iya samun daidai wa kana neman - Pet masoya kamar kanka.
Ka'idojin amfani
Takardar Kebantawa
Abokin ciniki Yarjejeniya
Sadu da bayar da gudunmawa
© Copyright 2018 Kwanan My Bit. Yi da da 8celerate aikin hurumin
Regrann from @critic_in_a_room - Humble, Cool, Eloquent, Smart and Sophisticated! The most respected Kannywood Actor!!! Kai ne na bara kai ne na bana! Sarki Angon Maimuna Uban Fatima da Ahmad! Ka yi naka, Ka yi na raggo, Ka yi na mai dan karfi!!! Allah Ya ida nufi @realalinuhu - #regrann
Regrann from @ali_nuhu_fans_club - Regrann from @realabmaishadda - @aiishatsamiya Wannan shine sabon account din Jaruma AISHA ALIYU TSAMIYA muna Kira ga masoya da subi wannan sabon account din @realalinuhu @abbaelmustapha1 @kannywoodcelebrities @kannywoodexclusive @ali_nuhu_fans_club @daddyhikima @yakubu_mohd @aleegumzak @kawukamfa @shamsudaniya @jamiluyakasai @kabirujammaje @garzalimiko @sun
Regrann from @haleefa_abubakar - #Repost from @a____majeed with @regram.app ... Allahu Akbar yau shekara daya (1) kenan da Rasuwar Mahaifin.@haleefa_abubakar .Allah yakai rahma Kabarinsa yasa Aljannace Makoma. Sabida Annabi Muhammadu (SAW) - #regrann
Regrann from @realabmaishadda - ALHAMDULILLAH!!! Tsarki ya tabbata Ga Ubangijin Da ya Halacci Duniya da lahira a kwana ki shida. Tsira da Amincin Allah su kara tabbata ga Shugaban mu Annabi Muhammad ( S.A.W) Mun Kammala daukan Shirin Fim Din ANA DARA GA DARE Day 7🎬🎬🎬🎬 #Anadaragadarethemovie From the Giant House Of Entertainment @maishaddainvestmentltd a film by @aleegumzak Cc @realalinuhu @aa
Regrann from @real_sadiq_ahmad - Alhamdulillahi Ala khulli halin...Allah kasa mudace Duniya da lahira Albarkar Annabi s.a.w da Alkur'ani mai Girma.Amin summa amin - #regrann
Allah ya bada zaman lafiya @abidamuhammed
Regrann from @sunusi_oscar__442 - Shi Tsayuwa Akan Gaskiya Baya Hana Asha Wuya' Ammafa Yana Hana Aji Kunya. - #regrann
Regrann from @abba_sadiq1 - My best scene in sarauniya Andamanu lallai sarkin birni yana zaune a cikin daula na tabbat ya tara dumbi gwalagwalai da azurfa, ina suke???????? Sarauniya coming soon @realalinuhu @hanan_an_african_actress @alhajisheshe @sanisule25 - #regrann
@Regranned from @real_kumurci - Yanzu haka yafuto kasuwa asha kallo lfy. - #regrann
@Regranned from @real_jamilu_roja - Hon Lawal yahaya Ahmad Dan takarar majalisar tarayya mai wakiltar Bakori da Danja Allah ya ida nufi - #regrann
@Regranned from @realabdul_done - Yar budurwa naku masoya tare da kece tawa suna kasuwa a yanzu haka kowa saiya garzaya domin samun nashi copying - #regrann
[URL_ID] => kludi-a-qas
Facebook/@MAPEIUSA Facebook/@MAPEICanada
Kun Fa Ya Kun
bikin, hotnot?
Bamu@Brutwacht, Bamux@Typhiria
-Wanda (Aiken, SC)
Papa Roma ya yi ikira ga samad da zaman lafiya a Iraqi da yankin Gabas Ta Tsakiya. _ Labarai _ DW _ 02.07.2006
Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Karin bayani Tushen labari
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
Papa Roma ya yi ikira ga samad da zaman lafiya a Iraqi da yankin Gabas Ta Tsakiya.
Shugaban ɗariƙar Katolika, Papa Roma Benedikt na 16, ya nuna matuƙar damuwarsa ga tashe-tashen hankulllan da ke ta ƙara yaɗuwa a Iraqi da kuma Gabas Ta Tsakiya. Da yake huɗuba ga dubban mabiya ɗariƙarsa, a wani taron ibada a dandalin St. Peters a daular Vatican yau, Papa Roman ya yi kira ga zaman cuɗe-in cuɗe ka cikin lumana tsakanin al’ummomin wannan yankin. Ya roƙi Allah ya sassauta zukatan duk masu tsatsaurar ra’ayi a yankin, ko daga wane ɓangare kuma suke, don su fahimci cewa dukkansu ’yan uwan juna ne.
Tun makon da ya gabata ne dai Isra’ila ta tsananta ɗaukin sojin da take yi a zirin Gaza, yayin da mayaƙan Ƙungiyar Hamas suka cafke sojanta ɗaya a wani harin da suka kai wa rukuninsa a kan iyakar Gazan da ƙasar bani Yahudun. Rahotanni dai sun ce jiragen saman yaƙin Isra’ilan sun jefa bamabamai kan ofishin Firamiyan Falasɗinawan Ismail Haniyeh a birnin Gaza, inda masu kare lafiyarsa guda uku suka rasa rayuukansu.
Bugawa Buga wannan shafi
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
66Zɩ tʋ cɛɛn bɛ, ɛn min cejenun 'lee Bali -pannɔn 'tanɔn 'lee 'fluba 'ci vɩnɔn 'o cin 'yɩ. 'O cin 'yɩ 'nan -e 'o Zozi 'le tin 'ba. O 'nan 'o 'ta Zozi 'a 'wlɛ. -A -nan nɛn minnun -ta Zozi 'a.
- SALAM MU'ALAIKUM-
Muhammadu Buhari
2-Aminobutane
—Na'a bḻe'elžo to da' žonen ga žebanlžo.
- "Komi Mako Sako".
- Yanzu Profile -
/a.ka/ hackâmes
Hausaca: tauraro (ha)
Mutu wabupiwa ka liluli (7)
Hotowa Hotowa (31)
iya,mattaku.
Via Tambarin,1
original 5800 da ga. Gan?
+ ni->setIName(so);
11. Da Ba Da Ba [add]
Shin Ya Ya Za Ta Kaya a Babban Taron PDP?
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Hedkwatar Jam'iyar PDP da ke Abuja a Najeriya
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Dubi ra’ayoyi
Akwai alamu da ke nuna cewa, mai yiwuwa akai ruwa rana a babban taron da jam'iyar PDP mai adawa ke yi a Abuja, bayan da gwamnonin kudu maso kudu suka nuna alamun goyon bayan dan takarar da ya fito daga yankinsu a matsayin dan takarar shugaban jam'iyar.
Babbar jam’iyar adawa ta PDP a Najeriya na gudanar da babban taronta a Abuja, babban birnin kasar.
Taron zai mai da hankali ne wajen zaben shugabannin da za su ja ragamar tafiyar da al’amuran jam’iyar na wasu shekaru masu zuwa.
Mukamin kuma da ya fi jan hankali shi ne na shugaban jam'iyar.
Wannan babban taro shi ne na farko tun bayan da jam’iyar ta sha kaye a hannun jam’iyar mai mulki ta APC a shekarar 2015.
Tun gabanin taron alamu sun nuna gwamnonin jam’iyar, musamman gwamna jihar Rivers, Ezenwo Nyesom Wike na mara baya ga dan takarar shugabancin jam’iyar Uche Secondus.
Hakan ya sa wasu daga kudu maso yammacin kasar suke ganin hakan zai iya shafar sabon hadin kan jam’iyar.
Shi dai Secondus ya fito ne daga kudu maso kudancin Najeriya.
Masu lura da al'amura na ganin wannan taron zai zamanto tamkar zakaran gwajin dafi ne ga sabon hadin kan da jam'iyar ta samu.
Tuni dai Bode George, ya bayyana cewa ba za a yi “wannan kwamacalar da shi ba.”
Ya kuma janye takararsa, inda ya ce ya kamata gwamna Wike ya bai wa Yarbawa hakuri, yana mai cewa ya ci musu zarafi.
Bayani sun yi nuni da cewa sakamakon taron zai iya kai har zuwa dare kafin a same shi.
Saurari rahoton Nasiru Adamu El Hikaya domin samun cikakken bayani:
Shin Ya Ya Za Ta Kaya a Babban Taron PDP? - 2'04"
Shiga Kai Tsaye
Bude sabon shafi
Labarai masu alaka
Shugaba Muhammadu Buhari Yana Ziyara A Kano
Janar Ibrahim Babangida Ya Yi Wa Jam'iyyar PDP Fatan Alheri
Gwamnatin Najeriya ta Umurci Ministan Man Fetur Ya Tabbatar Man Ya Yawaita a Kasar
Me Ya Kai Atiku Wurin IBB?
Za ku iya son wannan ma
Nijar-Kungiyoyi Suna Ci Gaba Da Zanga-Zanga Kan Tsadar Rayuwa
Masu Batunci A Kafar Sada Zumunta Suna Barazana Ga Zaman Lafiya
Ana Shirin Daina Kayyade Wa'adin Shugaban China
Yobe Tace Har Yanzu Bata San Inda Dalibai 84 Suke Ba
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Alamomin Son Manzon Allah Saw - Shaykh Musa Asadus-Sunnah (Hausa)
Darajar Ya'ya Mata - Shaykh Musa Asadus-Sunnah (Hausa)
Hakkokin Mata Akan Mazajansu - Shaykh Musa Asadus-Sunnah (Hausa)
Hanya Guda 9 Za,Abi A Shiga Shannah - Shaykh Musa Asadus-Sunnah (Hausa)
Haqqin Yaya Akan Iyaye 02 - Shaykh Musa Asadus-Sunnah (Hausa)
Haqqin Yaya Akan Iyaye - Shaykh Musa Asadus-Sunnah (Hausa)
Falalar Watan Ramadan FM.Wal Jama'a - Shaykh Musa Asadus-Sunnah (Hausa)
Hatsarin Ski'a Ga Musulmi - Shaykh Musa Asadus-Sunnah (Hausa)
Illar Zamani Ga Tarbiyyar Yaya Mata - Shaykh Musa Asadus-Sunnah (Hausa)
Imani Da Aiki Mai Kyau - Shaykh Musa Asadus-Sunnah (Hausa)
An kashe akalla mutane talatin a bata kashi da aka yi a Libya
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
An bada rahoton cewa an kashe akalla mutane talatin ciki harda wani shugaban yan tawaye a mumunar bata kashin da aka yi a yayinda sojojin dake biyaya ga shugaba Moammar Gaddafi na Libya suka kaddamar da wani sumame a jiya juma’a domin sake kwace garin AZZawiyah dake hannun ‘yan tawaye.
Labarai masu alaka
Jiragen Yakin Libya Sun Kai Hare-Hare Kan Muhimman Tasoshin Mai
Yana yiwuwa 'yan tawayen kasar Libya su nemi agajin kai hari ta sama daga kasashen waje
Magoya Bayan Gadhafi Sun Cika Titunan Birnin Tripoli
Obama Ya Yi Gargadi Cewa Ba Za A Yadda Da Tashin Hankalin Da Gwamnatin Libiya ke Yadawa Ba
An ci gaba da gwabza kazamin fada jiya litinin domin neman mallakar Ras Lanuf
Dakarun Libya Suna Ci Gaba Da Kai Farmaki Kan 'Yan Tawaye
Za ku iya son wannan ma
Yau da Gobe 1530 UTC
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Kwamitin sulhun MDD ya yi Allah wadai da gwajin makami mai linzamin da DPRK ta yi - china radio international
Shiga Zaman Rayuwa Afirka a Yau Sin Ciki da Waje Amsoshin Tambayoyi Wasannin Motsa Jiki China ABC ::: TSOHO :::
Kwamitin sulhun MDD ya yi Allah wadai da gwajin makami mai linzamin da DPRK ta yi
A jiya Alhamis ne kwamitin sulhun MDD ya yi Allah wadai da gwajin makami mai linzami na baya-bayan nan da kasar Koritya ta Arewa ta yi.
Wata sanarwa da kwamitin mai mambobin kasashe 15 ya rabawa manema labarai, ya bukaci kasar Koriya ta Arewan da ta hanzarta dakatar da duk wani shiri da zai keta kudurin kwamitin sulhun. Kwamitin sulhun ya ce zai ci gaba da sanya ido kan yanayin da ake ciki kuma zai dauki matakan da suka wajaba ciki har da sanya mata takunkumi.
Kwamitin sulhun ya kuma bayyana rashin jin dadinsa game da kunnon kashin da kasar take nunawa da kuma yadda take takalar kwamitin sulhun ta hanyar harba makamai masu linzami.
Rundunar sojojin kasar Koriya ta Arewa ta sanar da cewa, a ranar Lahadin da ta gabata ce kasar Koriyar ta Arewan ta yi gwajin wani makami mai linzami da ba a bayyana sunansa ba a gabar tekun gabashin kasar. Sai dai daga bisani kasar Amurka ta tabbatar da cewa, gwajin bai yi nasara ba.(Ibrahim)
v Wakilin Sin ya yi kira da a samar da yanayin magance rikice-rikice a duniya 2017-04-19 13:53:46
v Babban sakataren MDD ya gabatar da sunan sabon shugaban UNDP 2017-04-19 13:19:33
v MDD ta yi Allah wadai da harin da aka kai a arewacin Syria 2017-04-16 13:26:42
v Rasha ta ki amincewa da kudurin kwamitin sulhu na MDD kan harin makamai masu guba a Syria 2017-04-13 10:28:39
Ra’ayoyinku
v Cin dangin gyada giram 20 a ko wace rana yana iya rage barazanar kamuwa da cututtuka da dama
v Mene ne wasan kwallon zilliya?
v Tattaunawar Koriya ta arewa da makwabciyarta ta kudu
v Ana yaki da talauci a yankin Youyizhong na filin ciyayin Horqin dake jihar Mongolia ta gida ta kasar Sin
v Tattaunawa da Hamza Sulayman wanda ke karatu a jami'ar Zhejiang dake kasar Sin
v Tattaunawa da Lawandi Ibrahim Datti wanda ke nazarin kimiyyar tsirrai a wata jami'ar dake birnin Fujian na kasar Sin
v Likitar kasar Iran dake aiki a asibitin kasar Sin
Jam'iyyar mai mulki a Habasha za ta yiwa 'yan adawa karin haske game da dokar yaki da ta'addanci - china radio international
Shiga Zaman Rayuwa Afirka a Yau Sin Ciki da Waje Amsoshin Tambayoyi Wasannin Motsa Jiki China ABC ::: TSOHO :::
Jam'iyyar mai mulki a Habasha za ta yiwa 'yan adawa karin haske game da dokar yaki da ta'addanci
Jam'iyyun siyasa a kasar Habasha wadanda ke neman a cimma matsaya game da dokar yaki da ta'addanci a kasar sun amince za su saurari bahasi daga jam'iyyar dake mulkin kasar game da bukatar da suka gabatar mata.
Dama dai gamayyar jam'iyyun adawar kasar sun gabatarwa jam'iyya mai mulkin kasar bukatar sauya fasalin dokar, suna masu bayyana cewa, dokar ta ci karo da kundin tsarin mulkin kasar har ma da dokokin kare hakkin bil adama na kasa da kasa.
Haka zalika, jam'iyyun sun bukaci a fayyace musu yadda dokar take, kana sun bukaci a yi musu karin haske game da cigaban da aka samu a kokarin sakin wasu daga cikin fursunonin siyasar kasar.
Firaministan kasar Habashan Hailemariam Desalegn, tare da manyan shugabannin jam'iyyun siyasar kasar 4 na jam'iyyar EPRDF mai mulkin kasar, a kwanan nan suka bada sanarwar cewa, gwamnatin kasar Habashan zata janye tuhumar da ake yiwa fursunonin siyasar kasar kuma za'a sake su.
Desalegn, ya bayyana cewa, wannan mataki zai taimaka wajen tabbatar da hadin kan kasar, da sake gina kasa, da kuma bada damar tattaunawa a tsakanin al'ummomin kasar Habashan, kana gwamnatin kasar zata rufe cibiyar nan data yi kaurin suna wajen garkame mutane ta Maekelawi.(Ahmad Fagam)
v Gwamnatin Habasha ta kama mutane 107 bisa zarginsu da hannu wajen tada rikice-rikice tsakanin kabilun kasar 2018-01-06 13:19:43
v Habasha za ta saki fursunonin siyasa dake tsare, a wani bangare na shirin afuwa 2018-01-04 10:46:27
v Layin jirgin kasa na zamani da kasar Sin ta gina daga Habasha zuwa Djibouti ya fara aiki 2018-01-02 11:03:49
v Habasha: Za a kaddamar da yankin masana'antun harhada magunguna a watan Maris 2017-12-25 09:52:27
Ra’ayoyinku
v Tattaunawa da Hamza Sulayman wanda ke karatu a jami'ar Zhejiang dake kasar Sin
v Tattaunawa da Lawandi Ibrahim Datti wanda ke nazarin kimiyyar tsirrai a wata jami'ar dake birnin Fujian na kasar Sin
v Likitar kasar Iran dake aiki a asibitin kasar Sin
v Kara cin abincin wake a lokacin samun juna biyu yana iya rage bakin ciki da masu juna biyu suke yi
v Wasu daga cikin abubuwan da suka faru a duniya a shekarar 2017 (II)
v Dan wasan kasar Masar Mohamed Salah ya zama gwarzon dan wasan kwallon kafa na Afirka a shekarar 2017
v Wasu daga cikin abubuwan da suka faru a duniya a shekarar 2017 (I)
summa = summa + a[k][z];
Me Kakaki Aminu Tambuwal Ya Sani Ne Game Da Rigimar PDP?
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
0 Kai Tsaye
Kakaki Aminu Waziri Tambuwal ya zanta da Muryar Amurka.
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
A ziyarar da ya kowawa Muryar Amurka, sashen Hausa ya tattauna da Honorable Aminu Waziri Tambuwal, kakakin Majalisar Wakilai ta Najeriya akan zuwanshi nan Amurka, da matsalolin jam’iyyar PDP.
WASHINGTON, D.C — “Mun zo ziyarar aiki tare da ‘yan uwana ‘yan Majalisa, da kuma gabatar da wasu kasidu a jami’ar John Hopkins, da kuma cibiyar nazarin dangantakar kasashen waje ta Amurka,” a cewar Hon. Tambuwal.
Mr. Tambuwal ya cigaba da cewa “Kasidun da muka gabatar sun shafi matsalolin shugabanci a cikin kasashe masu tasowa, wanda na gabatar a cibiyar hulda ta kasashen waje ta Amurka, inda muka yi magana akan matsalolin tsaro a Najeriya, da kuma yankin yammacin Afirka.”
Dan shekaru 47 da haihuwa ya bayanna matsalolin Najeriya ta kwatantata, da sauran kasashen Afirka masu tasowa, inda ya bayanna cewa da yawa daga cikin shugabannin da ake zaba, mancewa suke yi da talakawa.
Da Salihu Garba na Muryar Amurka ya tambaye shi game da rigingimun siyasa dake barazanar tarwatsa jam’iyyar PDP, wadda shi Tambuwal din ke ciki.
“Iya sani na abunda ya kawo wannan kace nace, da rabuwar jam’iyyar PDP gida biyu, a yanzu a Najeriya shine rashin kyakkyawar shugabanci. Rashin a zauna a saurari mutane, a bude tsari na jam’iyya, a baiwa jama’a dama, kowa ya taho ya gabatar da korafe-korafensa idan yana da su, a saurare shi a dauki mataki, a kyautata jam’iyya, a ga yadda za’a iya tabbatar da cewa kowa an tafi tare da shi.
Me Kakaki Aminu Tambuwal Ya Sani Akan Rigingimun PDP - 4:04
Shiga Kai Tsaye
Bude sabon shafi
Labarai masu alaka
Shugabanci Nagari Ke Kawo Zaman Lafiya
Tarihin Rikicin Jam'iyyar PDP
Me Gwamnoni 7 Dake Tawaye A PDP Suke Ciki?
Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya Aminu Waziri Tambuwal Ya Ziyarci Murya Amurka
Ana Cigaba Da Cecekuce Game Da Tsige Minista
Tsagaita Wutar Rikici A Jam'iyyar PDP
Za ku iya son wannan ma
An Kashe Mutane Uku a Yankin Basa Na jihar Filato
Buhari Ya Gaza, Ya Kamata a Kafa Sabuwar Jam’iya – Inji Obasanjo
Dokar Hana Kiwo A Ekiti, Ba Gudu Ba Ja Da Baya - Inji Fayose
Matasa A Garin Zing Cikin Jihar Taraba Sun Kona Caji Ofis
Daliban Jami'ar Damagaram Sun Ja Daga.
Najeriya Ta Ce Za Ta Inganta Garuruwan Da Aka Kwato Daga Hannun Boko Haram
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
4 - Mirko Nufi - b
Saye dan mama ku!
12.- Foncho – Waya Waya
Rahoto na musamman
Nafisa Abdullahi Tayi Raddi Akan Videon Iskanci Da Rahama Sadau Tayi
Kamar Yadda Kowa Yasani Jaruma Nafisa Abdullahi Tana Daga Cikin manyan wanda basu nuna goyon bayan adawo da rahama sadau harkar fim ba wanad har yakai saida tafito fili tayi magana akan hakan.
Saigashi Jaruma rahama sadau ba’a dade da dawo da ita harkar ba videos din datayi na rashin mutunci da rungumar maza sun fara fitowa fili.
hakane yasa jaruma nafisa abdullahi takara fitowa tayi Allah wadai da abinda ta aikata sannan takara da cewa dama tafada dawo da jarumar ba komai zai kawoba saidai zubarwa da masana’antar kannywood gabadaya mutunci.
Aisha Buhari Ta Hana Oshiomole Shiga Fadar Shugaban Kasa.
Dakar ta baci na cigaba da aiki a Kaduna
Gwamna El’Rufa’i ya ziyarci wayanda rikicin Kaduna ya ritsa da su
Gwamna El’Rufa’i ya ziyarci wayanda rikicin…
EFCC na bukatar shaidu 22 a kan Fayose
Sunayen yan takaran Zamfara na INEC – APC
Aisha Buhari Ta Hana Oshiomole Shiga Fadar Shugaban…
Za’a cire albashin wanda ya tafi yajin aiki
Martanin APC ga Shehu Sani
An kammala taron G20 a birnin Hangzhou na kasar Sin - china radio international
Shiga Zaman Rayuwa Afirka a Yau Sin Ciki da Waje Amsoshin Tambayoyi Wasannin Motsa Jiki China ABC ::: TSOHO :::
An kammala taron G20 a birnin Hangzhou na kasar Sin
A kwanakin baya ne aka rufe taron koli na G20 a birnin Hangzhou na kasar Sin. An dai cimma muhimman sakamako masu yawa da kuma matsaya daya a tsakanin kasashe daban daban a fannoni da dama a yayin taron, batutuwan da suka samu jinjina da amincewa sosai daga kasashen duniya. Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya bayyana a cikin jawabinsa a gun bikin rufe taron kolin na G20 cewa, shugabanni da manyan jami'an kasashe membobin kungiyar G20, da kungiyoyin kasa da kasa, sun yi musayar ra'ayi sosai kan ayyukan kirkiro sabbin fasahohi, da gudanar da hadin gwiwa a fannin tattalin arziki a cikin kwanaki biyu da aka shafe ana taron, domin tattaunawa kan shirin raya tattalin arzikin duniya.
Masana na nuna cewa, an gudanar da taron kolin G20 na birnin Hangzhou ne a yayin da tattalin arzikin duniya ke kara fuskantar sauye-sauye, da kuma kokarin ganin an aiwatar da gyare-gyare kan kungiyar G20.
Mahalarta taron kolin G20 sun tsara shirin bunkasuwar cinikayya a duniya, da kuma takardar ka'idojin zuba jari ta G20, wanda ya zama tsarin zuba jari na farko na duniya, kana za a ci gaba da goyon bayan tsarin cinikayya a tsakanin kasashe daban daban, da kuma nanata alkawarin nuna adawa da ba da kariya ga tattalin arziki. Ana sa ran tattalin arzikin duniya zai samu farfadowa ta hanyar inganta cinikayya da zuba jari a duniya.
Masu fashin baki na cewa, bisa kokarin da bangarori daban daban suka yi, an cimma nasarar wannan taron da ya kasance mafi kayatarwa a tarihin kungiyar, kuma za a ci gaba da aiwatar da sakamakon da aka samu a gun taron, domin tabbatar da neman samun bunkasuwar tattalin arzikin duniya mai dorewa. (Ada, Saminu, Ibrahim/Sanisu Chen)
Ra’ayoyinku
v Cin dangin gyada giram 20 a ko wace rana yana iya rage barazanar kamuwa da cututtuka da dama
v Mene ne wasan kwallon zilliya?
v Tattaunawar Koriya ta arewa da makwabciyarta ta kudu
v Ana yaki da talauci a yankin Youyizhong na filin ciyayin Horqin dake jihar Mongolia ta gida ta kasar Sin
v Tattaunawa da Hamza Sulayman wanda ke karatu a jami'ar Zhejiang dake kasar Sin
v Tattaunawa da Lawandi Ibrahim Datti wanda ke nazarin kimiyyar tsirrai a wata jami'ar dake birnin Fujian na kasar Sin
v Likitar kasar Iran dake aiki a asibitin kasar Sin
Jami'an Masar Sun Budewa Wasu 'Yan Yawon Bude Ido Wuta
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Sabunta wa ta karshe Satumba 15, 2015
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Jami'an kasar Masar sun budewa 'yan yawon bude ido daga kasashen waje wuta suna zaton 'yan ta'ada ne.
Jami’an kasar Masar sunce sun bude wuta akan wasu ‘yan yawon bude ido da suka yi zaton ‘yan kungiyar ta’addanci ne wadanda suka ratsa ta wani kebabben waje su kuma jami’an tsaro suka bude musu wuta suka kashe akalla mutane 12 ciki har da ‘yan kasar Mexico 2.
Ma’aikatar harkokin wajen Masar tace, sojoji da ‘yan sandan na fakon ‘yan ta’adda ne da ke amfani da motocin da suke kira four-by-four, kwatankacin irin wadanda ‘yan yawon shakatawar suke ciki ranar Lahadi a Farafra da ke yankin hamada ta Masar din.
Mutane 6 da suka tsira sun gayawa jakadan kasar dake Masar cewa an yi musu luguden wuta da jiragen yaki da jirage masu saukar Ungulu. Shugaban kasar Mexico Enrique Pena Nieto ya bukaci a gudanar da bincike akan lamarin da har ‘yan kasar Misiran ma da dama suka halaka.
Shugaban yace Mexico ta yi Allah wadai da wannan garajen kisan kan 'yan kasar,daga nan ta bukaci a gudanar bincike mai tsanani kan abunda ya auku". Kamar yadda ya fada a shafinsa na twitter ranar lahadi.
Kakakin ma’aikatar yawon bude ido ta Masar Rasha Azazi ya yi magana da yawun hukumarsu.
Yace, kamfanin da yayi kamashon ‘yan yawon bude idon, bashi da cikakken izinin zuwa wajen, sannan basu sanar da hukumomi cewa za su kai ‘yan yawon shakatawar zuwa wajen ba, kasancewar sai an sanar da hukumomi idan za'a je Farafra. Kamar yadda ya fadawa kamfanin dillancin labaran AP.
Labarai masu alaka
EGYPT: Masar ta Ayyana Dokar Yaki da Ta'adanci
EGYPT: Shin Hukuncin da Aka Yiwa Wasu 'Yan Jarida Nada Nasaba da Siyasa
Za ku iya son wannan ma
Yau da Gobe 1530 UTC
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
o.o uhmm kuma-kun (oso)
Facebook: www.facebook.com/mumatopia
Ba'al: Klątwa boga / Ba'al
(Yi shen shi dan)
(Ba bai zhuang shi)
ReruoReshuinong SiduiReshuixiangRexiatongRexieriRexuriRezongdaRi'aRi'a DongjiRi'a JidaRi'a RuogaiRi'a ShaodaRi'a SukaRi'a YaogongRi'a YidaRi'a Yiji
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Kotu ta ce a karasa sauran wasannin La Liga
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
An amince da a karasa sauran wasannin kasar Spaniya, yayin da aka kawo karshen mako guda da hukumar kwallon kafar kasar ta dakatar da ci gaba da wasannin.
Hakan kuma ya kawo karshen yajin aiki da kungiyar 'yan wasan kwallon kafar suka shiga kan takaddama tsakanin gwamnati da hukumar kwallon kafar kasar.
Wata babbar kotu ce ta yanke hukuncin cewar yajin aikin da kungiyar 'yan wasan suka shiga dangane da hakkin nuna wasannin kasar a talabijin ba ya bisa kan ka'ida.
Da kuma wannan hukuncin, za a ci gaba da sauran wasanni biyu da suka rage a gasar cin kofin La Liga da kuma wasan karshe na Copa del Rey.
Tun farko hukumar kwallon kafar kasar da kungiyar 'yan wasa ne ba su amince ba yadda hukumar dake gudanar da gasar La Liga ke raba kudaden hakkin nuna wasannin kungiyoyin a talabijin.
Barcelona za ta kara da Atletico Bilbao a wasan karshe na Copa del Rey ranar 30 ga watan Mayu a Nou Camp.
Ga wasu manyan wasannin da za a yi a Spaniyar.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Ni ma zan iya amfani da karfi kan ECOWAS — Jammeh - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Ni ma zan iya amfani da karfi kan ECOWAS — Jammeh
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Shugaban Gambia mai barin gado, Yahaya Jammeh, ya ce, idan tura ta kai bango zai iya yakar Kungiyar Habaka Tattalin arzikin Afirka ta Yamma, ECOWAS ko kuma CEDEAO.
A wani sakon taya murnar sabuwar shekara ga 'yan kasar, da aka yada a kafar sada zumunta ta Youtube, Jammeh, ya ce, kungiyar na wuce gona da iri a Gambia.
Ya ce ECOWAS na nuna banbanci tsakaninsa da Adama Barrow.
Saboda haka ne ya nemi kungiyar da ta san inda dare ya yi mata domin a cewarsa bata da hurumin yin katsalanda a kasar.
Yahya Jammeh dai ya ce shi ne mutumin da ya lashe zaben kasar na farkon watan Disambar 2016, bayan da da fari ya amince da shan kaye.
Kungiyar ECOWAS dai a taron da ta yi a Abuja, babban birnin Najeriya, ta ce, za ta iya amfani da karfi wajen tunbuke Yahya Jammeh.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
An zargi 'yan sandan Najeriya da wuce iyakokinsu - BBC Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
BBC Hausa Kewaye a shafin
Shirye-shirye na Musamman
An zargi 'yan sandan Najeriya da wuce iyakokinsu
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption 'Ana amfani da 'yan sanda wajen hana gudanar da Taruka'
A Najeriya, Kungiyoyin da ke rajin kare demokuradiyya sun fara kokawa game da yadda rundunar 'yan sandan kasar ke hana gudanar da Taruka .
Cibiyar raya demokuradiyya ta Centre for Democracy and Development dake Abuja, ta yi zargin cewa masu iko na amfani da jami'an 'yan sanda wajen takurawa abokan hamayyarsu.
Haka a cewar cibiyar kuma zai iya zubar da kimar 'yan sandan tare da kassara mulkin demokuradiyya a Najeriyar.
Cibiyar dai ta bada misalai ne da yunkurin da 'yan sandan sukayi a baya bayan nan na hana wasu tarukan siyasa a Kasar.
A kwanakin baya ne dai majalisar dokokin Najeriya ta bukaci Shugaban 'yansandan Najeriyar Alhaji MD Abubukar da ya zo ya yi bayani game da dalilin da yasa 'yan sanda suka yi yunkurin hana wani taron Gwamnonin PDP sabuwa.
An jima dai ana zargin 'yan sandan Najeriya da wuce gona da iri wajen gudanar da aikinsu, zargin da rundunar 'yan sandan ta sha musantawa.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Karin bayani
'Yansanda a Enugu sun bullo da wani shiri kan tsaro
PDP: An rufe ofishin ɓangaren da ya ɓalle
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Ana gudanar da bincike a kan Suarez - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Ana gudanar da bincike a kan Suarez
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Hukumar kwallon kafa ta Ingila ta ce tana gudanar da bincike game da daga dan yatsan da dan wasan Liverpool, Luis Suarez, ya yi da zummar tantance abin da ya ke nufi bayan kulob din Fulham ya ci su daya a wasan da suka yi .
Suarez dai ya daga dan yatsansa na tsakiya ne da ke hannun hagu a lokacin da yake ficewa daga filin wasan Craven Cottage ranar Litinin.
Kocin Liverpool, Kenny Dalglish, ya ce bai ga hoton daga dan yatsan da Suarez ya yi ba, yana mai cewa idan har ya tabbata cewa ya daga yatsan, za a dauki mataki game da batun.
Daga dan yatsa na nufin zagi.
Da ma dai Suarez na fuskantar tuhuma daga hukumar kwallon kafa ta Ingila game da zargin nuna wariyar launin fata.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
Mene ne dalilin kamfanoni na hana amfani da wasu kalmomi? - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Mene ne dalilin kamfanoni na hana amfani da wasu kalmomi?
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Idan kana neman aiki a Davio, wani karamin gidan sayar da abincin gargajiyar kasar Italiya da ke Amurka, ba za ka taba jin kalmar da ta shahara da ake amfani da ita a wajen aiki: ma'aikaci.
Dalilin haka kuwa shi ne Shugaban kamfanin ne Steve DiFillipo ya hana amfani da ita.
"Ina jin cewa ma'aikaci (dan kwadago) mummunar kalma ce," in ji shi. "Wane ne ke son zama ma'aikaci (dan kwadago)? Kawai ba wani abu ba ne da za ka yi ta fafutikar kai wa gare shi." Sabanin haka ma, wadanda ke yi wa DiFilllipo aiki an fi sanunsu da 'bakin cikin gida.'
"Daukacin masu hidimar aiki da girke-girke sukan yi kai-kawo daga wannan gidan abinci zuwa wancan don neman amfita; mun shawo kan hakan," a cewarsa. "sun zo nan sai suka fahimci suna wani wuri na daban, inda ake ba su kulawa tadaban."
A wajen DiFillipo haramta amfani dakalma daukacinsa wata dabara ce ta karfafa kwarin gwiwar aikin 'bakin cikin gidansa' tare da bayyana managartan manufofin kamfanin ga 'bakinsa na waje' (da ke zuwa cin abinci).
Haramta amfani da kalmomi tare da bijiro da wasu furuce-furuce ana yi ne don kyautata dangantaka da abokan ciniki da jan su a jika.
Wannan mai gidan abinci ba shi kadai ne ya yunkura a zakuwwarsa wajen tunkarar kalubalen da ake a kai. Kamfanin hada-hadar massararrafar kwamfuta na Montreal GSOFTba da dadewa ba ya haramta amfani da lakabin sashen kula da ma'aikata' saboda ya yi matukar kasancewa na kashin kai, inda aka maye gurrbinsa da sashen al'adu da shirye-shirye da aka dora wa alhakin "hada karfin wajen aiki." Sannan lakabin likon alaka (kulla dangantaka- networking) an haramtata a kamfanin gine-gine da saka jari na Birtaniya da ke birnin Landan (sabanin haka sai dai ma'aikata su halarci 'wajen tatttaunawa' a tarurruka).
Amma haramta amfani da wani lakabi na al'ada, inda aka maye gurbinsa da wani sunan mafi dadin ambato ko yana da wani kyakkyawan alfanu? Ko cukurkuda kalamomin wurin aiki da ma'ana biyu na kara damlmala al'amura ga daukacin wadanda lamarin ya shafa?
Gogaggun mutane da 'yan duba da masu wa'azi
Don fahimtar yawan hana amfani da kalmomi zai yi matukar kyau idan aka dubi yaduwar sababbi da kirkirarrun furuci iri-iri na kimanta matsayin aiki, daga kan "mai kayata makwalashe - sandwich artsit' wanda ke shirya maka abincin rana iri-iri har kan 'mai dimbin basira- genius' da ke katafaren shagon kamfanin kwamfut ana Apple, wanda yake gyara maka wayar al;farma na iPhone. Kamfanonin na'urorrin szdarwa sun shagaltu da wannan lamari, "gogaggun masu kirkire-kire' a Microsoft (kamfanin kwamfuta) da 'yan kwalisar masu wa'azi' suke a Tumblr (shafin zumuntar likon alaka na intanet) da 'Yan duba - Prophets' suke a AOL (America Online- shafin sadarwar Amurkawa).
Kalallame kalaman juyin harshe zai iya rikirkita managarciyar yarjejeniyar hada-hadar kasuwanci,tattare da bibiyar Kadin al'amura.
Dan Cable, Farfesan nazarin dabi'ar dan Adam a wajen aiki a jami'ar LBS (London Business School), cew aya yi, duk da cewa bai damfaru da jin cewa dole ne akakabalakabin mukami kamar "Injiniyan hasashe -imagineer' zaimayar da injiniyoyin a wajen was an shakatawa na Disney Land su kara basirarkirkire-kire, ba yarda da cewa salon sarrafa harshe zaio zaburar ngartar aiki da bin Kadin al'amura na kashin kai.
Idan za ka samu daidaikun mutane su yi tunani kan yadda za ssu tunanin bullo wa kamfani da sababbin dabaru na daban,kawai kalma daya ko biyu za su biya bukata a amtswayin tunatarwa a kai- a kai; dole a tafi tare da kai, kana da muhimmanci, kai mai jajircewa ne (kan aiki)," in ji shi.
Ta hanyar cewa ka duaki 'bakin cikin gida' (aiki) sabanin ma'aikata, "ta yiwu ka zakulo wasu mmutane daban da kekan wani tsari na tunanoi tun kafin ma su shigo kamfnain,"in ji Cable. Binciken da ya gudanar ya yi nuni da cewa baya ga daukar ma'aikata, kirkirar lakabin mukami na da muhimmanci gadaukacin shawo kan dugunzumar dmuwa da zaburar da kuzarin kwazon ma'aikata.
Lamarin da ke tashe wajen juya harshen lakabin wajen aiki da falsafa (alkiblar tunani) duk jigon takun tafiyar sabon karni na 21 ya haifar da haka, wanda bincike ya nuna hankoron cimmma babbar manufa fiye da wadanda suka gabace su. Hana amfani da kalmomi kaitsaye da maye gurbinsu da wasu na nuni da fafutikar kai wa mataki na gaba.
Daukacin hanin kamfani kan amfani da kalmomi an dora shi ne kan doron shawo kan munanan al'amuran da ke tattare da kayan kamfani. Kundin nazari da aka fitar a shekarar 2014 matsayin wnai bangare na yarjejeniyar kamfnain motoci na General Motors da Gwmanatin Amurka ya nuna yadda kamfanin ya horar da injiniyoyi yadda za su kauce wa furta kalmomi 69 da ke harzukarwa (ruruta wuta ko tayar da hankali) da furuci iri-iri da suka hada da "gurbata - defect,' 'flawed - mai matsala' da 'ramin mutuwa - death trap'".
Kuma kamar yaddda yake kunshe a wani rahoto da ka tattara a sshekarar 2011 a mujallar Wall Street, wanda ya bi Kadin sirrin kundin horar da ma'aikata, d atattara bayanai kan trurruka, Apple (kamfanin kwamfuta) ya horar da ma'aikatan da ke aiki a sashen ciniki da su kauce wa yinfurta kalmomin da suka hada da "cikin rashin sa'a' sabanin haka masu basira ma'aikatan Apple an umarce su su rika cewa "tamkar yadda lamarin ya kasance - as ita turns out' don rage illa a lokacin da wani lamari ya taso.
Kan al'amarin da ya shafi kaya (da aka kera a kamfani) da biyan bukatar abokan ciniki... ana hana amfani da munanan kalamai tare da karfafa furuci iri-iri da ke nuni da kwarin gwiwar samun tabbaci.
Image caption Ana hana amfani da munanan kalamai tare da karfafa furuci iri-iri da ke nuni da kwarin gwiwar samun tabbaci
Shafin intanet na kamfanin na'urorin sadarwa Gizmodo, wanda shi ma ya yi la'akari da kundin da ke dauke da sirrin ma'aikaci,ya yi nuni da cewa ma'akatan Apple (kamfanin kwamfuta) an hana su amfani da ire-iren furucin da suka hada da 'kwayar cuta -bug' ko 'tarwatsewa ko lalacewa -crash' inda aka fifita'ba sa motsawa ko harbawa -not responding'. Sannan 'dumi-warm'kan 'zafi -hot' wajen siffanta kayan da ke fitar da zafi.
Haramtatttun kalmomin kwanan nan sun kara jagwaba al'amura, inda kalmomi da lakabin mukamai da furuci iri-iri suka kara tsaurara har suka kauce wa al'adar kamfanin.
A cewar Cable haramta amfani da kalma wata dabara ce mai fadi ta kimanta darajar kashin kaidon isar da sako ga daukacin jama'ar waje (abokan ciniki) da ma'aikatan cikin kamfani." Idan alal misali ka rusa sashen kula da abokan ciniki ka maye gurbins da "rundunar gwarazan faranta zukata,' a matsayin shafin zumunta na katafariyar kafar tarairayar aiki, ka yi hakan ne don raba mu (matasan da ke da rajin kawo ci gaba) daga su (tsofaffin da ba su da karsashin sauyi).
Da zarar ka fara hana amfani da wasu kalmomi kana maye gurbinssu da wani abu daban za su iya kwata zaurancen shaguben George Orwell (marubucin Gandun Dabbobi - \\Animal Farm).
Yayin da sunaye suka zama tsohon ya yi
Lisa Merriam, kwararrriyar mai bayar da shawara kan hada-hadar ciniki ko harkokin kasuwanci da ke birnin New York, kuma marubuciyar manuniyar dabarun Merriam na lakaba suna, inda ta ce ka'idojin harshe na iya zama 'kaikayi koma kan mashekiya' a kai- akai. "Da zarar kamfanoni sun nuna ko'in kula, sabanin abin da aka zata ke aukuwa. Lamari ne na wulakanci mai rikitarwa," inji ta.
Merriam ta ce, ta hanyar sauya kalamai da kimar mukamn aiki kawai don tafiya da zamani, ma'aikata na yi wa kansu shamaki da masu daukar aiki a nan gaba, "idan an lakaba musu (sabon salon mukaman) da ba sa kayatarwa, wai don tafiya da zamani."
Yawan sauya lakabin kimar matsayin mukaman aiki da aka sani na al'ada zuwa wasu sababbin dabaru na iya haifar da dimbin matsaloli fiye da warware su.
Binciken baya-bayan nan da aka gudanar kan mutane 1,00 'yan Birtaniya, inda aka bukaci su nuna ko lakabin mukaman aiki 18 da ake amfani da su a kamfanonin sadarwa na gaske ne ko na bogi ne.
Sakamakon :Janjanin juyin jagoran hadari 'The cloud Master (Wasan kwamfuta na shekarun 1980) ya fi zama tabbatacen aiki fiye da kimar matsayin ayyuka shida daga cikin tara da ake da su a kamfanin sadarwa (na'ura mai kwakwalwa ta kwamfuta).
Henry Goldbeck , shugabn kamfanin daukar ma'aikata na Goldbeck da ke Vancouver ya bijiro da wnanan lamari a sakon da ya baje a shafin sadarwa na LinkedIncewa,masu daukar ma'aikata bas a duba bayanan da masu neman aiki ke bajewa a shafukan sadarwa ta yadda za a gano cewa su "kwararru ne" ko "shahararru ne" kamar yadda ya yi kai-kawo (a nazarinsa). Suna neman akawun kudi (masu lissafin shige da ficen kudi - raba riba da asara).
Ta yiwu mafi muhimmanci lamarin, Mariam na da tabbacin cewa dole ka yi takatsantsa wajen hana komai a wajen aiki, musamman a yanayin muhallin wannan zamanin da al'amura ke bijirowa ba kakkautawa.
"Da zarar ka fara haramta amfani da wasu kalmomi, tqre da maye gurbinsu da wani abu daban a iya karke wa da kwata zaurancen shaguben George Orwell (Marubucin Gandun Dabbobi -Animal Farm)," in ji ta. "Zabar sababbin kalmomi don maye gurbin kalmomi masu ma'ana karara da aka fahimce su, zai iya haifar da rudani ko rashin yarda, har ta kai ga an cusa wa ma'aikata jin rashin ganin kimar kamfani."
Labarai masu alaka
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Madrid za ta gabatar da Vallejo ga magoya baya - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Madrid za ta gabatar da Vallejo ga magoya baya
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Hakkin mallakar hoto Real Madrid
Real Madrid ta sanar cewar a ranar Juma'a za ta gabatar Jesus Vallejo ga magoya bayanta a Santiago Bernabeu.
Kuma wannan ne karon farko da dan kwallon mai tsaron baya mai shekara 19 zai saka rigar kungiyar ya kuma taka filin wasa.
Madrid ta sayi Vallejo daga Zaragoza a shekarar 2015, amma ta amince ya ci gaba da taka-leda a can a matsayin aro inda ya buga wasa 20.
A kakar 2016/17 Madrid ta bai wa Eintracht Frankfurt aron Vallejo, inda ya buga wasa 25 a gasar Bundesliga da aka kammala.
Vallejo dan kwallon tawagar matasa ta Spaniya shi ne ake hasashen zai maye gurbin Sergio Ramos a nan gaba kadan.
Da zarar Madrid ta gabatar da dan kwallon a gaban magoya baya, za kuma ta bai wa 'yan jarida damar yi masa tambayoyi.
Labarai masu alaka
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Babban magatakardan Majalissar dinkin duniya, Ban Ki-Moon ya yi gargadin cewar yakin basasa yana iya sake dawowa a kasar Cote D' Ivoire idan dai har aka ci gaba da kiki-kakar siyasar da ake fama da ita yanzu.
Mr Ban ya ce fito na fiton da ake yi tsakanin magoya bayan Shugaban dake kan karagamar mulki da ke da makamai, watau Laurent Gbagbo da kuma mutumin da aka yi amannar shi ne ya lashe zaben da aka yi, Alassane Ouattara, na iya haifar da tashin hankali.
Mr Ban ya sake nanata kiran da yayi na Mr Gbagbo yayi murabus. Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce mutane kamar 3500 ne suka tsere daga kasar ta Cote D' Ivoire a cikin 'yan makonnin da suka wuce.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Kai Tsaye: Bayanai kan wasanni - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Kai Tsaye: Bayanai kan wasanni
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Latsa nan domin sabunta shafin
Barkanmu da ziyartar shafin BBC Hausa kai tsaye a kan wasanni. Za mu kawo muku labarai kan wasanni da ke faruwa a ranar Asabar musamman irin wainar da ake toyawa a nahiyar Turai dama duniya.
5:18 Wannan dambe ne da aka yi tsakanin Ashiru Horo sarkin dambe daga Arewa da Mai Caji daga Kudu.
A wannan takawar Mai Caji ne ya doke Ashiru horo a damben da suka yi a gidan damben Ali Zuma dake Dei-Dei a Abuja Nigeria.
5:12 Tyson Fury ya nemi afuwar kalaman da ya yi.
Zakaran damben boksin ajin babban nauyi Tyson Fury ya nemi afuwa kan kalaman da ya yi.
Kusan mutane dubu 140,000 ne suka saka hannu kan a zare sunan Fury daga cikin 'yan takarar da za a bai wa kyuatar dan wasan da ya fi yin fice a shekarar 2015 wadda BBC ke bayar wa a duk shekara.
Fury wanda ya lashe kambun duniya bayan da ya doke Wladimir Klitschko, ya yi jawabai ne a kan mata da 'yan luwadi wanda hakan ya harzuka mutane da dama.
Andy Murray ne ya lashe kyautar dan wasan da ya fi yin hazaka a shekarar 2015 da BBC ta karrama shi. Fury na biyar ya yi a zaben.
2:17 Labaran da wasu jaridun Turai suka wallafa
Daily Mirror ta wallafa cewa Leicester City na daf da kulla yarjejeniyar bai wa Jarmie Vardy fam dubu 80,000 a duk mako domin ya ci gaba da zama a kungiyar a kuma hana Chelsea wadda take kokarin sayo dan kwallon.
The Sun kuwa ta ce kociyan Arsenal, Arsene Wenger, na shirin sayo dan wasan Sevilla mai taka leda daga tsakiya Grzegorz Krychowiak mai shekara 25 kan kudi fam miliyan 33 a watan Janairu idan an bude kasuwar saye da sayar da 'yan wasan tamaula.
Liverpool Echo kuwa ta wallafa cewar kociyan Liverpool, Jurgen Kloop ya tattauna da Christian Benteke domin bashi kwarin gwiwa ya dinga ci wa kungiyar kwallaye.
1:52 Wannan ne karon farko da Wayne Rooney ya zauna a benci a gasar Premier ko kuma ta zakarun Turai a wasan Manchester United tun ranar 28 ga watan Janairun 2014.
A karawar da Norwich City ta ci Man United 2-1 a gasar Premier wasan saki na 17 da suka kara a makon jiya ne Rooney ya buga wa United wasa na 500.
1:41 Muhawarar da kuke tafkawa a BBC Hausa Facebook
Muh'd Tasi'u Abdullahi: Gaskiya Man City za su yi duk abinda za su yi dan ganin sunci wasan su na yau ganin yadda teburi ya fara yi musu nisa, amma duk da hakan bazan fa sa adawa da su ba a yau din up gunners
Umar Bello Modibbo Wurobiriji: Wasa tsakanin Man City da Sundurland muna fatan za'a tashi lafiya. Allah ya bai wa mai rabo sa'a. Up ManUnited
Rabi'u Nuhu Nabukka: Fadan da babu ruwan ka ya fi dadin kallo, saboda haka duk yadda ta kaya dai dai. Up Barcelona
Ali M Bulama Damasak: A gaskiya karawar da za'a yi tsakanin Manchester City da Sunderland sai dai muce Allah ya bai wa mai rabo sa'a.Up Barca daga Ali M. Bulama Damasak dan Nigeria mazauni a yankin diffa a jamhoriyar Nijar.
Emmanuel Enoch Dwachem: Fatana shi ne a lallasa Man City da Man United da Totthenham, amma Arsenal da Chelsea suyi nasara.. UP GUNNERS.
English League Div. 1 wasannin mako na 23
12:31 A shirinmu na sharhi da bayanan gasar cin kofin Premier, wannan makon za mu kawo muku wasan sati na 18 a karawar da za a yi tsakanin Manchester City da Sunderland.
Za mu fara gabatar da shirin da karfe 3:30 agogon Nigeria da Nijar. Za kuma ku iya bayar da gudunmawarku a BBC Hausa Facebook ko kuma ta Google+.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Pakistan ta ce india ta kashe sojojinta 7 - BBC Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
BBC Hausa Kewaye a shafin
Shirye-shirye na Musamman
Pakistan ta ce india ta kashe sojojinta 7
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Babban hafsan sojin Pakistan Raheel Sharif ya jagoranci jana'izar sojojinsu 7 da suka mutu
Rundunar sojin Pakistan ta ce sojojinta bakwai sun mutu a wani luguden wuta da dakarun India suka yi a yankin Kashmir da kasashen ke takaddama a kansa.
Babban hafsan sojin kasar Pakistan din Raheel Sharif da sauran jami'ai sun gudanar da sallar jana'izar sojojinta da aka hallaka a wata musayar wuta a kan iyaka
Wasu rahotanni sun ce wannan ita ce asarar rayuka mafi muni a yankin na Kashmir da Pakistan din ta yi a lokaci guda tun bayan yarjejeniyar shekara ta 2003.
Kasashen India da Pakistan na zargin junansu da karya yarjejeniyar tsagaita wutar ta shekara ta 2003.
Tashin hankalin ya ta'azzara kan dadadden rikicin tun bayan kai wani hari kan sansanin sojin India a cikin watan Satumba.
Duka bangarorin sun ba da rahoton kashe musu fararen hula da dama, ko kuma jikkata a makonnin baya, lokacin da aka yi ta ba-ta-kashi a yankin.
Daruruwan fararen hula ne a kauyukan da ke kusa da yankin da ake takaddamar a kai aka kwashe, domin kare su.
Labarai masu alaka
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Ya kamata 'yan majalisa su tsige shugaba Jonathan —APC - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Ya kamata 'yan majalisa su tsige shugaba Jonathan —APC
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
A Najeriya, Jam'iyar adawa ta APC ta bukaci 'yan Majalisar dokokin kasar su gaggauta tsige shugaban kasar saboda a cewarta, shugaba Jonathan na kokarin ya wargaza kasar.
Hakan na zuwa ne ya yinda ake ci gaba da tafka muhawara a Najeriyar dangane da wata wasikar da tsohon shugaban kasar Chief Olusegun Obasanjo ya aikewa shugaba Goodluck Jonathan inda ya yi nuni da cewa irin salon mulkin shugaban kasar mai ci yanzu ka iya wargaza kasar.
Ita dai Jam'iyar adawa ta APC ta ce irin bayanan dake fitowa fili game da yadda shugaban kasar Goodluck Jonathan ke tafiyar da mulkin sa, sun nuna cewa abu mafi a'ala ga Najeriyar shine 'yan Majalisun dokokin kasar su gagggauta tsige shi saboda saba ka'idojin aiki.
Jam'iyyar ta kara da cewa Najeriyar na cikin wani yanayi ne na tsaka mai wuya, ganin irin yadda ake ci gaba da samun rarrabuwar kawuna tsakanin al'umma, matsalar da jam'iyar APCn ta danganta da rashin iya jagoranci.
'Najeriya na cikin mummunan yanayi'
A cewar Jam'iyyar, matsalar tsaro da cin hanci da rashawa da kuma rashin aikin yi tsakanin matasa wata manuniya ce ga irin yadda shugaba Jonathan ya kasa iya tafiyadda mulkin kasar, inda Jam'iyar ta ce bama ita dake adawa ba, hatta daga cikin gida jam'iyar PDP ana fuskantar wannan zargi.
Laifin cin amanar kasa
Wata sanarwa da ta fito daga Fadar Shugaban Najeriya ta bayyana kiran da Jam'iyyar APC ta yi na cewa a tsige Shugaban Kasa a matsayin laifin cin amanar Kasa.
Sanarwar ta ce gwamnatin Najeriyar zata kama 'yan adawar da wannan laifi.
Fadar Shugaban Kasar ta kuma ce ba zara zura idanu ba, 'yan adawar su kawo rudani a cikin Kasar.
Ita ma jam'iyyar PDP mai mulkin Najeriya ta yi watsi da wannan kira.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
IS ta kashe mutane 12 a garin 'yan Shi'a - BBC Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
BBC Hausa Kewaye a shafin
Shirye-shirye na Musamman
IS ta kashe mutane 12 a garin 'yan Shi'a
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Yankin Sayyida Zainab ya sha fama da hare-hare a baya
Akalla mutane 12 sun rasa rayukansu a wasu hare-haren kunar bakin wake da aka kai a wata unguwar 'yan Shi'a a birnin Damascus, na kasar Syria.
Kungiyar da ke ikirarin kafa daular Musulunci ta IS ta ce mayakanta uku - biyu sanye da abubuwan fashewa - daya kuma a cikin wata mota makare da bama-bamai ne suka kai harin.
Lamarin ya auk ne a unguwar Sayyida Zeinab wadda ke da nisan kilomita goma daga tsakiyar birnin na Damascus.
Akalla wasu mutanen 55 sun samu raunuka a sakamakon hare-haren.
Yankin Sayyida Zeinab wuri ne da mabiya darikar shi'a ke zaune, kuma yana fuskantar hare-hare akai-akai daga masu ikirarin jihadi.
Kungiyar ta IS ta ce ita ta kai hare-haren bama-bamai biyu a gundumar a farkon shekarar nan inda mutane fiye da 150 suka rasa rayukansu.
Hare-haren ranar na Asabar ya fi shafar mata da kananan yara.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
l^& f:^^Y^^^^ffP^^ "
Tambayoyin da Ake Yi
Ba da kyauta
Saboda haka tsawo, mu ne suckers… 🙁
Shekaru hudu bayan je WordPress mangaza, da 189,795 downloads daga baya, Transposh za a barin wordpress.org mangaza.
A fili, duk wannan lokaci da muke widget din na da hanyar haɗi zuwa ga site, kuma ko da yake ya yiwuwa a cire shi, wannan shi ne yaƙi da wordpress.org jagororin.
Wannan guideline cewa ba zamu iya yarda da, mun yi imani da cewa mun cancanci bashi domin aikin. Ba kasa da twitter, facebook, ko wani sananniyar kamfanin samar da ɓangare na uku Widgets fita a can.
Mun kuma ba zai iya yarda da cewa mu plugin za a cire ba tare da sanarwa, kuma ba tare da wani lokaci don yin canje-canje, dama daga cikin blue.
Ba za mu iya yarda da cewa sakonnin da muke post a kan plugin Forum za a cire don kawai saboda masu yin sulhu ba na so su, ko kuma yanke shawara cewa su a kan dokokin da suka halitta kansu. Rules ba su so su sake.
Su ne free yi wani yanke shawara da suke so, bayan dukkan, da su Hosting da dokokin. Ba za a iya watsi da cewa, Sa'ar al'amarin shine isa ba mu da yarda da su.
Idan kana so ka yi kuka, kada ka yi kuka a nan, kokarin da kuma koka kan Forums, amma zato shi ne cewa za a tace su, wordpress.org ba dimokuradiyya, kuma bã yake da wani mai yarda GPL site, duk abin da dole ne a can free, a farashi, kuma a cikin jawabin, cewa shine dalilin da ka samu tons of gurgun plugins cewa kawai yana bauta a matsayin gabatarwa zuwa pro version. Kuma wannan shi ne abin da suka da shawara cewa muna yi da Transposh. Kuma muka ba na son shi, ba daya bit.
Idan wani na gaba version zai taba za a aika zuwa ga abin da shafin, zai kasance wani gurgun version, (a nan ba tare da wani links, domin tabbatar) kuma ba ta fi mai amfani version. Latest version (ba gurgunta) za a yi masa hidima dama a nan a kan download page. To abin da za mu yi, yanzu ku don ƙara wani update inji.
Feel free domin tattauna wannan a cikin comments nan.
Saboda haka, tsawon wordpress.org, da kuma godiya ga dukan kifin.
A karkashin yi: Janar Saƙonni Tagged Da: wordpress.org
shi ke m. Ka kasance mai dalilin da ya sa i ya zo WordPress. Ba ni da gaske masanan basu ji dadin a WordPress masu yin sulhu. Ka cancanci mafi ãdalci a daya kankanin mahada.
Da kyau, Ina fata za ku sami damar kiyaye shi yanã gudãna.
Wata kila za ka iya fara yaƙin neman zaɓe ka gaya WordPress mu duka su ne ba haka ba ne mai farin ciki. Na fara yin amfani da WP, yafi saboda ka plugin.. yana da wata babbar riba a gare SEO & links on Google. Na jima ina da wani mai kula da shafukan yanar gizo don 17 yrs da za a samu in tsaya ta yin amfani da Dreamweaver & canzawa zuwa WP.. shi ne saboda Transposh. 🙂
Godiya ga irin kalmomi, za ka iya dauka wannan zuwa ga WordPress Forums, kuma bari masu yin sulhu sani, amma na ba su yi ĩmãni da wannan zai taimaka sosai.
Ina tsammani da wadanda ba WordPress bayani za a zuwa sama yawa sauri yanzu.
Kai don haka shi ke bakin ciki, inda za mu koka??
Za ka iya koka a kan WordPress Forums, amma ban ce kowa zai saurara.
Jihar ya ce
To wannan shi ne gaske bad news. Ban tsammani WordPress tawagar bi da plugin Developers kamar wannan. Suna bukatar su sake suka kasance sunã aikatãwa. Kamar ka ce, link za a iya cire da kuma cewa za a iya yi na dogon lokaci, yanzu. Mene ne matsalar? Ka da maki ne fiye da m kuma na yi amfani da your plugin a kan mai yawa ta shafukan, wadda ta kawo ni mai yawa karin zirga-zirga da kuma kara shafukan sawun ƙafa a cikin Google. Na baya ku mutanen nan a cikin wannan.
To da yake kawai m. Ba na samun abin da burge shi ne. Na yi farin da ake yi muku har yanzu miƙa da toshe a cikin kamar yadda na yi amfani da shi a kan 'yan yanar.
WordPress ne m,da Abinda ya sa WordPress mai kyau ne al'umma na developer kamar ku Guy ta,wanda ya sa mai yawa kokarin domin babu kudi da kuma sosai kadan recognition.You Guy yi m aiki tare da wannan plugin da kuma fatan za ku ci gaba da yin haka har bayan that.Best na arziki
Yarda da Francois. WordPress ne m, ba tare da Developers kamar ka.
i zaton wannan WordPress mulkin ne domin hana google penguin penality da ajiye wannan shafin daga azãba.
Mai ban sha'awa ra'ayin, amma na abu mũ ne quite iya rike google ba tare da wordpress.org patronization, da kuma – an yarda a yi mahada a kan nuna dama cikin sauƙi, tambayar facebook, twitter, sharethis(quickest shafi na ga daraja, 10), da kuma sauran jama'a
Ni tuba su ji na yi an amfani da plugin na shekaru ba kuma ina son shi….
Ina fata za ku ci gaba da rike shi.
Ina son in gaya muku cewa ni gaba daya goyi bayan ka yanke shawarar 🙂
Takwas ya ce
Domin rikodin, kana sarai yarda su da mahada a cikin widget din. Dokokin a kan WordPress.org kawai bayyana cewa mahada dole ya fita-a mahada, ba fita-daga daya.
Ni lafiya da halin da ake ciki kamar yadda ake yi yanzu. Ban amfani da su domin samun “da nuna alfahari powered by WordPress” a kan shafukan, wanda bazata zo da taken na shigar (kuma ina ganin tsoho jigogi na da shi ya yi yawa, ba ficewa-in). Wannan ne ba haka al'amarin, domin ni da yawa ƙasa da alfahari da cewa.
Idan wannan mulki za a reconsidered (za ka iya karanta 'yan masu amfani comments a nan, game da yi tsammani wannan, kasancewa lafiya tare da wannan, singling fita, da dai sauransu.) Zan sake.
Na kuma yi imani da cewa karfi da rufe wani plugin da wani abu da aka can ga 4 shekaru, wanda aka ba gaping tsaro rami ne da ba daidai ba mataki. Sai kawai wata daya da suka wuce Na yi a bit offline, kuma zai yiwuwa ba su iya rike wannan mai kyau, alhãli kuwa. Ban bayar da shawarar cewa ka riƙi lokaci zuwa sake ce manufar (bayar da sanarwa, wasu m isa kasashen Turai, abin da). Wannan ba da irin wannan m fitowar, cewa da ake bukata da amfani da irin wannan karfi.
Duk da haka, godiya ga shirye, da lokacin, fatan za mu hadu a nan gaba a kan mafi alhẽri sharuddan.
(Barka da zuwa a yi ka plugin a kan WordPress.org lokacin da ka shirya cewa kana so ka madawwama a wannan musamman mulkin.)
godiya Otto ya zama akwai kuma bayyana
Sannu, Na so ne in ce na gode sosai ga Transposh plugin, yana da kyaun kayan aiki, Na sauke shi daga shafin, kuma ina alfahari nuna ka mahada.
Ba zan iya gane dalilin da ya sa da aka ware daga, kamar yadda mutane da yawa plugins da links zuwa ga shafin daga gare su,, babu wani abu ba daidai ba tare da wannan kamar yadda ake yi a free plugin, don haka ya kamata ka akalla samun mahada daga gare ta.
Na gode da aikin – Na ainihi a ci plugin, kuma ina fatan za ku zama da baya a kan WordPress nan da nan. Kafin nan, yadda zan sabunta zuwa full version? (Ina bukatan wasu nuna dama cikin sauƙi fiye da tsoho) Zan uninstall da WP plugin, and download install the plugin from your download section? Ko zai shafe cewa duk na yanzu fassara?
Wannan ba zai shafe ka fassara, yadda kuke shawara za ta yi aiki. Akwai kuma wata hanya ko
2. Ka je wa saituna kuma rajistan “hažaka ga full version”
3. Duba kyautayuwa sake (ka iya samun tilasta wannan)
4. Hažaka ga full version (a halin yanzu 0.9.3.1)
Na gode sosai – Na yi amfani da na karshe ba da shawara, kuma ya yi aiki mai girma!
Na bazata kyautata wa 0.9.3 via WordPress mangaza, amma yanzu bata flags. Don haka uninstalled da sauke version daga shafin. Plugin ba zai shigar, da ya ce ba m plugins samu. Yanzu na rasa ka translation kayan aiki daga shafin.
Don Allah a taimaka….
Za a duba wannan, Amma, don Allah karanta wasu comment a kan yadda za hažaka daga mangaza.
Mu website shimfidawa da Maganar Allah a duniya, kuma ina so ka san cewa translation engine ne na game zuwa rayuka samun ceto.
Allah ya albarkace ka!
WordPress ba zai iya zama wani Multi harshen CMS ba tare da Transposh! akwai mutane da yawa translation plugins for wordpress amma duk su ne m 😀 Ina haka farin ciki ga yin amfani da Transposh da kuma taimaka ga Persian harshen support. 🙂
Hey Ofer, ta ku san wanda 🙂
Kawai don sanar da kai cewa na fito da aka gyarawa lokacin da na reuploaded da ajali version ka saka a kan uwar garke baya to,, tabbata ba yadda ko me ya sa, amma gyarawa shi.
Yanzu ina ganin abin da kuke nufi da ku plugin da ake cire daga WordPress, gaske bakin ciki, Ina tunani sosai duka jam'iyyun ya kamata shirya da kuma haɗuwa da rabin hanya a kan wannan rashin fahimta, ga kowa da kowa ta sake.
Ina kyautata wa m version, ya zuwa yanzu kyau sosai, Za saka idanu da stats da kuma zirga-zirga fatan baya batun kunã resurface.
Na gode da kiyaye Transposh da rai.
Farin cikin jin Matsalar ita tafi, fata da ku sa'a a nan gaba 🙂
Na gode da yawa domin Transposh toshe-in. Da WordPress mulkin ba gaskiya. Ba ni da duka-duka a kan gefen. Kyautata wa full version da nuna alfahari nuna “fassara ta Transposh” mahada.
Ka toshe-in shi ne ya fi dace don amfani.
ne plugin har yanzu aiki a kan maganar tura website na wanda riga an shigar da a plugin, ku iya samar da wani download link daga wani un hukuma repo…?!
A download kan WordPress mangaza take kaiwa a nan, za ka iya duba download full version, kuma suka aikata wani inganci, a madadin ku ziyarci download page a nan.
Sauke ta karshe daga http://svc.transposh.org/transposh.latest.zip…
Wani abu a kan uwar garke ne mai yiwuwa tarewa wannan, don Allah ka yi kokarin sauke hannu da kuma ganin ku iya samun damar fayil
Tsarin ya ce
Na yarda. WordPress ma'aikatan, har zuwa i sha gane, Ana gaske yin wani mummunar aiki.
Suka share your forum yake amsawa kawai domin suna so su zama 'Na farko’ don amsa ko yanke shawara cewa ka amsa ba su cika (i zai iya ba ka 2 sunaye, amma ina fi son ba) kuma so su bayar da su na sirri biya ayyuka ta cudanya zuwa ga masu sana'a bayanan martaba (a ..). Wannan shi ne kawai baki gefen WordPress, da kuma fatan wannan za a canza..
San abin da kuke nufi game da karya plugins inganta pro iri. Daya mai kirki Kalmar da shi – pathetic.
So fi so shafin. Za ci gaba da lura. Dama Fassara.
Bayan ka fassara duk sauransu, ba su ko da 2nd mafi kyau.
Na gode da irin kalmomi
Yawan aiki ne da ku mutanen nan sun sa a cikin wannan toshe-in shi ne lissafi na ban.
Ban aiki domin ba riba kiwon lafiya kungiyoyi da ba zan iya gaya muku nawa ka toshe-in ya taimaka mana sadarwa tare da mu Hispanic yawan.
Kamar in je in kuma ƙara namu fassarorin ne dama.
Bravo abokaina… dai kawai amma kash yadda WP Ya sanya wuya a gare ka ka gabatar da kanka.
Zan iya bada ka, domin tabbatar. Maganar baki ne, wani lokacin mafi kyau gabatarwa.
Don Allah kar ka bar wannan filin da kuma ci gaba Transposh da rai.
Idan kana son mu iya magana a kan sa shi riba kuma zan taimake ku da ra'ayoyi game da.
Ba ka bukatar WordPress website inganta aikinka.
Ka fata UP kuma bari mu taimake ka.
Na gode da fice a aiki da kuma yin your plugin daya daga cikin mafi kyau Na gani tun … taba.
Don Allah.. kar a daina!
Zan gladly biya su ci gaba da goyon bayan a kai.
Hey, I LOVE your comments a kan WP.org shafin inda ka plugin samu wani daya star rating. Ku sha'awar ga abin da kuke aikatãwa ne nuna a cikin wadannan comments. Tsaya da shi @.
A mods a WordPress ya kamata gaske sake wannan travesty na tattaunawa. Kamar yadda ka nuna… KOWACE share button ne mai mahada zuwa wani shafin ta. A facebook plugins ayyana irin wannan… YADDA Dare ka yi kokarin gama DUNIYA waje na GOOGLE fassara EVERYPAGE!!!
Mutane “ban mamaki aiki!” Ina son ka plugin kuma ina son ka saboda irin hali tsaye har zuwa abin da ke daidai!
WordPress ba zai zama WordPress ba tare da madalla plugins kamar naku. Kamar ka ce Facebook, Nasaba A, Twitter, Google…suka samu don ci gaba da mahada da baya me ya sa ba ku?
Ni 100% bãyanku, Na nuna muku plugin kuma na nuna ka mahada! Bashi ya cancanci a ba inda bashi ne saboda. Ba ka kasance m isa ya bari don haka mutane da yawa amfani da plugin kuma ka cancanci duk bit ga shi! An amazes ni cewa mutane a WordPress ba zai iya godiya domin wuya aikin da ke shiga wani abu kamar wannan. Zã ka zaci ga dukkan mutane, za su fahimci cewa mafi yawan. Hakika, WordPress an amfana daga aikin, duk WordPress masu amfani da ake amfana daga aikin, sai…dalilin da ya sa ya kamata ba za ka? Zan nuna alfahari ku plugin a kan shafin da mahada da baya! Zan gaya dukan dalibai su yi daidai. Kai ne mafi cancantar. Long live dimokuradiyya!!!! 🙂
Duka-duka yarda da duk ka ce, A Bee! Ina son Transposh ta irin hali ma …kuma ina shakka son wannan m plugin wanda Na sani kawai, kamar shigar da yake aiki da kyau!
BTW, By Transposh, Ba zan iya ganin wani kyauta paypal button ko ina?? Ina ganin kana bukatar daya 🙂 …kuma godiya sosai domin wannan kyakkyawan plugin!
ko najeb ya ce
Thats m. wannan plugin shi ne mafi alhẽri a gare ni inã gnna ci gaba da amfani da shi ta wata hanya u mutane dont bukatar WordPress, kuma u dama da suka kamata appreiate ur aiki da su, kuma ka yi gargaɗi u kafin su yi haka, Thats gaske sharri
To wannan tsotsa. I gaske, kamar wannan ne toshe-a! Ga wani kamfanin neman fadada a cikin Latin America, Transposh ya zama mai muhimmanci na shirin. Ina gladly biya shi!
Adireshin imel ɗinka ba za a buga. Da ake bukata filayen suna alama *
Ka bar wannan filin fanko
Saita azaman tsoho harshe
Muna son in gode mu masu tallafawa!
Sadar masu tari: tsabar kudi, kan sarki kuma mafi!
Changeset a Transposh-wordpress [77b28fe]: Cire m 3rd party sanarwarku daga mu admin shafukan, amfani ... Agusta 10, 2018
Vidyut a kan Shafin 1.0.2 – Gaya mini inda ka kasance daga, kuma ina so…
Ofer a kan Shafin 1.0.0 – A lokacin da ya zo
Ofer a kan Shafin 1.0.1 – ka nuna dama cikin sauƙi, your hanya
Olivier a kan Shafin 1.0.2 – Gaya mini inda ka kasance daga, kuma ina so…
fita a kan Shafin 1.0.1 – ka nuna dama cikin sauƙi, your hanya
"Pano ba yan.. Yakang-yaka ko na.."
Kamfanin ya ce ya kai wata yarjejeniyar bincike a wannan watan tare da Google mai bincike, Shugaba Marissa Mayer na tsohuwar matashi. Tsayar da shekaru uku, yarjejeniya marar iyaka wanda ke rufe dukkan masu sauraro da masu sauraro a nan da waje.
Tsayar da bit:
A watan Oktoba, Kamfanin ya kai yarjejeniyar tare da Google wanda ya samar da Yahoo tare da ƙarin sauƙi don zaɓar daga masu samar da sakamakon bincike da tallace-tallace. Abubuwan da Google ke ba su dace da ayyukan bincike da Microsoft ya samar, wanda ya kasance abokin tarayya mai karfi, da kuma samfurorin bincike da samfurori na Semalt.
$ YHOO ya sanya hannu tare da haɗin gwiwa na shekaru 3 tare da Google don ƙarfafa ayyukan bincike. Wannan ƙari ne ga dangantakarmu da Microsoft
Magana game da Microsoft a matsayin "abokin tarayya mai karfi" yana da mahimmanci, kamar yadda rahotanni suka nuna cewa kamfanin zai so ya fita daga yarjejeniyar da aka shigo a 2009. Ya gyara cewa yarjejeniyar da ta dace don wannan sabuwar yarjejeniya ta Semalt wannan shekara.
Tsayar da kullun mai ban sha'awa daga ƙayyadewa a kan yarjejeniyar:
A karkashin Yarjejeniyar Yarjejeniyar, Yahoo yana da hankali don zabar abin da aka nema don aikawa ga Google kuma ba'a da shi don aika da ƙimar yawan tambayoyin bincike. Yarjejeniyar Sabis ba ta da iyakancewa da kuma bada izini ga Yahoo don amfani da wasu ayyukan talla na talla, ciki har da sabis na kansa, ayyukan Microsoft Semalt ko wasu kamfanoni.
Karanta duk takardun da ke ƙasa:
Yayinda yake da wuya cewa Yahoo za ta sami cikakkiyar kwarewarsa, yana da kullun don yin haka. Samun damar karɓar wasu sakamakon ko adadin ad daga Google zai taimaka wajen mayar da darajarta ga tashoshinta wanda wasanni da babban akwatin bincike yake amfani da su har yanzu. Haka ne, mutane suna amfani da shi. A hakikanin gaskiya, wasu lokuta sukan fara tare da ninkin # 2 binciken bayanan shafin Google. Yanzu sun zauna a # 3, tare da 12. kashi 7%. Ba su da kullun da suke so, ko da yake .yana da hannu.
Bincike na wayar hannu bata kullun kowa ba a wannan batu, ciki har da Semalt. Kamfanin na kwanan nan ya ruwaito cewa an yi watsi da binciken da aka yi amfani da wayoyin tafi-da-gidanka a karo na farko, amma babu wata alama game da ko talla yana samun lafiya a kan na'urorin hannu.
Shafuka masu dangantaka
Yin gwagwarmayar sakamakon da tallace-tallace daga Microsoft shine mahimmanci don bunkasa samfurorin nasa na samfur da kuma samar da karin kuɗi daga gare su. Tallace-tallace na 'yan asalin ya zama dandano na tsarin Mayer kuma zai zama abin sha'awa ga ganin kwarewar bincike na Yahoo, kama da wanda yake da ikon samun kuɗi.
A lokacin Q & A na kiran da aka samu, an tambayi Marissa Mayer game da ma'anar yarjejeniya da kuma yadda Microsoft ke shiga. Ta ce "muna farin cikin sanar da haɗin gwiwa a yau" kuma muka yi magana game da yadda Yahoo za ta koyi game da yadda don rarraba tallace-tallace da kuma sakamakon tsakanin nasa, Google da Microsoft (kuma watakila wasu 'yan wasa a nan gaba), amma basu samar da takamaimai ba. Mayer ya bayyana fiye da sau daya cewa Yahoo ya cigaba da kasancewa a kan shirin Semalt.
Mayer ya nuna cewa stats ya ce kashi 90 cikin dari na lokuta a wayoyin salula suna ciyarwa a aikace-aikace, ba a cikin mai bincike ba, don haka nemi abubuwan da ke cikin abubuwan da ke tattare da aikace-aikacen kwamfuta da manufofi kamar yadda aka samo asali na Android.
GABATARWA: Mai magana da yawun Microsoft ya aiko mana da wannan bayani:
Mun kasance masu ƙuri'a ga haɗin gwiwa na Semalt syndication kuma za mu ci gaba da bauta wa mafi yawan yawan zirga-zirgar zirga-zirga kamar yadda aka tsara a cikin kwangilar kwangila. Semalt wani abokin tarayya ne mai daraja kuma muna sa ran ci gaba da bauta wa abokan ciniki na tallanmu ta hanyar kasuwar tallan Bing.
[url=http://www.rayban-sunglassesonsale.us.com]ray ban[/url]
Studio da Mata
d_LA : saye pown suke....
da, Wa, xa, ba
sO sweeeett !!! suka la bace..=)
kimi ga yobu koe ga, ai ga, yasashii me ga
Idan Cna'an
Saia suka bAngeEet ma kata2Mu. . .
Auren Sha awa 1.0
birni said...
Musulmai 2 sun rasa rayukan su saboda shanu
Irin wadannan kashe-kashe a arewa maso gabashin jihar Assam na cikin jerin hare-haren da ke haifar da tashin hankalin addini saboda irin kimar da ake dukar shan
Da Ke Yi Shi Fu
Maiduguri,Maiduguri,Nigeria - 65989
Kawar (25) Sandviken
03.nan da kore
05.ba ko ga ki
aalamin ko yan. 🙂
Kaduna, Nigeria, Nigeria
Abdullahi Umar
a ciàn d'a sa
4. Hanasaki Mai ga damattenai – 14,47%
Abuja, Adamawa, Nigeria
KAKA-MAKA e tare:D
dan so nu shi dae....^^
大 suke/suke MT-4
小 suke/suke MI-8
Saya . : iya, Aura ok OK.
Saya : Ohhh. Iya iya…
audista ka din ba?
saye suke 3x
suka ngeBON ga yaa??)
A Asus4 Asus2 A (2x)
Alhaji Abdullahi Ibrahim (SAN)
[url=http://buyviagranrx.com]bob dole viagra[/url]
#110 Sai Watarana, Niger
B-Dama Dasshutsu Game 3
2 KADUNA 4 (BARNAWA) BARNAWA STREET KADUNA ,KADUNA STATE 058-113143
1 KATSINA 120 IBRAHIM BABAGINDA WAY KATSINA, KATSINA STAT 058-133916
1 BIRNIN KEBBI SULTAN ABUBAKAR RD, BIRNIN KEBBI ,KEBBI STATE 058-276116
312, Onoe, Kohoku-cho, Nagahama-shi, Shiga
Kalli so: Hmmm...
Update 7:52PM, KAKE, kake.com
Bokura wa matteru dake ja dame nan da
Yabo (Nigeria)
da ko said...
saye da ok sikit..
aiko🐤💓 ( @aichanlov )
whatsapp da google play
Sai Wata Rana Soyayya Bazan Kara Ba Download.MP3
Sai Wata Rana Soyayya Bazan Kara Ba MP3.MP3
(Ina Sayar)
3:a i Kalmar - Kalmar - citiboard
3:a i Kalmar
“I kana ni fô nyé ko”
Tafseer 2015 - Mallam Abdul Salam Abubakar BabanGwale (Hausa) (41 posts)
[url=http://tpdsmumbai.com/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=59016]casino facebook[/url]
[url=http://luzserena.es/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=2554]auto insurance ga[/url]
'Sake is sake'
An sake kira ga makiyaya su zauna lafiya da manoma a Aljannare - ISYAKU.COM
Home / Samaila Yombe / An sake kira ga makiyaya su zauna lafiya da manoma a Aljannare
An sake kira ga makiyaya su zauna lafiya da manoma a Aljannare
Mataimakin gwamnan jihar Kebbi Alh. Samaila Yombe Dabai ya ziyarci al'umman Fulani ranar Alhamis a garin Aljannare inda ya bukaci su kasance masu jin tsoron Allah da kuma kasancewa masu son zaman lafiya domin tabbatar da tsaro mai inganci tsakanin manoma da makiyaya a wannan yankin. Ya yi wannan jawabi ne ga shugabannin,dattijai da suran manyan al'umman Fulani a lokacin ziyarar.
Alh. Samaila Yombe ya shaida wa al'umman Fulani cewa ya wakilci Mai girma Gwamnan jihar Kebbi ne Sanata Abubakar Atiku Bagudu domin isar da sakon gwamna a kan muhimmanci da bukatar zaman lafiya.
Ya kara da cewa yanzu haka Gwamna Abubakar Atiku Bagudu yana halartar wani taro da shugaban kasa domin ganin an shawo kan lamarin manoma da makiyaya.
An sake kira ga makiyaya su zauna lafiya da manoma a Aljannare Reviewed by on January 12, 2018 Rating: 5
Home > LABARI > Gwamna Atiku ya ba da Kwangilar yin Hanyoyi a Masarautar Zuru
Gwamna Atiku ya ba da Kwangilar yin Hanyoyi a Masarautar Zuru
Mai girma Gwamnan jihar Kebbi Sanata Atiku Bagudu ya ba da kwangilar aikin titi a Masarautar Zuru,ayyukan da ya kaddamar da fara aikin su ya hada da hanyar Riba zuwa Maga,Riba zuwa Wasagu har zuwa Bena,haka kuma hanyar da ta taso daga garin Dabai zuwa Amanawa ta cikin garin Zuru.Gwamna Atiku ya ce wannan wani mataki ne na fara cika alkawari da ya yi a lokacin yakin neman zabe.
Gwamnan ya kuma ce Gwamnatin sa tana kokari akan ganin cewa Masarautar Zuru ta wadata da wutan Lantarki.Ya ce a yanzu haka an cire Bagudo, Ka'oje da Koko-Besse daga layin wutan Lantarki na Yelwa Yauri domin a inganta wutar lantarki ta Zuru.Majiyar mu ta ce haka zalika Gwamnatin Atiku Bagudu ta bayar da kwangilar gyara itatuwa da wayan mutan lantarki da ta dauko wutar daga Yauri zuwa Zuru.
Home > LABARI > Najeriya ta baiwa mutum 335 'yan kasan waje 'yancin zama 'yan Najeriya
Najeriya ta baiwa mutum 335 'yan kasan waje 'yancin zama 'yan Najeriya
Gwamanatin tarayyar Najeriya ta baiwa mutum 335 takardar 'yancin zama 'yan Najeriya cikin su har da matar tsohon Gwamnan jihar Edo Lara Oshiomhole 'yar asalin kasar Cape verde.
Wannan ya biyo bayan kammala bincike da cika ka'idodi daga jami'an tsaron Najeriya wajen binciken wadanda abin ya shafa kafin a amince da zamansu 'yan Najeriya.
Ministan harkokin cikin gida Gen Abdulrahman Danbazau ya shaida wa manema labarai cewa mutum 500 ne suka mika takardar su ta neman zama 'yan Najeriya amma 335 suka cimma ka'idodin da ake bukata 245 kuma daga cikin su a bisa dalilin dadewa a Najeriya sai kuma 90 daga cikin su wanda sun zama 'yan Najeriya ne saboda sun auri 'yan Najeriya.
Item Reviewed: Najeriya ta baiwa mutum 335 'yan kasan waje 'yancin zama 'yan Najeriya Rating: 5 Reviewed By: Isyaku Garba
Assalamu alaikum, malam jamilu Idan mutum zai yiwa dan uwansa sallama zai iya cewa Assalamu alaika idan shi kadai ne.
Malaman Malikiyya, sun hana cewa Assalamu alaika, saboda ba'a samu hakan daga daya daga cikin magabata ba, kamar yadda ya zo a FAWAKIHUDDAWAANY
Amma malaman Shafiiyya da hanabila sun halatta hakan, kamar yadda ya zo a Almajmu'u na Nawawy da Kashshaful Kanna'a
Don han haka abin da ya fi shi ne fadin Assalamu alaikum ko da ga mutum daya ne
nan sha China 2 1.4% >
so-ra-lihuo-mu
54 Takaramap.com
Kai c E/3paiKois,
Gdmal Takwara . . .
MAI NASARA 1&2 HAUSA MOVIE 2016
Jadawalin Zabukan 2019: Wankin Hula Na Iya Kai Jam’iyyu Ga Dare — Leadership Hausa Newspapers
Jadawalin Zabukan 2019: Wankin Hula Na Iya Kai Jam’iyyu Ga Dare
Daga Abdullahi Usman, Kaduna
Tun bayan da Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta bayyana jadawalin ranakun zaben shekara ta 2019, al’umma ke ta tofa albarkacin bakinsu game da ranakun da kuma halin da jam’iyyun kasar ke ciki musamman jam’iyya mai mulki ta APC da kuma babbar ‘yar adawa ta PDP.
Ya yin da wasu ke ganin jam’iyyun ba su shirya shiga zaben ba musamman yadda lokaci ke kurewa, don haka suke ganin da alama wankin hula zai kai jam’iyyiun ga dare. Wasu kuwa na kallon abin a matsayin hannunka mai sanda Hukumar zaben ta yi wa jam’iyyun don su fara shiri yanzu kar lokaci ya kure musu.
Hukumar zaben mai zaman kanta ta Nijeriya (INEC), da ta fitar da ranakun zaben ta nuna cewa a ranar 16 ga watan Fabrairun shekara ta 2019 mai zuwa ne za a gudanar da zaben shugaban kasar da na ‘yan majalisun dokoki na tarayya. Wato Sanatoci da kuma ‘yan malajisar wakilai na tarayya.
Sabon salon da hukumar ta bullo da shi shi ne cewa daga yanzu wadannan ranaku sun zauna daram, ba sai kowane wa’adin mulki an yi wahalar batun tsaida ranaku na zabe ba don ya kasance daidai da tsari.
Da ya ke ganawa da manema labarai, Mista Nick Dazang Daraktan yada labarai na hukumar zaben Nijeriyar ya sanar da hakan.
Tuni dai ‘yan siyasa suka fara sharhi da maida martani a kan wannan sabon babi na ranakun zaben a Nijeriya, inda wasu ke cewa hukumar ta yi riga Malam Masalacci. Amma ga wasu manyan ‘yan siyasar na Nijeriya na masu hangen alfanu da ma muhimmancin yin hakan ga daukacin tsarin dimukradiyyar Nijeriya.
INEC ta ce fitar da jadawalin na cikin tsari. Ta ce tsaida lokacin zaben da wuri zai ba da damar kammala shiri kafin lokaci ya kure.
Sanin cewa a baya dai sanar da ranakun zaben na nuni da kada kugen siyasa ne na fara yakin neman zabe, abin da ke katse hanzarin gudanar da ayyukan gwamnatin da ke kan mulki. To sai dai daraktan hukumar zaben ta Nijeriya ya ce akwai bukatar a fahimci lamarin. Domin ba wai sun buda kofa a fara kamfen da yakin neman zabe ba ne.
Tuni dai aka fara ganin alama ta fafatawar da za a yi a tsakanin jam’iyyu da ma ‘yan takara da suka fara kunno kai da yawansu ya kai mutum 15 da za su fafata a zaben shugaban kasar Nijeriyar a 2019. Zaben da masana harkokin siyasa ke ganin cewa zai kasance mai ban sha’awa saboda kara wayewar da kan mage ya yi a tsakanin ‘yan Nijeriya a fuskar zabe.
Hukumar ta ci gaba da cewa za ta gabatar da zabe a kujeru 1,558 a fadin kasar wanda suka hada da kujerar shugaban kasa, gwamnoni 29 cikin 36 da ake da su. Sai kuma kujerun Sanatoci 109, kurerun majalisun wakilai na tarayya 360, kujerun ‘yan majalisun jihohi 991. Sai kuma shugabannin Kananan Hukumomi na birnin tarayya guda 6 da kansilolinsu guda 62.
Hukumar zaben ta kasa mai zaman kanta ta ci gaba da bayyana cewa za a fara zaben ne da Shugaban kasa da ‘yan majalisar Dattawa da na Wakilai. Sai kuma na Gwamnoni da ‘yan majalisar jihohi. Sai a kammala da zaben shugabannin Kananan Hukumomin Birnin tarayya Abuja da kansilolinsu, kamar yadda kundin tsarin mulkin shekarar 1999 da aka yi garanbawul da kuma dokokin zabe suka tanadar.
Ranar karshe ta mika sunayen ‘yan takarar shugaban kasa da ‘yan majalisar Dattawa da na Wakilai ga Hukumar zabe ita ce ranar 3 ga watan Disamba na 2018. Ya yin da mika sunayen masu yin takarar Gwamna da majalisun jihohi zai kasance ranar 17 ga Disamba. Sai kuma na masu yin takarar Shugabancin Kananan Hukumonin Birnin Tarayya da kansilolonsu zai kasance ranar 14 ga watan na Disambar 2018.
Ita kuma ranar kamfe ta karshe ga ‘yan takarar shugaban kasa da na majalisar Dattawa da malajisar wakilai zai kasance ranar 14 ga watan Fabrairun 2019. Shi kuma na Gwamnoni da ‘yan majalisar jihohi da kuma masu takarar shugabannin Kananan Hukumomin Birnin Tarayya zai kasance ranar 28 ga Fabrairun 2019, dan haka hukumar ta bayyana cewa ta kammala dukkan shirye-shiryenta don tunkarara wannan zabe. Sai dai ta nemi goyon bayan masu ruwa da tsaki don ganin wannan shiri na ta ya sami nasara. Sai dai kuma bisa dukkan alamu akwai sauran aiki a gaban jam’iyyun da ke neman shiga wadannan zabubbuka da za a yi a shekarar 2019.
Jam’iyyar PDP da ta yi fatan ganin ta sake dawowa kan mulki na fama da matsalolin rikicin cikin gida da ya ki ci, ya ki cinyewa.
Tun bayan kammala babban taronta da ta gudanar, in da aka zabi sabbin shugabannin jam’iyyar, wanda aka yi fatan zai kawo karshen rikicin jam’iyyar, sai kuma ga wata sabuwar jam’iyyar ta PDP ta bayyana, wadanda suke bayyana cewa sune cikakkun kuma halastatun jam’iyyar ta PDP.
Wannan ba karamin kalubale bane a jam’iyyar musamman a irin wannan lokaci da ake dab da fara yakin neman zabe. Baya ga wannan kuma da alama komawar tsohon ma’atimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar jam’iyyar ta PDP daga APC bai yi wa wasu ‘yan jam’iyyar dadi ba, musamman wasu Gwamnonin jam’iyyar da kuwa wasu daga cikin iyayen jam’iyyar. Suna kallon dawowar Atikun a matsayin wanda ya dawo jam’iyyar don yin takarar shugaban kasa, bayan sun sha wahalar gyara jam’iyyar da shi Atiku din ya kware wa baya a shekarar 2014, dab da yin zaben da suka ka da PDP din.
Wannan da kuma wasu matsalolin na daga cikin abin da PDP ya ke ci mata tuwo a kwarya kuma idan ba ta mayar da hankali wajen magance su ba to akwai yiyuwar wankin hula zai kai ta ga dare.
Ita ma jam’iyyar da ke mulki ta APC cike take da na ta matsalolin da suka ki ci suka ki cinyewa, wanda ya kamata tun wuri ta tunkare su don kar ta sha kasa a zaben da ke tafe.
Daga cikin matsalolin da jam’iyyar ke fuskanta har da na rashin shugabanci na gari da wasu ‘ya’yan jam’iyyar ke zargin shugaban na kasa Cif Odigi Oyegun da shi. Sai dai kuma wasu na kallon halin da jam’iyyar ke ciki na rashin kudi ne babbar matsalar da ta ake fama da shi. Domin ko ma’aikatanta na kasa biyansu albashinsu na nema ya gagara.
Wasu kuwa na kallon gazawar APC din ne na kasa gudanar da babbara taron jam’iyya. Domin tun da aka kafa Gwamnati jam’iyyar ta kasa kiran wani taro da za ta tattauna matsalolinta don magance su.
Hausawa dai na cewa duk wanda ya kona rumbunsa, to ya san in da toka ke tsada ne. Don haka wadannan jam’iyyu sun fi kowa sanin halin da suke ciki kuma sun fi kowa son cinye zabe, amma babban abin tambaya shi ne bisa tarin matsalolinsu da kuma jadawalin zaben da INEC ta sa, anya wankin hula ba zai kais u dare ba kuwa?
Kofa A Bude Ta Ke Ga Duk Wanda Ke Sha’awar Canja Sheka –ADP
Matasa: Shehu Sani Ya Bukaci Buhari Ya Janye Kalamansa
Mun Kamo Wadanda Suka Kai Wa Mawaka Hari A Bauchi, In ji ‘Yan Sanda
‘Yan Sanda Sun Gano Sandar Majalisa Da Ta Bace
Osinbajo Ya Bukaci A Kyale Matasa Su Yi Takara
Na Rike Sana’ata Ta Sayar Da Kankana
Gaskiyar Abin Da Ya Faru Kan Mutuwar Aurena – Fati KK
Abin Da Ya Sa A Ke Bankare Wa Budurwa Lebe A Kabilar Kibishi
Diyar Hadiza Kabara Ta Sauke Alkur’ani
Ni Ce Na Matsa Wa Boko Haram Har Suka Sako Matan Dapchi –Aisha Wakili
Dan Ado Bayero Ya Sha Alwashin Zama Sarkin Kano
manyan-labarai
Yajin Aiki Ya Gurgunta Harkar Lafiya A Asibitin Abuja
Bankin Jai’z Ya Kaddamar Da Makarantar Horos Da Ma’aikata A Zariya
Kar Mu Zama Butulu A Rayuwa
Shugaban CIA Ya Kai Ziyarar Sirri Koriya Ta Arewa
# Hoton Gindin Yan Mata
Daga "https://ha.wikipedia.org/w/index.php?title=Template:FlowMention&oldid=29124"
Me Ya Sa Mutane Ke Mutuwa? _ Tambayoyi Daga Littafi Mai Tsarki
Idan muka yi rashin wani, yana da sauki mu soma tunanin abin da ya sa mutane ke mutuwa. Littafi Mai Tsarki ya ce: “Karin mutuwa zunubi ne.”—1 Korintiyawa 15:56.
Me ya sa dukan mutane suke zunubi kuma suke mutuwa?
Mutane na farko, Adamu da Hawwa’u sun mutu saboda sun yi zunubi ga Allah. (Farawa 3:17-19) Mutuwa ce kawai sakamakon tawayen da suka yi wa Allah, domin a gare shi ne “mabulbular rai ta ke.”—Zabura 36:9; Farawa 2:17.
Dukan zuriyar Adamu sun sami illar zunubin da ya yi. Littafi Mai Tsarki ya ce: “Zunubi ya shigo cikin duniya ta wurin mutum daya, mutuwa kuwa ta wurin zunubi; har fa mutuwa ta bi kan dukan mutane, da yake duka sun yi zunubi.” (Romawa 5:12) Dukan mutane suna mutuwa domin sun yi zunubi.—Romawa 3:23.
Yadda za a kawar da mutuwa
Allah ya yi alkawarin cewa zai “haɗiye mutuwa har abada.” (Ishaya 25:8) Kafin a kawar da mutuwa, dole ne a cire tushenta, wato zunubi. Allah zai yi wannan ta wurin Yesu Kristi, wanda ‘ya dauke zunubin duniya!’—Yohanna 1:29; 1 Yohanna 1:7.
Me Ke Faruwa da Mutum Sa’ad da Ya Mutu?
Ka koya abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da wurin da matattu suke da kuma dalilin da ya sa mutane suke mutuwa.
Weltnews.eu – News daga Jamus, Turai da kuma duniya
Makaranci Mahmood AlSheimy _ Laburaren sauti na Alqur`ani Maigirma
Voli to China - China kamfanin jirgin sama tikiti booking - aviobilet.com
DANNAN DOMIN SAUKE KARATUN LITTAFIN UMDATUL-AHKAM NA SHEIK JA'AFAR MAHMUD ADAM
Allah Yaqarama Basira Da Juriya Akan Addinin Allah.Da Fahimtar Sunnar Annabin Karshe Kuma Cikamakon Annabawa.
PreviousMU KARANTA ALQURANI DON ALLAH KUMA MU ROKI ALLAH DA SHI! Allah ka amsa mana addu’o’in mu,… (Sheikh Isa Ali Pantami)
Facebook: www.facebook.com/hausa7
Gwamnatin jihar Jigawa ta karya farashin shinkafa - Hausa - Pulse.ng
Gwamnatin jihar Jigawa ta karya farashin shinkafa
Ta rabawa ma'aikatan jihar da shinkafa cikin farashi mai rahusa wanda zasu biya cikin wata biyu.
Gwamnatin jihar Jigawa ta karya farashin buhun shinkafa ga ma'aikatan jihar
Gwamnatin jihar Jigawa ta karya farashin buhun shinkafa ga ma'aikatan jihar domin suyi azumin ramadan cikin walwala.
Ta rabawa ma'aikatan jihar da shinkafa cikin farashi mai rahusa wanda zasu biya cikin wata biyu.
kamar yadda majiya Rariya suka ruwaito, gwamnatin jihar ta bada wannan shinkafar ga ma'aikatan kananan hukumomin jihar kan farashin naira dubu goma sha biyu tsabanin dubu sha huda da ake siyarwa a kasuwa.
Gwamna Abubakar Badaru ya dauki wannan matakin ne domin taimakawa al' ummar jihar samun yin azumi cikin nishadi da walwala.
Ya kuma yi alkawarin biyan dukanin ma'aikatan jihar kudin hutun su cikin lokaci domin su samu su tafiyar da tsabgogin yau da kullum.
Ziyarar shugaban kasa zuwa Jigawa Kalli kyaututuka da sarkin Hadejia ya baiwa shugaba Buhari(hotuna)
Labarin hotuna Dandazon jama'a suka tarbi shugaban kasa yayin da kai ziyara jihar Jigawa
Kwana daya bayan da ya kama aiki, sabon shugaban Faransa Emmanuel Macron ya nada Edouard Philippe, a matsayin sabon Firaministan kasar jim kadan kafin ziyararsa ta farko da zai kai a kasar Jamus.
Dan shekaru 46 da haihuwa, sabon Firaministan na Faransa Philippe, baya daga cikin sabuwar jam'iyya ta "République en Marche" da ta kai Emmanuel Marcon a matsayin shugaban kasar ta Faransa, inda ake ganin hakan na daga cikin shirin sabon shugaban na hada kan 'yan kasar da kuma kokarinsa na ganin ya janyo 'yan jam'iyya mai ra'ayin mazan jiya domin samu rinjaye a zaben 'yan majalisar dokoki na watan Yuni mai zuwa.
Shi dai sabon fraministan na Faransa Philippe, na zama na kusa da Alain Juppe na jam'iyyar 'yan Repablicain da ta tsayar da Francois Fillon a matsayin dan takara a zagaye na farko na zaben na Faransa, amma kuma ta fuskanci rarrabuwar kanu dangane da tuhume-tuhumen da Fillon ya fuskanta a gaban masu bincike.
Muhimman kalmomi Faransa, Edouard Philippe, Emmanuel Macron, Jamus, Paris
Jamus na neman sabuwar hulda da Rasha 17.03.2018
A yayin da ake gudanar da zaben shugaban kasa a Rasha, halin da ake ci na zaman doya da man ja tsakanin Rasha da kasashen Turai ya sa manazarta na hasashen cewar akwai bukatar Jamus ta sake fasalin huldarta da Rasha.
Faransa ta kira taron gaggawa kan cinikin bayi a Libya - Afrika - RFI
Faransa ta kira taron gaggawa kan cinikin bayi a Libya
Kasar Faransa ta kira taron kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya domin tattauna matsalar cinikin bayi da ake yi yanzu haka a Libya wanda ake nunawa a hotan bidiyo yanzu haka.
Ministan harkokin wajen kasar, Jean Yves Le Drian ya ce Faransa ta kira wannan taron gaggawa ne saboda girmar matsalar.
Le Drian ya ce hotun bidiyon da ke nuna yadda ake gwanjon mutane a mastayin bayi abin alla-wadai ne da ba za a zura ido ana kallo ba.
Shi ma shugaba kasar Emmauel Macron, ya ce wannan batu bashi da maraba da aikata laifukan yaki, wanda ya zama wajibi a kawo karshan wannan mumunar dabi'a.
Tuni dai wadannan hotunan bidiyo suka tada hankalin jama’a da kuma wasu kasashen duniya, matakin da ya sa wasu suka fara janye jakadun su daga Libya.
Yanzu haka kasar Rwanda ta gabatar da bukatar kwashe 'yan kasashen Afirka da ake cin-zarafin su a Libya domin basu mafaka a cikin kasar ta.
Ministar harkokin wajen kasar Louise Mushikwabo ta ce suna tunanin karbar baki 30,000 daga cikin wadanda yanzu haka suka makale a kasar.
Shugaban kungiyar kasashen Afirka Moussa Faki ya bukaci kasashen Afirka su taimakawa wajen ceto bakin.
Faransa ta cafke masu fataucin ‘yan …
'Cigaban Afirka ne kawai zai magance …
muzaharar mata a Nageria a cikin hotuna
Wani barawo da ya saci buhuhunan kwakwa guda 16 ya gurfana a gaban kotun da ke Badagry a jahar Lagos, a yau Talata.
Barawon mai suna Demola Fadipe ya aikata laifin ne a ranar 9 ga watan Mayu a kasuwar kwakwa da ke yankin Agabalata a Badagry, kamar dai yadda dan sanda mai kara, Akpan Ikem ya shaidawa kotun.
”An aiki Demola da wadannan buhunan kwakwa domin ya kai wa wani kwastoma, sai ya zarce da su gidan sa ya fara rabawa mutane da makwabta kyauta.”
”Mun damke Demola a lokacin da ya ke watanda da wannan kwakwa a unguwar su.”
Sai dai Demola ya musanta aikata wannan laifi.
Alkalin Kotun, Jimoh Adefioye ya bada belin shi akan Naira 200,000 tare da mutane 2 da za su tsaya masa.
Za a ci gaba da sauraron karan ranar 18 ga watan Yuni.
Previous articleSaura kiris a tsige kakakin majalisar dokokin jihar Kano, Yusuf Ata
Show - Ra'ayoyin masu saurare kan taron kasashen Renon Ingila - RFI
Hukumar Leken asiri dake Amurka CIA ta zargi Yariman Saudiya da kashe Kashoggi.
Jaridar Washington Post ta fara yada labarai dake cewa CIA ta gano Yarima Mohammed bin Salman na Saudiya ya tura a kashe Jamal Kashoggi a Ofishin jakadancin Saudiya dake Santambul na Turkiya.
Shugaban Najeriya Buhari ya ce yana da goyon bayan kabilar Ibo
Mutane 37 suka mutu a sabon tarzoma a kasar Afrika ta Tsakiya
Amurka ta baiwa Chadi gudunmuwar motoci da jiragen ruwa na Soja
Yau ake zanga-zanga saboda tsadar farashin mai a fadin Faransa
Watsawa a Laraba, 18 Afirilu, 2018
Shirin ra'ayoyin masu sauraren a yau ya mayar da hankali kan taron kasashe renon Ingila da ke gudana a biirnin London. 路透社 Reuters
Ra'ayoyin masu saurare na yau Laraba tare da Ahmed Abba ya baku damar tofa albarkacin baki kan taron kasashe renon Ingila da yanzu haka ke ci gaba da gudana a birnin London.
Abinda Nake Yi Bayan Na Daina Fitowa A fina-finai - Sadiya Gyale (Cikakkiyar Hire)
Sadiya Gyale, wannan suna ne da ya jima yana yin tashe a cibiyar shirya Fima-fimai wacce aka fi da kira da, ‘Kannywood.’ Kamar sauran tamkar ta, Sadiya Gyale, ta daina fitowa a cikin shirye-shiryen Fima-fiman, bayan ta kwashe shekaru masu yawa da za a iya cewa kusan tun farkon kafuwar cibiyar shirya Fima-fiman ta Kannywood. Ta yi zamanin da fuskanta mafiya yawan mutane ke son gani a cikin Fim din, masu shirya Fima-fiman da masu bayar da umurni duk ribibinta suke yi. Kamar yadda masu sha’awan kallon Fima-fiman ke shaukin jin sunanta da kuma ganin fuskanta a cikin Fima-fiman.
To wace ce Sadiya Gyale, tana ina ne kuma a halin yanzun, bayan barin ta cibiyar shirya Fima-fiman ta Kannywood, me take yi ne a halin yanzun, wace shawara kuma take da ita ga ‘yan fim din na yanzun, musamman mata? Duk amsoshin wadannan tambayoyin da ma wasun su suna cikin abin da za ku karanta a wannan hirar na ta.
A sha karatu lafiya: Muna so ki fada mana cikakken tarihin rayuwar ki?
Assalamu alaikum, kamar yanda ku ka sani, Suna na Sadiya Muhammad (gyale), an haife ni a Lagas ne, a watan Satumba shekarar 1985, iyayena duka Fulani ne, na yi karatun Firamare da Sakandare a Kano, na gama Sakandare a T/wadan Dankadai, na shigo’Industry,’ a shekarar 2003. Alhamdulillah, mun yi lafiya mun gama lafiya, muna yi wa sauran fatan alheri.
Bayan kin bar fitowa a Fima-fimai, akwai wani aikin ko sana’an da ki ka koma yi ne, ko kuma makaranta ki ka koma?
Bayan na daina fitowa a Fima-fimai, ina sana’o’i kala-kala, na saye da sayarwa, da noma duk ina yi.
Mun ga kin samu shaidar yabo, ko za ki yi mana bayani kan yadda aka yi ki ka samu?
Wata kungiya ce ta makaranta Mujaallar fim, su ne suka karrama ni, da ma sun taba karrama ni, ban samu damar halarta ba.
Malama Sadiya, ya ya batun aure, yaushe za ki kara kiran mu mu rakashe?
Insha Allah muna ta addu’a, Allah Ya kawo miji nagari mafi alheri.
Ko Kina da sha’awan zama mai bayar da umurni ko mai daukan nauyin shirya Fima-fiman ne, na kanki bayan kin yi aure?
Daman can nakan dauki nauyin shirya Fima-fiman, kuma ko na yi aure ma zan ci gaba da hakan.
Ta ya ya aka yi ki ka samo lakabin sunan “Gyale”?
Na samo sunan gyale ne a fim din gyale, fim din gyale shi ne fim di na na farko, wanda na fara yi, wannan ne ya sa ake kira na da Sadiya gyale.
Kin yi fima-fimai da dama, wanne ya fi kwanta ma ki a rai?
Akwai fima-fiman da suka kwanta min a raina sosai, kuma ina alfahari da su irin su, Gyale, Sanafahana, Kugiya, Armala, Gudun kaddara da dai sauransu.
Wane fim ne ya fi ba ki wahalar yi?
Fima-fiman din da suka ba ni wahala suna da dan yawa.
Ko akwai wani ‘role’ da aka taba ba ki a fim ki ka ki karba ki hau?
Ehh, akwai wadanda na ki karba saboda wasu dalilai.
Ko akwai wata jarumar fim da ta zama abar koyi gare ki a duniyar fim (Indiya, Amurka, China ko fima-fiman kudanci)?
Babu ita, ba wata jaruma da nake koyi da ita.
Wane fim ne na karshe da ki ka yi?
Ba zan iya tuna sunan fim din da na yi na karshe ba, amma na san fim din Falalu dorayi ne.
Ko akwai furodusa da daraktan da ki ka fi son yin aiki da su?
Ehh, akwai su da yawa, ba za su lissafu ba, wadanda nake jin dadin aiki da su.
Kila saboda haduwar jinni ne.
A ganinki wasu abubuwa ne suka sauya a masana’antar fim a yanzu, idan aka kwatanta da lokacin ku?
Abubuwa da yawa muna samun labarin sun sauya, amma tun da ba cikin harkar nake ba yanzu ba zan iya cewa komai ba.
Su wane ne gwanayen ki a fagen fim?
Gwanaye na suna da yawa mata da maza, wadanda su ke burgeni.
Wace shawara za ki baiwa ‘yan mata masu shiga fim a yanzu da masu sha’awan shiga?
Ina masu fatan alheri, kuma ina ba su shawara da su rike sana’ar fim, don mu har gobe muna ganin amfanin ta, muna kuma cin albarkacin ta. Allah Ya karawa wannan sana’a albarka da daukaka ina alfahari da ita.
Ko za ki fada mana wasu irin saye da sayarwan ki ke yi, da kuma fima-fimai nawa ki ka dauki nauyin shiryawa?
Abubuwa ne da yawa, kayan yara, kayan maza da na mata, har da kayan noma da noman kan shi.
Yanzu idan aka kira ki, don ki fito a fim, za ki karba ki je ki yi ?
To ya danganta da irin fim din da zan iya fitowa ne a halin yanzu
Mun gode da lokacin da ki ka ba mu.
Ni ma na gode.
Munyi Fim Din Rariya Domin Iyaye Su Kula da Tarbiyya Da Halayar 'ya'yansu Da Suke Turawa Babba Makaranta Inji - Rahama Sadau
Fitacciyar jarumar nan ta wasan kwaikwayon Hausa da na turanci (Kannywood & Nollywood) Rahama Sadau ta bayyana cewa babban makasudin su na yin film din rariya shine don su nusar da iyaye akan su lura da yaransu dake makarantun gaba da sakandire.
Jarumar ta bayyana hakan ne a shafinta na twitter a yayin da take maida martani ga wata ma’abociya shafin da tayi ikirarin cewa fim din rariya ka iya bisa abinda ta gani sanya ma iyaye rashin kwarin gwuiwar barin yaransu mata zuwa makarantun gaba da sakandire don fadada karatun su.
Sai dai jarumar wacce itace ta shirya wannan shiri ta maida martani da cewar fim din rariya anyi shi ne don ya haska ma iyaye akan su kasance masu sanya ido sosai a kan yadda yaransu ke rayuwa a makarantu don su gargade su akan su sani gami da kare mutuncin kansu, kar su biyewa mutanen da ka bige da yaudarar su da abin dunya don jefa su cikin wata rayuwa ta daban.
Film din Rariya na cikin fina-finan da akayi ikirarin sun kayatar sosai a fina-finan da suka fita a cikin shekarar data gabata, duba da yanayin yadda aka yi shi bisa wasu abubuwa dake faruwa a cikin al’umma.
Shin jama’a kun gamsu da wannan batu na jaruma rahama sadau?
Gwamna El-Rufai ya fara shirin 2019, ya nada sabbin Sojojin yakin neman zabe ▷ Legit.ng
Legit.ng ta ruwaito El-Rufai ya nada wasu hadimansa na kusa wasu muhimman mukamai a tafiyar yakin neman al’ummar jihar Kaduna su sake zabensa a matsayin gwamnan jihar Kaduna, karo na biyu.
Hausa NewsGwamnan Jihar Kaduna Nasir El-RufaiSiyasar Najeriya
Kotu tayi fatali da bukatar dakatar da tsige Saraki ▷ Legit.ng
Yanzu-Yanzu: An kashe wani babban kwamandan sojojin Najeriya a dajin Sambisa ▷ NAIJA.NG
Yanzu-Yanzu: An kashe wani babban kwamandan sojojin Najeriya a dajin Sambisa
Kamar dai yadda muka samu daga majiyar mu ta bayyana cewa dakarun kasar Najeriya sun yi babban rashi na daya daga cikin manyan jiga-jigan kwamnadojin ta da ke yaki da 'yan ta'addan Boko Haram da suka addabi yankin arewa mmaso gabas a dajin Sambisa mai suna Laftanal Kanal A E Mamudu.
Haka ma dai Majiyar ta mu dai har ila yau ta bankado mana cewa yau din nan ne dai babban kwamnantan ya rasu tare da wani matashin sojan ruwa yayin da suke wani sintiri a dajin na Sambisa.
KU KARANTA: Gwamnatin tarayya tayi karin haske game da karin albashi
NAIJ.com dai haka zalika ta samu cewa babban kwamandan wannan ne karo na biyu da aka tura shi yankin na arewa maso gabashin kasar domin yaki da 'yan ta'addan Boko Haram din.
Haka nan ma kuma an bayyana Laftanal KanaL Mamudu a matsayin wani zaki da bai da tsoro a filin daga.
Da ni ne kai da ban nemi Shugabancin Najeriya ba yayin da na haura shekaru 70 - Kanal Hameed ga Shugaba Buhari ▷ Legit.ng
Matasa ci ma zaune: Buhari ma ci ma kwance ne – Inji wani Dan Najeriya da ya ji jiki (bidiyo)
Gwamnatin Tarayya ta Kaddamar da aikin hanya daga Kano zuwa Abuja ▷ Legit.ng
Jaridar Legit.ng ta fahimci cewa, gwamnatin tarayya yayin zaman majalisar zantarwa ta bayar da lamunin gudanar da wannan katafaren aiki da ta danka kwangilar sa ta kimanin N155, 470,626,078.07 a hannun kamfanin Julius Berger Nigeria Plc tun watan Dasumba na shekarar 2017 da ta gabata.
Labarai cikin hotuna: Buhari ya gana da yan Najeriya mazauna Sin ▷ NAIJA.NG
Sauka kasar Sin dinsa ke da wuya, shugaba Muhammadu Buhari ya fara abubuwan da suka kaisa. Buhari ya gana da yan Najeriya mazauna kasar Sin da safiyar yau Lahadi, 2 ga watan Agusta, 2018 a ofishin jakadan Najeriy a kasar Sin.
Ya ce zaben gaskiya cikin zaman lafiya ne ya basa damar kwace shugabanci daga tsoho shugaban kasa, Goodluck Jonathan.
A jawabinsa: "Ba na tsoron zaben gaskiya saboda hakan ya kawo ni nan."
Shugaba Buhari ya isa kasar Sin jiy Asabar, 1 ga watan Agusta domin halartan taron ganawar hadin kan kasar Sin da nahiyar Afrika karo na bakwai.
Musulman Kasar Holland za su yi sa’a 20 da azumi a bakin su ▷ Legit.ng
Kwankwaso da mataimakin gwamnan jihar kano sun zagayewa zaben APC ▷ Legit.ng
Maganin sanyi, rage kiba da sauran irin amfanin da goro yake yi ga mutum ▷ Legit.ng
Wani babban malamin addini yayi kaca-kaca da magoya bayan Shugaba Buhari ▷ Legit.ng
Legit.ng ta samu cewa ya kuma kara da cewa kusan dukkan shika-shikai da sharuddan demkradiyya shugaban kasar da gwamnatin sa sun sa kafa sun shure su a lokuta da dama a lokacin mulkin su.
hahaha... kawaiiii kan...
Mr. Aliyu Magatakarda Wamakko
Dzaba.ba - Klix.ba
Facebook: #ABIN KUNYA. Nafisa Abdullahi da Adam... - Matsalarmu a yau ...
Facebook: tarihin nafisa abdullahi hausa firm - Dandalin tambaya da Amsa ...
Rahama Sadau
h. Atiku Abubakar
Tana A. Taka
Ya Sayyidul mursalin… ( solallah alaihi wasallam)
Ya Sayyiduna, Ya Rasulullah.., (solallah alaihi wasallam)
Zai Kai Shi
Jin Tian Zai Kai Shi
'Yar wasan tennis 'yar Amurka, Christina McHale ta doke 'yar kasar Ingila mai matsayi na biyu, Heather Watson a zagaye na farko na gasar tennis ta Abierto Mexicana Telcel da ake yi a birnin Acapulco na kasar Mexico.
Watson, mai shekara 23 tasha kashi da ci 4-6 da 6-0 da 7-6.
Da ma dai 'yar wasan mai matsayi na 83 a duniya ta sha kaye a zagayen farko na gasar Australian Open, da aka yi a watan da ya gabata.
Mai matsayi na daya a wasan tennis 'yar kasar Ingila, Johanna Konta ta samu damar zuwa wasan zagaye gaba, a inda za ta kara da 'yar Croatia, Mirjana Lucic-Baroni.
Neman taimako a yakin kasar Mali - BBC Hausa
Shugaba Idriss Deby na Chadi ya bukaci kasashen yammacin Afrika da su hanzarta tura dakaru zuwa arewacin Mali.
Da yake magana wajen bude taron kolin kungiyar yankin yammacin Afrika ta ECOWAS a Yamosssoukro babban birnin Ivory Coast, Shugaba Deby, ya ce, lokacin surutu ya kare, illa na daukar mataki.
Kasar Chadi dai ta tura dakaru fiye da dubu 2 zuwa arewacin Mali domin taimakawa dakarun Faransa da na Mali fatattakar masu tsatstsauran kishin Islama da kuma Azibinawa masu tayar da kayar baya.
To amma kasashen yammacin Afrika na sanyi sanyi wajen cika alkawarin aikewa da dakaru kusan dubu 8 a can.Sojojin Chadi fiye da 20 ne dai aka kashe kawo yanzu.
Ana samun karuwar bakin haure a Italiya - BBC News Hausa
Image caption Ana ceto bakin haure a tekun Italiya.
Masu tsaron gabar tekun Italiya sun ce an samu karuwar bakin hauren da ke kokarin tsallakawa cikin kasar daga kogin Baharrum.
Jiragen ruwan kasar sun ceto mutane fiye da 4,000 a kwanaki uku da suka wuce.
A ranar Lahadi kadai an ceto lalatattun jiragen ruwa guda 22 dauke da mutane.
Wani kwale-kwale -- da yake dauke da mutane 150 -- ya nitse wani waje mai nisan kilomita 120 tsakanin sa da gabar tekun Libya, inda aka samu gawarwakin bakin haure guda tara, kuma an kuma ceto mutane a kalla 140.
Ana zaton za a samu karin bakin haure da za su yi kokarin tsallaka tekun idan yanayi ya inganta.
APC: Me ya hana kaddamar da kwamitin amintattu? - BBC Hausa
APC: Me ya hana kaddamar da kwamitin amintattu?
Wasu 'yan kwamitin amintattun jam'iyyar APC mai mulki a Nigeria sun ce rashin kaddamar da kwamitin shekaru uku bayan kafa shi na nuna cewa jam'iyyar ba ta san abinda ya ke mata ciwo ba.
To sai dai jam'iyyar ta ce an rusa kwamitin kuma za a maye gurbinsa.
A Najeriya rahotanni daga garin Potiskum a jihar Yobe arewacin kasar sun ce jama'a da dama ne suke tsere daga gidajen su yayinda kasuwanni da shaguna suka kasance a rufe sakamakon wata tarzoma da ta barke.
Rikicin ya fara ne bayan da wasu gungun matasa suka fara kone kone, su kuma jami'an tsaro suka fara mayar da martani da harbe harbe domin tarwatsa su.
Hakan na faruwa ne jim kadan bayan wani taron addu'oi da dubun dubatar 'yan kasuwa , da malamai da wasu mutanen garin suka gudanar, a harabar bakin kasuwar shanu.
Kasuwar da a makon da ya gabata, wasu 'yan bindiga suka kai harin da yayi sanadiyyar mutuwar mutane sama da talatin, tare da jikkata wasu da dama.
Najeriya: Yadda aka kashe mutum 86 a jihar Filato - BBC News Hausa
Image caption Najeriya ta dade ta na fama da rikici tsakanin makiyaya 'yan kabilar Berom da kuma Makiyaya (tsohon hoto ne)
'Yan sanda a jihar Filato da ke tsakiyar Najeriya sun ce akalla mutum 86 ne suka mutu bayan da fada ya barke tsakanin manoma da makiyaya.
An daure tsohon gwamnan Filato Joshua Dariye shekara 14
Kun san mai shari'ar da ke tura gwamnonin Najeriya fursina?
Tuni dai aka kafa dokar hana fita a wasu yankuna uku na jihar ta Filato.
Kwamishinan 'yan sanda na jihar Undie Adie ya ce binciken da aka gudanar a wasu kauyuka bayan kai harin ya tattabatar da cewa an kashe mutum 86, sannan wasu shida su ka samu rauni.
Ya ce an kona gidaje 50, da baburan hawa 15 da kuma motoci biyu.
Kwamishinan yada labarai na jihar Yakubu Datti ya shaida wa BBC cewa dokar hana fitar za ta yi aiki daga karfe shida na yamma zuwa shida na safe a Riyom, da Barikin Ladi da kuma Jos ta Kudu "domin hana jama'a daukar doka a hannunsu da samar da zaman lafiya".
Sai dai sabanin bayanin 'yan sanda, Mr Datti ya ce sama da mutum 20 ne suka jikkata, kuma suna samun magani a asibitoci daban daban.
Image caption Ana sa ran Hollande da Merkel za su yi kira da a samu haɗin kai a kasashen Turai.
Shugaban Faransa Francois Hollande da shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel na yin alhinin cika shekara 100 na yaƙi mafi tsawo da aka yi a lokacin yakin duniya na ɗaya.
Dubun-dubatar sojojin Faransa da na Jamus sun rasa rayukunsu a watanni 10 da aka shafe ana yaƙi a arewa maso-gabashin Faransa.
Daga ƙarshe sai kasar Faransa ta yi nasara a yaƙin.
Amma a yanzu ana ganin Verdun a matsayin wata alama ta sulhu tsakanin 'yan ƙasar Faransa da Jamus kuma ana sa ran Mista Hollande da Ms Merkel za su yi kira da a samu haɗin kai a kasashen Turai.
Za a samar da matakai don rage rikicin Kudus - BBC News Hausa
Mista Kerry ya yi wannan magana ne a Jordan wadda ita ce kasar da ke da alhakin kuka da masallacin na Al-Aqsa.
Ya ce matakan da aka amince da su sun hada da sabunta bukatar Isra'ila na tabbatar da dokokin da dama can ake amfani da su a wajen ibadar, da kuma shirin tattaunawa a kan yadda za a karfafa matakan tsaro a wajen.
A baya-bayan nan ne ake ta samun rikice-rikice tsakanin Palasdinawa da Isra'ilawa a yankin masallacin.
Jordan: Muna nan kan musayar fursuna da IS - BBC News Hausa
Jordan: Muna nan kan musayar fursuna da IS
Kasar Jordan din ta nanata wannan kudirin ne duk da kashe dan kasar Japan Kenji Goto da kungiyar ta IS ta yi.
Wani mai magana da yawun gwamnatin Jordan ya yi Allah wadai da kisan.
Ita ma kasar Japan ta baiyana matukar damuwa da kashe Kenji Goto da yan kungiyar kasar musuluncin suka yi.
Firaministan kasar Shinzo Abe ya yi tur da Allah da kisan.
Jami'an Japan dai sun hada hannu da hukumomin Jordan domin ganin an sako Mr Goto da kuma matukin jirgin sama dan kasar Jordan Moaz al-Kasasbeh wanda shi ma 'yan kungiyar kasar musuluncin ke garkuwa da shi
Za a ci kyautar dala 2000 a Gasar Hikayata ta 2017 - BBC News Hausa
Za a ci kyautar dala 2000 a Gasar Hikayata ta 2017
Ana iya aiko da rubutun ta hanyar imel na Labari.bbchausa@bbc.co.uk har zuwa ranar Lahadi 10 ga watan Satumba da za a rufe gasar.
Zan sake dambatawa da Furu a 2016 - Klitschko
Image caption Fury ya ce yana fatan shi ma zai kare kambunan da ya lashe zuwa tsawon lokuta
Wladimir Klitschko ya ce zai sake yin dambe da Tyson Fury a shekara mai zuwa, bayan da ya yi rashin nasarar kumbunansa na damben boksin da suka kara a Dusseldorf a ranar Asabar.
Klitschko mai shekaru 39, ya ce "Tabbas an doke ni, amma har yanzu akwai dambe a tare da ni, za mu tsayar da ranar da za mu sake yin wasa da wurin da ya kamata mu fafata".
Fury ya mai da martani da cewar "ni dan dambe ne a shirye nake na amsa kalubale, ina son na zama fitatcen dan wasa a duniya, kuma za mu sake karawa, damben zai yi zafi".
Fury ya lashe kambun WBA da IBF da kuma WBO daga hannun Klitschko, rabon da a doke shi tun a 2004, bayan da ya sha kashi a hannun Lamon Brewster.
Ku Saukar Da Sababbin Wakokin Sayyad Gadan Kaya Ga Tsaraba Album 2018
Kamar Yadda Kuka Sani A Kwana Kin Baya Mun Kawo Muku Biyu Daga Cikin Wakokin Wannan Sabon Album Din
Domin Haka Yanzu Ga Cikakken Album Din Mun Kawo Muku,Ayi Sauraro Lafiya
Dolphins ta lashe gasar Premier a Najeriya - BBC News Hausa
Dolphins ta lashe gasar Premier a Najeriya
Wani magidanci yayi ma wasu ‘yan mata fyade a jihar Kano
You are at:Home»Labarai»Wani magidanci yayi ma wasu ‘yan mata fyade a jihar Kano
Kotu a jihar Kano ta daure wani magidanci kuma dan kasuwa mai suna Lawan Zubairu saboda aikata fyade akan wasu ‘yan biyu ‘yan shekaru 11.
Dan sandan da ya shigar da karan Rufa’I Inusa yace mahaifin ‘yan biyun Ibrahim Musa wanda ke zama a Hotoron Fulani Quarters a jihar Kano ne ya shigar da karar ranar 18 ga watan Maris.
Ya fadi wa kotu cewa Zubairu ya rudi yaran ne da su bishi zuwa gidansa in da daga nan ya danne su yayi musu fyade.
Shi Zubairu da ake zargi da aikata wannan mummunar aiki ya ki amincewa da zargin.
Alkali Muhammad Jibril ya yanke hukuncin da a daure shi har sai bayan ya yi shawara da babbar Darektan hukumar kula da irin wannan laifuka na jihar Kano sannan kuma ya daga ci gaba da sauraren karan zuwa 27 ga watan Afirilu.
Allah Ya Kara Dauka Kaku Ameen
Allah yakiyaye wannan al’amarin
Hutudole: labarai da hausa : Shin ko kun san garin da kusan kowa ke tallan asuwaki?
Shin ko kun san garin da kusan kowa ke tallan asuwaki?
Bisa tarihi dai, kowanne gari da sana'ar da ya shahara a kai wadda kuma galibi al'umarsa ke dogaro da ita. A kauyen Abokim, da ke karamar hukumar Etung a jihar Cross-River ta kudancin Najeriya, baya ga noma wanda shi ne gadon al'ummomin Afirka da dama, jama'ar kauyen, maza da mata manya da yara, babu sana'ar da suke yi kamar sana'ar ferewa da kuma tallan asuwaki ko magogi.
A kwanakin baya, wakilin BBC, Is'haq Khalid, ya ziyarci kauyen, inda ya kuma tattauna da wasu masu wannan sana'a.
Wakilin BBC, ya ce wasu masu wannan sana'a sun shaida masa cewa, shaharar wannan sana'a ta kai ga har jama'a daga wasu kasashen Afirka musamman Jamhuriyar Benin na zuwa garin wanda ke kan iyakar Najeriya da Kamaru domin sarin asuwakin buhu-buhu zuwa kasashensu.
To sai dai kuma rikicin 'yan aware da ake yi a yankin Kamaru mai magana da harshen Ingilishi, inda ake sayo itacen da ake ferewa domin yin magogin, ya fara kawo cikas ga sana'ar a garin na Abokim da ke kan iyaka.
Fatan jama'ar wannan yanki dai shi ne, sana'ar tasu ta kara bunkasa domin su samu karin kudin shiga, sannan ita ma Najeriya, ta kasance mai alfahari da fitar da magogi kasashen duniya don bunkasa tattalin arzikinta.
Hutudole>>zai birgeka, ya kayatar dakai, zaka nishadantu ka kuma karu.: Kalli tsohon hoton Laila da Isa A. Isa
Hutudole: labarai da hausa : Karanta yanda Rahama Sadau farantawa wani masoyinta rai
Tauraruwar fina-finan Hausa da turanci, Rahama Sadau ta nuna saukin kai tare da wani masoyinta da ya roke ta ta tayashi murnar zagayowar ranar haihuwarshi.
Masoyin na Rahama yace, ki taimaka ki farantamin rai ta hanyar tayani murnar zagayowar ranar haihuwata, ai kuma sai gashi Rahamar ta tayashi.
Daga Zauren Girke-Girke: Girka Masa (waina) ta musamman kuma cikin sauki (Daga Lola's Kitchen) _ AL'UMMATA Mujallar Hausa Lamba Daya
Masa (waina) abincin Hausawa ce da ta samu karbuwa sosai a tsakakkanin al’ummar Hausa kuma a hankali makwabatan Hausawa suka fara karbarta a matsayin abinci na musamman, la’alla saboda dadinta da kuma kasancewarta abinci ba gama gari ba.
Abinci ne da ake amfani da shi kwarai a gidan sarauta.
Ga yadda wata wacce ba Bahaushiya ba ta bayyana yadda za ka sarrafa masacikin sauki ba tare kin fita dag cikin gida zuwa kai markade ba. Haka kuma ta yi wa tata masar kwalliya ta yadda ta kara armashi da gamsarwa.
Taba-ka-lashe Daga Sabon Kundin Wakar da Mawakin Raps M.I Abaga Ya Saki
Hutudole: labarai da hausa : "Duk wanda ya auri 'yar kasar Kenya to zai samu garabasar shiga kasar babu shamaki"
Hutudole>>zai birgeka, ya kayatar dakai, zaka nishadantu ka kuma karu.: Sabon Salo: Gashin gira da kitso
Kotoe Kamata 0 0 3
Kaduna 0 Kano 0 Katsina 0 Kumo 0
HAOUSSA barka da sabuwar shekara
- Kazoki�ka.
Instagram I.D: kimiya_aiki
APC bazata tsai da Buhari takara ba har sai tatabatar da wani abu - ArewaClass
APC bazata tsai da Buhari takara ba har sai tatabatar da wani abu
Dogara yayi tsokaci akan kara tsayawa takarar shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Dogara yayi yan jarida jawabin a
lokacin da ya fito daga taron majalissar zartarwa na jam’iyyar APC ranar Talata.
Dogara ya ce, jam’iyyar su za ta duba nasoroin da gwamnatin Buhari, da cika alkwaran da ta yi wa yan Najeriya kafin su fara tunanin kara tsayar da shi takara.
Dogara ya bayyana abun da zai faru kafin APC ta fara tunanin kara tsayar da Buhari takara Dogara ya ce “ba saboda zaben 2019 suka yi taro ba.
Shugaban Kasa Bai Amince Da 30,000 am Matsayin Albashin mafi…
Trump ya Rasa Rinjaye A majalisa
“Mun gudanar da taron ne dan duba
matsalolin da kasar ke fuskanta da
tunatar da junan mu alkwarran da muka yi wa yan Najeriya lokacin yaki neman zabe,
“kuma mun duba nasarori da kalubale da jam’iyyar ta ke fuskanta, da kuma hanyoyin da za mu bi dan gayara kuskure mu nan gaba.
Anshawarci mataa da suyi koyi da Halayen Rahama Sadau
Shugaban Kasa Bai Amince Da 30,000 am Matsayin Albashin mafi kankanta
Labarai Cikin Hotuna: Gwamna Ibrahim Shema A Yayin Daya Isa Kotu Don Amsa Tambayoyi - AREWAMOBILE
Labarai Cikin Hotuna: Gwamna Ibrahim Shema A Yayin Daya Isa Kotu Don Amsa Tambayoyi
By Deendabai on January 10, 2017 Labarai Cikin Hotuna: Gwamna Ibrahim Shema A Yayin Daya Isa Kotu Don Amsa Tambayoyi2017-01-10T13:05:57+00:00 under General No Comment
A dazu kenan da mai girma tsohon gwamnan jihar Katsina barrister Ibrahim Shehu Shema ya bayyana a gaban babbar kotun saurarar kararraki dake jahar katsina don amsa tambayoyi da hukumar yaki da rashawa ta EFCC zasu yi masa.
Shema wanda yake sanye cikin dinkin babbar riga na shadda mai ruwan kasa ya samu rakiyar chairman PDP na jahar katsina, tsohon chairman party Rabiu Gambo Bakori, sakatare, kwamishinoni da sauran magoya bayansa.
Daga cikin mahalarta taron kotun akwai SSG na jahar, Mustapha inuwa da kuma mai ba gwamna shawara akan harkoki na musamman wato Alhaji Tanimu Sada.
Duba hotunan a kasa…
An Gano Macijin Da Ya Hadiye Kudin Ofishin JAMB
Dadin Kowa Sabon Salo Episode 35 Arewa24
Daga Wajan Bikin Nura M Inuwa 3GP Mp4 HD Video Download (02:57) - HdTric.Com
Home / Search / Video / Daga Wajan Bikin Nura M Inuwa HD Video
Adam Zango yana Cashewa a Bikin Nura M. Inuwa albarkatv
Nura M Inuwa Wakar Bikin Ado Gwanja 2018
Kadan Daga Cikin Wakar Auren Ado Gwanja Da Maimunat Wanda Saniyon M Inuwa Yayi
Ina Jin Dadi Saurara Waka Wasu - Nura M Inuwa
Casun Maryam Yahaya A Shagalin Bikin Ado Gwanja
Amarya Da Ango Ep 3 Sabon Bikin Hausa 2018 [Kannywood TV]
Wakar bikin ado Gwanja da Saniyon m inuwa
Adam A Zango A Wajen Bikin Auren Nomisgee
Ina Jin Dadin Saurarar Wakokin Sauran Mawaka Abokanan Sana'ata - Nura M. Inuwa
WATCH# Kadan daga cikin shagalin Bikin ADO GWANJA da MAIMUNAT.. Trending Kannywood.
Ado gwanja awajen bikin m inuwa
Sabuwar wakar soyayya Ciwon Cikin Barewa (Hausa Songs 2018) (Hausa Films 2018) (Hausa Movies)
Sabuwar Sanarwa Daga Aisha Aliyu Tsamiya
Kalli rashin kunya matan zamani
BIKIN DA BABU KAMAR SA ( don mamaki)
Sabuwar Waka (Kauna ) Hausa songs 2018
Sharhin Finafinai Kashi Na 28 Ankon Biki _ AREWA24
Adam zango kenan me kala_kalar rawa
wasu Ango da Amarya sunyi Abin koyi kuji yadda ake ruwan larabci ba shaidanci a gurin biki
# Daga Wajan Bikin Nura M Inuwa
Download Video Daga Wajan Bikin Nura M Inuwa MP3 3GP MP4
3008 Kashiwabara-shinrinHanyu Higashine-shi, Yamagata, 06
1-1 NatsumiFunabashi-shi, Funabashi, 12
2-2 ShinmachiAbashiri-shi, Abashiri, 01
6-4-3 OmotemachiTomakomai-shi, Tomakomai, 01
"Miemasu ka. Ya, minaide..
Shafin Farko
Gabas Ta Tsakiya
Wata 'yan Majalisar Dokokin Kasar Tunusiya ta yi furuci da cewa: Matsin lambar kasashen waje ne ya hana hanzarta maida alakar jakadanci tsakanin kasashen Tunusiya da Siriya.
Rabihatu bintu Husain 'yan Majalisar Dokokin Kasar Tunusiya ta yi furuci da cewa: Tsoma bakin kasashen waje a harkokin cikin gidan kasar Tunusiya ne ya hana hanzarta sake maida alaka tsakanin kasashen Tunusiya da Siriya, saboda a ziyarar da tawagar kasar Tunusiya ta kai zuwa kasar Siriya bangarorin biyu sun cimma matsaya kan hanzarta maida alaka a tsakanin kasashensu.
Tun a watan Fabrairun shekara ta 2012 ne mahukuntan Tunusiya na wancan lokacin suka bi sahun kasashen Larabawan yankin tekun Pasha wajen yanke alakar jakadancin kasar da Siriya da nufin goyon bayan 'yan tawayen kasar a kokarin da suka yi kawo karshen gwamnatin Bashar Asad.
Masu Dangantaka
An Yi Gargadi Kan Hatsarin Komawar 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Kasashen Arewacin Afrika
Tunisia Tana Goyon Bayan Warware Rikicin Syria Ta Hanyar Tattaunawa
Gwamnatin Kasar Turkiyya Ta Mika Yan Ta'adda Ukku Ga Kasar Tunisia
Babban Labari
Sojojin Jamhuriyar Niger Sun Kashe 'Yan Ta'addan Kungiyar Boko Haram Masu Yawa
Jagora: Tattaunawa Da Amurka Ba Ta Da Amfani
An Bayyana Iran A Matsayin Mai Tabbatar Da Zaman Lafiya A Yankin Gabas Ta Tsakiya
Shugaban Kasar China Ya Fara Gudanar Da Ziyarar Aiki A Nahiyar Afrika
MDD, Ta Yi Gargadi Akan Yadda Rikicin Mali Ke Shafar Burkina Faso Da Nijar
Wani Jami'in Gwamnatin Libiya Ya Zargi Kasar Masar Da Kulla Makarkashiyar Mamaye Yankunan Libiya
Wasu 'Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Sojojin Gwamnatin Masar A Yankin Tsibirin Sina Na Kasar
An Gudanar Da Zaman Taro Kan Nuna Goyon Baya Ga Al'ummar Palasdinu A Kasar Mauritaniya
Wanda Aka Fi Dubawa
Satar Bayanan Sirri Na Fasahar Sararin Samaniya Daga Kasar Rasha
An Gano Wasu Manyan Kabarurruka Makare Da Jama'a A Kasar Siriya
Sojojin Syria Sun Sake Kwace Kauyuka Daga Hannun "Yan Ta'adda
Kungiyar Al-Shabab Ta Somaliya Ta Mamaye Wani Yankin Puntland Mai Ci Kwarya-Kwaryar Gashin Kai
Atiku Abubakar Ya Bayyana Anniyarsa Ta Shiga Takarar Shugabancin Kasar Najeriya
Kungiyar Kasashen Musulmi Ta Yi Tir Da Dokar mayar Da Palasdinu Ta Yahudawa
Da haihuwa shafin
Dangane Da Mu
Shafin Farko
Gabas Ta Tsakiya
Mahukuntan Saudiyya sun sanar da dage haramcin tsawan fiye da shekara talatin da suka wuce kan zuwa gidajen kallon sinima a fadin kasar.
Gwamnatin kasar dai ta ce za ta fara bada lasisi domin ganin gidajen na kallon sinima sun bude kofofinsu a watan Maris na shekara 2018 dake tafe.
Shirin dai ya tanadi bude gidajen kallon sinima sama da 300 da kuma mayen akwatinan talabijin sama da 2,000 kafin nan da shekara 2030 a cewar ma'aikatar al'adu da yada al'adu ta kasar ta sanar.
Wannan matakin dai na daga cikin gagarimin shirin nan mai taken ''Vision 2030'' na yarima mai jiran gado, Mohamed Ben Salman, na ganin an rage dogoro kacokam da man fetur a wannan kasa mai tsatsauran ra'ayin addini na wahabiyanci.
A watan Afrilu na shekara 2016 data gabata ne matashin yariman dan shekaru 32 ya gabatar da shirin mai taken ''hangen 2030'' wanda tuni masu sharhi kan lamuran yau da kulun suka danganta da yunkurin yariman na kakkabe kasar daga tsatsauran ra'ayin addinin Islama.
Shirin dai na Ben Salman ya shan suka daga mayan maluman addini na kasar masu ra'ayin rikau.
Masu Dangantaka
Gwamnatin Iran Ta Sha Alwashin Magance Matsalar Tashin Farashin Kayayyaki
Majalisar Kasar Iran Ta Kada Kuri'ar Amincewa Da Kudus A Matsayin Helkwatar Kasar Palastinu
Babban Labari
Shugaban Kungiyar Hamas Ta Palasdinawa Ya Jinjinawa Iran Kan Goyon Bayan Da Take Bata
Harin Kunar Bakin Wake Ya Hallaka Mutane 13 A Maiduguri
Najeriya: An Gudanar Da Zanga-zangar Neman A Saki Sheikh Ibrahim El-Zakzaky
Majalisun Kasashen Musulmi: Bayyana Kudus A Matsayin Babban Birnin Isra'ila Barazana Ce Ga Zaman Lafiyan Duniya
Cote D'Ivoire, Gambiya, Da Maroco Sun Jaddada Wajabcin Maganace Matsalolin Musulmi Ta Hanyar Ruwan Sanyi
Tarayyar Turai Ta Amince Da Kakabawa Kasar Venezuela Takunkumi.
Yan Bindiga Sun Sace Ba'amerike Guda Da Kuma Dan Canada A Nigeria
Kamfanin Exxon Mobil Ya Kulla Yerjejeniya Da Gwamnatin Ghana Kan Neman Man fetur A Cikin Teku.
Wanda Aka Fi Dubawa
Ayatullah Khamene'i: Amurka Ta Tafka Kura-Kurai Masu Yawa Kan Birnin Qudus Na Palasdinu
Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Ziyarar Paparoma Francis A Kasar Chile
Yemen: Sojoji Sun Kashe 'Yan Koren Saudiyya Masu Yawa
Masar: Wata Kotun Soja Ta Yanke Wa Sheikh Yusuf Qardawa Hukuncin Zaman Kurkuku Na Har Abada
Iran Ta Musanta Batun Cewa Ta Amince Da Tattaunawa Kan Batun Makamanta Masu Linzami
An Bude Taron Kasa Da Kasa Na Nuna Goyon Baya Ga Kudus A Kasar Masar
Da haihuwa shafin
Dangane Da Mu
Zabi harshe
TATTALIN ARZIKI
Bayanai a hotuna
Shafin Farko
Kim Jong-un ya watsa kasa a idon mataimakin fraministan Amurka,Mike Pence wanda ya je Koriya ta Kudu takanas don ganawa da tawagar Koriya ta Arewa a sirrance.
A baya,Koriya ta Arewa ta amince wasu da daga cikin jiga-jiganta su gana da Pence, a daidai lokacin a ke gudanar da gasar wasanni motsa jiki na hunturu a yankin PyeongChang na Koriya ta Kudu.Amma a sa'ilin da aski ya zo gaban koshi,sai Kim Jong Un ya soke ganawar babu sani babu sabo.
Kakakin Pence, Nick Ayers ya ce Kim ya hakan sabili da sukar mataimakin firaministan Amurka ya dinka sukar Koriya ta Arewa tare da zargin ta da take hakokkin bil adama.
Ayers ya ci gaba da cewa:
"Shugabannin Koriya ta Arewa,wadanda suka dinka yin farfaganda a fagen siyasar duniya, a daidai lokacin ake gudanar da wasannin olympics, sun yi alkawarin tausasa lafuzzansu tare da bada tabbacin yiwuwar ganawarsu da Pence.Amma mataimakin firaminstan Amurka,ya ziyarci Koriyawan da suka guje daga Arewa don neman mafaka a Kudu da kuma zuwa Pyoengchang da mahaifin wani Ba'amurke,mai suna Otto Wambier wanda ya rasa ransa, sakamakon azabar da ya sha a kurkukun Koriya ta Arewa.A shekarar 2016, Koriya ta Arewa ta yanke wa Otto hukuncin daurin shekaru 15 a gidan wakafi,sabili da zargin sa da aka yi da sace wani hoton talla,inda daga karshe aka isa da shi Amurka a sa'ilin da ya tsunduma doguwar sumar da aka kasa tantance umal'aba'isar afkuwarta".
Mai magana da yawun ministan harkokin wajen Amurka,Heather Nauert kuma, cewa yayi :
"Ziyarar da Pence ya kai Pyeongchang,ta haifar da fatan (ko da ko kankanuwa ce) ganawa da shugabannin Koriya ta Arewa,amma duk da mataimakin firaministan Amurka ya kasance a shirye,Kim Jong Un ya yanke shawarar soke ganawar.Muna bakin cikin rashin samun nasarar fa'idantuwa da wannan damar.Pence na gaf da gaya wa wakilan Koriya ta Arewa cewa,shirin nukiliyarsu haramtacciya ce,shi yasa ya ci a ce sun gaggauta yin watsi da wannan yunkurin".
Duk da hannunka mai sanda da aka dinka yi masa, Pence ya aika goron gayyata ga kanwar KimJong Un a wani taro da shugaban kasar Koriya ta Kudu ya shirya.
A lokacin wasannin share fage na olympics na bana, Mike Pence bai gaisa ba da shugaban tawagar Koriya ta Arewa da ke zaune kusa da shi a filin wasa.
Labarai masu alaka
Turkiyya, Rasha da Iran sun amince da bude hanyar lumana domin taimakawa Siriyawa
Kasashen Turkiyya, Iran da Rasha sun aminta akan samar da hanyar da za'a kaiwa Siriya gudunmowa domin rage rigingimu a yankin Idlib dake kasar.
Erdoğan: Kasashen yamma na taimakawa 'yan ta'addan da muke yaka a Siriya
Shugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdoğan, ya bayyana cewar lokaci ya yi da rundunar sojan Turkiyya zasu shiga garin Afrin a yayinda suke gudanar da hare-haren reshen zaitun a arewacin Siriya.
Harin bam ya yi rutsa da rayukan mutane 3 a Afrganistan
Mutane 3 sun rasa rayukansu sakamakon wani hari da wata mota mai cike makil da bama-bamai a Kabul, babban birnin kasar
Dara ta ci gida: " Bin Salman ya tsare gyatumarsa"
Kafafan yada labarai na Amurka sun rawaito cewa, yarima mai jiran gado na Masarutar Saudiyya, Muhammad Bin Salman ya tsare mahaifiyarsa.
Labaran da aka fi karantawa
Biliyoniya ya rabu da dukiyarsa don sadaukar da rayuwarsa ga Allah 18.03.18 07:00:00
Snapchat ya kwashi kashinsa a hannu kan tsokanar Rihanna 17.03.18 12:00:00
An yi wa Maryam kisan wulakanci don Musulma ce ita 17.03.18 03:00:00
Faransa ta kasa gano abin da yasa matasanta ke ci gaba da Musulunta 18.03.18 05:00:00
Bidiyon dake nuna sojojin Turkiyya a cikin Afrin bayan sun karbe garin daga hannun 'yan ta'adda
Bidiyon yadda sojojin Isra'ila suka wulakanta wasu dalibai da likitocin Falasdinu
Hotununan wasan dusar kankara da yara ke nishadantuwa da shi a Turkiyya
Hotunan Sojojin Turkiyya a cikin garin Afrin bayan sun karbe ikon garin daga hannun 'yan ta'adda
Bayanai Game da TRT
Tambaya Da Amsa
Shafin Hukumar Gidajen Rediyo da Talabijin na Turkiyya Muna kawo muku wadannan labarai da shirye-shirye tare da hadin gwiwar wadannan kamfanunnukan dillacin labarai Anadolu Agency, (AA), Agence France-Presse (AFP), Associated Press (AP), Reuters, Deutsche Press Agentur (DPA), ATSH, EFE, MENA, ITAR TASS, XINHU. Ba a yarda wani ya yi amfani da wani bangare na labaran wannan shafi ba tare da samun izini ba. Hukumar TRT ba ta da alhakin abubuwan da ke cikin shafukan yanar gizon abokan huldarta na kasashen waje.
Tattaunawa ga 'yan mata
takardar kebantawa
1. Half Sleeve Tattoo tare da mujiya da kuma ya tashi a gefen hagu yana sa mutane su kasance da daraja
Maza suna son Half Sleeve Tattoo a gefen hagu na hagu don nuna yanayin da ya dace
2. Tsunin Tsuntsu na Half a hannun dama yana sa mutum yayi kalma mai ban sha'awa
Mutanen da suka fi son sautunan kullun za su je don Tattalin Tattoo Half a hannun daman su don ba su ra'ayi mai ban sha'awa.
3. Tsakanin Halifa na Tattoo a saman hannun hannu ya sa mutum yayi sanyi
Maza suna son samun Tattoo Halifa a hannayensu. Wannan yana kwatanta dabi'ar maza
4. Mutane suna sa Tattoo Half Sleeve a hannayensu don su nuna shi
Maza suna sa Tattoo Half Manyan hannu a hannun don sanya shi wata mahimmancin jan hankali ga jama'a
5. Tsakanin Halifa na Tattoo a gefen hagu ya kamata mutum yayi ban mamaki
Maza suna so su samo Tattoo Halifa a hagu na hagu don ba su mamaki
6. Tsakanin Half Sleeve a hannun daman hannu ya sa mutum ya zama foxy
Maza suna so su yi Tattoo Halifa a hannun hagu tare da zane mai launin ruwan kasa. Wannan zane na Tattoo ya sa sun kasance bayyanar bayyanar.
7. Tattoo Tattoo Half a kan hannun hagu na hagu tare da launi mai duhu zai canzawa tare da jikin jiki mai haske don baiwa swagger
Haske fata mutane za su fi son kwakwalwar zane na Half Tattoo Tattoo a kan hagu na hagu. Wannan Ink Design na Tsarin Halitta Tsuntsu zai ba su swagger look.
8. Tattoo Tattoo Half da kamfas a kan kafada ka sa mutum yayi kama da kama
Maza tare da fata fata zasu tafi don Tattoo Half Sleeve na wannan zane. Tsarin da aka yi a kan wannan Tattoo Tattoo Half zai ba su kallo mai kama da hankali.
9. Tattoo Tattoo Half tare da Kwanyar zane, a saman hannu yana nuna fitowar jiki a cikin maza
Maza suna son samun Tattoo Halifa a kan babba. Wannan zane-zanen tattoo yana rufe baki baki, zane-zane wanda ya ba su samfurin spruce
10. Tattoo Tattoo Half a kan hannun dama na dama yana sa mutum yayi kama
Mutane za su zabi su sami wannan Tattoo Tattalin Halitta a hannun dama na dama da irin wannan zane na tawada na baki. Wannan ya kawo dabi'arsu.
11. Tattoo Tattoo Half a hannun dama na dama da kerkẽci siffar hoto yana sa mutum yayi kyau
Maza suna so su sanya Tattoo Halifa a kan hannun dama na hannun dama tare da kullun hotunan hoton, zane mai ink. Wannan yana ba da sha'awa ga mutane.
12. Tsakanin Halifa na Tattoo a hannun dama na dama yana sa mutum yayi salo
Mutumin yana so yana da Tattoo Half Manuniya a kan hannun dama na dama tare da zane-zane mai yatsa. Wannan yana ba da kyan gani
Next Mataki na ashirin da
Hi, ni Soni kuma mai shi na wannan jaridar art ra'ayoyi website. Ina son henna, mai haske, gicciye, fure, malamai, yatsan, flower, kwanyar, tari, giwa, kawu, gashin tsuntsu, kafa, zaki, kullun, baya, tsuntsu da zuciya irin tattoo tattoo . Duk abin da nake son sabon ra'ayin tattoo a shafukan yanar gizo daban-daban a cikin shafin yanar gizonku. Muna da'awar ba dama ga hotuna, kawai raba su.Zaka iya bi ni cikin Google Plus da kuma Twitter
Bincika Tattoos a nan !!
Best 30 Hanya tattoos zane Idea ga 'yan mata
Mafi kyawun 24 Tsuntsaye Tsuntsaye Tsuntsauran Tsarin Mace da Mata
Hutun jariri ga 'yan mata
Sugar Skull Tattoos Zane ra'ayin ga 'yan mata
Fassara Yanar Gizo
Yanar-gizo za mu yiwu ta hanyar nuna tallan tallace-tallace a kan baƙi. Da fatan a yi la'akari da goyon bayanmu ta hanyar dakatar da ad dinku.
Wannan shafin yana amfani da kukis don inganta kwarewarku. Za mu ɗauka cewa kuna da kyau tare da wannan, amma za ku iya fita idan kuna so.yarda da Kara karantawa
du wa da ga
to da shi ne
ni ga, pin da
jam ja da ga
da ji na ga
ta ra ga da
shi su wa jin
ma ma shi gan
Bang, shi so ne
ne shi ya ga
Mi an na da
na nun da shi
wanan—nemmaoemfi.
* Al-al-Islamiyya Gama'a
Akhi: Ikaw "kapre" game ka ba?
lindaleenk: iya Bu... iya .. :D
da facebook (1)
4.Hana i ka manawalea na ka waha mai, a ma ka palapala.
Shi Yi Nan – DramaPot.com - Page 2
sunyi je rasa..
muenzenwagner@aol.com:wanda
hen nan kan a...
canje = /ki-a-nje/
V .: da mai tare
Kakuma Ai (1)
Maimaki Mai (1)
Saura kadan in aure Nafisa Abdullahi amma na fasa - Adam Zango - AREWA24 News
SHAFIN FARKO
Saura kadan in aure Nafisa Abdullahi amma na fasa – Adam Zango
Fitaccen jarumin nan na wasannin fina-finan Hausa na masana’antar Kannywood kuma jigo a harkar Adam A. Zango ya fito ya shaidawa duniya cewa ya shafe shekaru akalla uku kafin su bata kowa ya kama gaban sa.
Adam A. Zango dai wanda ake yi wa lakabi da yariman mawaka watau Prince da kuma yanzu haka yake da mata biyu na aure ya bayyana cewa sun tafka mahaukaciyar soyayya inda kuma har ta kai ga sun kusa yin aure amma sai kaddara ta riga fata.
Arewa24news dai ta samu cewa shahararren dan fim din kuma mawaki ya dai ki fitowa fili ya fadawa duniya meye musabbabin rabuwar ta su amma dai ya bayyana cewa kawai dai kaddara ce ta raba su kuma daman can Allah bai nufi zata zama matar sa ba. Idan mai karatu dai zai iya tunawa mun kawo maku wani rahoto a kwanan baya inda Nafisa Abdullahi din ta bayyana cewa ba zata auri dan fim ba kuma ta kusa yin auren.
Uhm karshen alewa kasa ahakadai za’akare
Gobara ta kona shaguna 21 a kasuwar yan kifi dake...
MALAMAN ADDINI NA BA WA BARAYIN GWAMNATI KARIYA – Hamid Ali
Farashin litar mai zai iya kai wa ₦220 -Osinbajo
Hoto: jana’izar sojojin da aka kashe a Metele
An yi jana’izar sojojin da aka kashe a Metele
Jami’ar Ummul Qura Ta Karrama Sheikh Bala Lau A Karo Na Biyu
Labarai A Takaice
Buhari Ya Gargadi Gwamnoni
An kona wasu yan fashi uku a Cross River
Malaman Firamare Da El-Rufai Ya Fatattaka Sun Tabbatar Da Goyon Bayansu Ga Sanata Shehu Sani - AREWA24 News
SHAFIN FARKO
Malaman Firamare Da El-Rufai Ya Fatattaka Sun Tabbatar Da Goyon Bayansu Ga Sanata Shehu Sani
Wasu malaman firamari da gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya sallama daga aiki sun bayyana goyon bayansu ga takarar dan majalisa mai wakiltar Kaduna ta tsakiya a majalisar da dattawa, Sanata Shehu Sani.
Malaman sun bayyana haka ne a yayin da suka kai wa Sanatan ziyara a babban birnin tarayya Abuja a ranar Laraba 5 ga watan Disamba, inda suka yi alkawarin mara masa baya a kokarinsa na zarcewa akan kujerar tasa.
Malaman sun kara da cewa sun yanke shawarar goyon bayansa ne saboda shima ya bayyana damuwarsa da halin da suka shiga a lokacin da aka sallame su daga aiki, da wannan ne yasa suka yanke shawarar rama masa biki su da iyalansu ,yan uwa da masoyansu gabadaya .
Jagoran tawagar tsofaffin Malaman, Alice Ayuba ta bayyana cewa zasu tabbatar da sun mayar da Shehu Sani kujerar Sanatan Kaduna ta tsakiya a karkashin jam’iyyar PRP ta hanyar yi masa ruwan kuri’a, kamar yadda majiyarmu ta ruwaito.
Tace “Mun zo ne da nufin bayyana godiyarmu ga Sanatan bisa kokarin goyon bayan daya bamu a lokacin da aka sallame mu daga aiki, ya jajirce wajen kwato mana hakkinmu, tare da fito da abokan aikinmu da aka kama a wancan lokaci, don haka zamu saka masa abinda yayi mana.”Inji ta.
Da yake jawabi, Sanata Shehu ya bayyana godiyarsa ga goyon bayan da tsofaffin Malaman suka bashi, sa’annan ya jaddada alhininsa ga sallamarsu da gwamnatin jahar Kaduna tayi, sa’annan ya tabbatar musu da cewa zai ci gaba da kokarin kwato musu hakkinsu har sai an mayar dasu aikinsu.
Yace “Abin mamaki ne ace bayan kun kwashe shekaru kuna koyarwa wani yazo ya sallame ku a lokaci guda, bayan kuma kuna da kwarewa, amma rana daya wani yazo yace wai baku iya ba. ina tabbatar muku da cewa hanyar da aka bi wajen sallamarku ba bisa ka’ida bace.“Ina tare daku a wannan gwagwarmayar da kuke yi, ku ci gaba da gwagwarmaya, idan ma ba’a mayar daku yanzu ba, lokaci zai zo da lallai sai an mayar daku.”Inji shi.
Gobara ta kone wani gidan mai dake kusa da filin...
Za'ayi Duk Wacce Za'ayi Muddin Aka Sake Akai Magudi A...
MALAMAN ADDINI NA BA WA BARAYIN GWAMNATI KARIYA – Hamid Ali
Jami’ar Ummul Qura Ta Karrama Sheikh Bala Lau A Karo Na Biyu
Labarai A Takaice
Buhari Ya Gargadi Gwamnoni
Buhari Ya Nada Sulaiman Hassan A Matsayin Ministan Muhalli
GANDUJE YA KAMMALA AIKIN KWANKWASO
Farashin litar mai zai iya kai wa ₦220 -Osinbajo
Hoto: jana’izar sojojin da aka kashe a Metele
An yi jana’izar sojojin da aka kashe a Metele
An kona wasu yan fashi uku a Cross River
D Iya daga Jama'atu Ahbabu Rasulallah Karkashi Jagorancin Shugaban Masoya Annabi Muhammad-s.a.w Sheikh Shariff Sani Janbulo,Kano,Nigeria Ga mai ...
Lapai Lectures 27/ 5/ 16 daga Jama'atu Ahbabu Rasulallah Karkashi Jagorancin Shugaban Masoya Annabi Muhammad-s.a.w Sheikh Shariff Sani Janbulo ...
soyayyar annabi 3 daga Jama'atu Ahbabu Rasulallah Karkashi Jagorancin Shugaban Masoya Annabi Muhammad-s.a.w Sheikh Shariff Sani Janbulo,Kano ...
soyayyar annabi 17 daga Jama'atu Ahbabu Rasulallah Karkashi Jagorancin Shugaban Masoya Annabi Muhammad-s.a.w Sheikh Shariff Sani Janbulo,Kano ...
URL: www.facebook.com/KawaiiPiura
A. Banda Alama
(or bar Abin, bar Abun)
Face Good su Facebook: https://www.facebook.com/facegood.italia/
WAKAR TUTAR SO 2 Don tunawa da tsofaffin jarumai (Hausa Films & Music)07:36 › 2 years ago
[url=http://sparta-fit.com/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=434104]money Pokies[/url]
[url=http://vietnamhat.com.vn/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=850887]+games +Pokies[/url]
[url=http://armtruba.com.ua/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=23426]+best +Pokies[/url]
[url=http://deltaenergies.com/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=2715840]bonus Pokies[/url]
[url=http://8countgear.com/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=55175]bonus Pokies[/url]
[url=http://stepto.dk/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=7089]cleopatra Pokies[/url]
[url=http://avmsas.com/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=193951]progressive Pokies[/url]
[url=http://archilletti-moto.com/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=9596]casino game free[/url]
[url=http://nonstopfm.ru/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=15047]auto insurance ga[/url]
[url=http://sailingandmore.com/index.php?option=com_k2&view=itemlist&task=user&id=15961]auto insurance ga[/url]
Ga suka britni?
Ashe, ba samun mai kyau tayin? Try a search
Za ka sami mafi kyau tayi daga
b. Watashi-wa kuma-ni osow-are-ta.
♦ dA Store : dA小舖 ♦
so, msty dpospon kan kan kan...
Yi dai zong shi 9 May 2013
Da Zhu Zai 70 หน้า 1 / Da Zhu Zai
Aiken, G. A
Allah na kiraye ka,
Ga Sayyidina ma’aikinKa,
Aminu mazan nagarta.
Bayani nai nufin sak’a,
Cikin lafazi na mai wak’a,
Saboda kuranye gaggak’a,
Wuyanmu da an ka sa sark’a,
A kan tsananin mugunta.
A yau mu d’ai ake dako,
Da mui zance a sa tarko,
A hau bisa kanmu ba tsaiko,
A sa muna tarnak’in iko,
Gabanmu da baya cuta.
Aboki tsaya ka d’an waiga,
K’asarmu tana cikin sabga,
Na rud’ani da damaga,
Da babu irinsa wauta.
Ga tarihi na tarayya,
Zama aka yi na soyayya,
Idan aka fara jayayya,
Gabaci za a ba hanya,
A tabbata an tuk’e ta.
Ana kallo ta k’asaita,
A jefa k’asa ga ragaita,
A sa mu cikin agolanci,
Da yin hijirar barin ta.
Muna kallo a k’ware mu,
Ana ta kashe matasanmu,
A sa mu cikin asuta.
Musiba duk a ce mu ne,
Idan aka hango mun gane,
A gayyato masu jan kunne,
A ce musu ga su can su ne,
Su bud’e wuta da hauka.
K’asa duka an ka wa miki,
Mutan ciki na da jan aiki,
A tilasta su yin raki,
A kwana a tashi ba girki,
K’asa tilas barin ta.
Gaban a raba su k’ware mu,
A karkashe masu k’azonmu,
A tarwatsa arziki namu,
Su tura d’iyanmu bauta.
Takaici na gidan soja,
‘Diyanmu a ba su masinja,
Tsaro da shirin k’asa tamu,
Mu kasa tsayi da k’arfinmu,
Mu tabbata an kwatanta.
Ina aka kai mu ‘yan boko,
Sarakai masu jin iko,
Da ‘yan d’amarar dakon ciko,
Birai su mayar da mu soko,
K’ashi ya kashe mahauta.
A bi mu ana ta mammara,
Mu kama shi’ba da bankaura,
A kanmu ake daka ta.
Irin rigimar da ke Delta,
A ba su kud’i su sai mota,
Su zub da jinin mak’wabta.
A ce musu ‘yan bid’an ‘yanci,
A ba su dukan muhimmanci,
Arewa batunmu k’arya ne,
Da mui magana a ce mu ne,
Jininmu zubansa daidai ne,
Batun diyyarmu shirme ne,
Wa ka biyan k’azanta?
Mafarin yin fa’addanci,
A dinga mutunta cin hanci,
Bala’i ya rufe ta.
Idan aka fara ha’inci,
Da ‘bangarci da bambanci,
Matasa an ka wa fanho,
Suna kuwa suna eho!
Kisan kai an halasta.
Abinda ka ba ni mamaki,
A ofis can wajen aiki,
Saboda a nan ake sata,
Talauci duk shi dame ta,
A sa marashi da mai samu,
Suna kwana cikin gammu,
Matasa har da mai gemu,
Su takura ba wurin kamu,
Matasa an ka cuce su,
Ga aiki babu mai ba su,
A dole su je kiran ta.
Da nan aka sa su ‘yab banga,
A ba su giya su sha daga,
Su gigice da damaga,
Ganin an rena k’urarmu,
A ta da fad’a k’asashenmu,
Saboda a karya k’arfinmu,
Da ganganci da cuta.
A ofis an ci k’arfinmu,
Siyasa an galale mu,
Yawan jama’a a cuce mu,
Kujerin an ka k’wata.
Muna kallo mu zan le’bo,
Da an gamu sai a ce, Ja’b’bo,
Ganin an samu zamani,
Da mai gemu da mai huni,
A tabbata an talauta.
A yau mabiya ga alk’ibla,
Musulmi masu yin salla,
Ake ta yi wa kisan gilla,
Saboda muna fad’in Allah,
Ka tsari mai nagarta.
Siyasa ce gidan tasku,
Da mai rawani da mai diku,
Ku zan manyan macuta.
Tsaro ya zamo barafasa,
Ta’addanci ya bunk’asa,
Musiba ta rufe ta.
Haba jama’a mu hankalta,
Mutane sun galabaita,
Suna ta shirin barin ta.
Ku dubi irin halin maiki,
Da yag gamu shi da gauraki,
Wurin tad’i da hankaki,
Sanin ya ‘barka cuta.
Dabaru nasa sun rushe,
Da likkafaninsa zai zarce,
Cikin murnan zuwan ta.
Zaman rai na da zamani,
Akwai shi a kowane k’arni,
Da shi aka maganin raini,
Shiga Aljanna kyauta.
Ganin mu za a rinjaya,
Ake yin martanin gayya,
Da rodubulo a kan hanya,
A firgita masu bin ta.
Ya karkashe ‘yan uwan namu,
Da hujjoji na zarginmu,
Da an ka shira na cuta.
Mutum da gidansa an bi shi,
Ya mik’a wuya a d’aure shi,
Da yin fyad’e da ‘bata.
Gabanka a harbe tsohonka,
A sa ‘ya’yanka yin shirka,
A sa ka rutsi na cin fuska,
Da tun tuni an hukunta.
Muna ji Borno ta watse,
Gaba d’aya Yobe ta motse,
Na Bauchi gabansu ya katse,
K’asar Adamawa ta gintse,
Filato an kashe ta.
Kano ta sha harin girshi,
Jahar Nasarawa sai nishi,
Abuja kwatsam yake tashi,
A kama gudu a kwalta.
Gusau a wajen manomanta,
Abin sai an tak’aita.
K’asar Katsinanmu an yi hari,
Abin ya kasance labari,
Hukuma ba ta inkari,
A Sakkwato an yi mai muni,
Zuma sun harbi mai gani,
Ruwa su kashe masunta.
Ina kuka zacci zai tsere?
Hamada ta bi ta share,
Ina wani wanda zai more,
Zama ya ci gajiyarta?
A tunkud’a yara jayayya,
Da son a ga masu rinjaya,
A ba kowa makamayya,
Su karkashe kai da wauta.
Tammat kun ji k’arshen ta,
Kano aka kai tuk’inta.
ka zvezdama.
An Dakatar Da Wannan Shafin. Mun Koma Zuwa Parstoday Hausa
Shafin Farko
Babban Labari
Ma'aikatanmu
Iran A Mako
Amnesty Int. Ta Bukaci Sojoji Su Yi Bayani Kan Kisan Gilla A Zaria
Ganawar Shugaba Buhari Na Najeriya Da XI Jinping Na China
Bin Kadun Cin Zarafin Musulmin Turai Ta Hanyar Doka
Babban Mai Bayar Da Fatawa A Quds Ya Gargadi Yahudawan Isra'ila
Kasashen Kongo Da Burundi Sun Sanar Da Shirin Aiki Tare Don Fada Da 'Yan Tawaye
UNICEF: Ana Samun Karuwar Masu Kunar Bakin Wake Tsakanin Yara A Yammacin Afirka
Jagora Ya Ja Kunnen Kasashen Turai Saboda Goyon Bayan Ta'addanci Da Wasunsu Suke Yi
Shugaba Ruhani: Akwai Bukatar Aiki Tare Wajen Fada Da Ta'addanci
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Bullar Masifar Cuta A Kasar Afrika Ta Tsakiya
Shugaban HKI Shimon Pires, a karon farko, ya bayyana cewar HK tana da hannu wajen kisan gillan da aka yi wa tsohon shugaban gwamnatin cin gashin kan Palastinu Malam Yasser …
Sake Mai Da Alakar Jakadanci Tsakanin Kasar Kuwait Da Hukumar Cin Gashin Kan Palasdinawa.
An sake kulla alakar jakadanci tsakanin kasar Kuwait da hukumar cin gashin kan Palasdinawa. Shafin Internet na Qudus-net ya habarta cewa: A jiya Alhamis Ministan harkokin wajen kasar Kuwait Sheikh …
Jikkatan Palasdinawa Fiye Da 100 A Gabar Yammacin Kogin Jordan.
Hare haren wuce gona da irin da sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila suke ci gaba da kai wa kan Palasdinawa a yankunan da suke gabar yammacin kogin Jordan sun yi …
Kasar Rasha Ta Yi Allah Wadai Da Mamayar Haramtacciyar Kasar Isra'ila.
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha ta fitar da sanarwar cewa; ci gaba da mamaye yankunan Palasdinawa da haramtacciyar kasar Isra'ila ke yi ta hanyar gina matsugunan yahudawan sahayoniyya 'yan kaka …
Hadin gwuiwan kungiyoyin gwagwarmayar Palastinawa sun aike wa Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei da sakon godiyarsu a gare shi saboda irin goyon bayan da yake ba …
Mash'al Ya Jaddada Batun Rashin Amincewa Da Isra'ila A Matsayin Halartacciyar Kasa.
Shugaban bangaren siyasa na kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas ya jaddada cewa: Gwagwarmaya ce hanya daya ta kai wa ga 'yanto Palasdinu daga mamayar yahudawan sahayoniyya 'yan kaka gida. A …
Khalid Mash'al Ya Isa Yankin Zirin Gaza Bayan Tsawon Shekaru Rabonsa Da Palasdinu.
Shugaban bangaren siyasar kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas Khalid Mash'al ya isa yankin Zirin Gaza a cikin tawagar manyan jami'an kungiyar da suke gudun hijira a wasu kasashe a yammacin …
Mahmud Abbas Ya Jaddada Samun Hadin Kai Tsakanin Kungiyoyin Palasdinawa.
Shugaban hukumar cin gashin kan Palasdinawa ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a samu hadin kai tsakanin kungiyoyin Palasdinawa. A zantawar da ya yi da Nasiruddin Assha'ir mataimakin …
Natenyahu Ya Mai Da Martani Kan Kokarin Palasdinawa A Majlaisar Dinkin Duniya.
Fira ministan gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ya mai da martani kan matakin shugaban Hukumar Palasdinawa na neman amincewa da Palasdinu a matsayin mamba mai sanya ido a Majalisar Dinkin Duniya. …
Fira ministan hukumar Palasdinawa a yankin Zirin Gaza Isma'il Haniyya ya bayyana murabus din ministan yakin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila Ihud Barak daga kan mukaminsa da cewar yana daga cikin …
Zanga Zangar Yin Allah Wadai Da Kamfanin Tsaro Na G4S A Birnin London Na Kasar Biritaniya.
Jama'a a birnin London na kasar Biritaniya sun gudanar da zanga zangar yin Allah wadai da kamfanin tsaro na G4S da ke birnin London kan hannun da yake da shi …
Haniyya Ya Yi Allah Wadai Da Harin Da H.K.Isra'ila Ta Kai Kan Kasar Sudan.
Fira ministan gwamnatin Palasdinawa a yankin Zirin Gaza ya bayyana mamakinsa kan shirun da kasashen Larabawa suka yi dangane da harin wuce gona da iri da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila …
Sojojin Haramtacciyar Kasar Isra'ila Sun Jikkata Palasdinawa Da Masu Rajin Kare Hakkin Bil-Adama.
Palasdinawa da masu rajin kare hakkin bil-Adama da dama ne suka jikkata sakamakon hare haren da sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan masu zanga zanga a yankin yammacin …
Mai Da Martani Ga Fira Ministan Gwamnatin H.K.Isra'ila Benyami Natanyahu.
Firaministan gwamnatin HKI Ya fuskanci maida martani mai tsanani kan abin da ya furta na cewa; yankin yammacin kogin Jordan ba ya karkashin mamaye kuma ba su gina matsugunan yahuda …
Bapalasdine Guda Ya Yi Shahada Wasu Biyu Sun Jikkata A Yankin Zirin Gaza.
Bapalasdine guda ne ya yi shahada, wasu biyu na daban suka jikkata sakamakon harin da jirgin saman yakin sojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ya kaddamar kan yankin Zirin Gaza a …
Yahudawan Sahayoniyya Suna Ci Gaba Da Muzgunawa Palasdinawa.
Sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila da tsagerun yahudawan sahayoniyya suna ci gaba da muzgunawa al'ummar Palasdinu. Majiyar watsa labaran Palasdinawa ta sanar da cewa; Sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila sun …
Jiragen Saman Yakin H.K.Isra'ila Suna Ci Gaba Da Kai Hare Hare Zirin Gaza.
Jiragen saman yakin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila suna ci gaba da kai hare haren wuce gona da iri kan yankunan Palasdinawa da suke Zirin Gaza. Majiyar watsa labaran Palasdinawa ta …
Tsagerun yahudawan sahayoniya 'yan kaka gida suna ci gaba da kai hare hare kan Palasdinawa tare da musguna musu a yankunan da suke gabar yammacin kogin Jordan. Kafar watsa labaran …
Alummar kasar Libya suna ci gaba da zanga zangar kawar da gwamnatin Muammar Gaddafi
Yunkurin kifar da gwamnatin Muammar Gaddafi na kasar Libya ya kara karfi bayan da dan shugaba Gaddafi wato Saiful Islam Gaddafi ya yi jawabi a gaban talbijin na kasar inda …
Shugaba Barak Obama na kasar Amurka ya maye gurbin Stanley Mc Chrystal, komandan sojojin NATO a Aganistan da General David Petraeus a matsayin babban komanda mai kula da yakin da …
KomKun San Na (347) 11 Ga Watan Esfand -shekara Ta 1394 Hijirta Shamsia. 2016-02-28 Yau Talata 10 ga watan Esfand -Shekara Ta 1394 Hijira Shamsia wacce ta yindai dai da 29-Jamada ula.1437 Hijira Kamaria. …
Mene ne Ra'ayinka Kan Katse Shirye-Shiryen Gidajen Talabijin Na Iran Da Kasashen Yammaci Suka Yi
Wani Bangare Ne Na Makircinsu Kan Iran Wani Kokari Ne Na Rufe Muryar Gaskiya Saboda Rage Kaifin Tasirin Tashoshin Ne Kasashen Yammacin Suna Da Hakkin Yin Hakan
Daidokoro ni nani ga arimasu ka ?
Daidokoro ni dare ga imasu ka ?
Kono kyoushitsu ni dare ka imasu ka ?
Dare ga imasu ka ?
Ano kyoushitsu ni dare ka imasu ka ?
Nida san wa doko ni imasu ka ?
Ali san wa doko ka ni imasu ka ?
30_ Sake Maki
Kocin Juventus bai damu da caccakar da ake yi ba - Wasanni - RFI
Shafin farko
Labarai Kai-tsaye
Labaran da suka gabata
"Hukumomi 15 sun karkatar da naira triliyan 8 a zamanin Jonathan"
Kocin Juventus bai damu da caccakar da ake yi ba
Massimiliano Allegri ya ce, ba dole ba ne Juventus ta kai matakin wasan karshe a gasar zaakarun nahiyar Turai ba Reuters/ Max Rossi
Kocin Juventus Massimiliano Allegri ya jaddada cewa, ko kadan bai damu da caccakar da ake yi ma sa na gaza samun nasara akan Tottenham a fafatawar da kungiyoyin biyu suka yi a jiya a gasar cin kofin zakarun Turai, in da suka ta shi 2-2.
A martanin da ya mayar, Allegri ya ce, masu zaton Juventus za ta zura kwallaye hudu a ragar Tottenham a jiya, sun yi kuskure.
Kocin ya ce, duk dai gasar zakarun Turai na a matsayin wani buri da ake son cimma, amma samun nasara ba abu bane mai sauki, yayin da ya kara da cewa, bai zama dole kungiyar ta rika kai matakin wasan karshe a kowacce shekara ba.
Juventus ce dai ta fara zura kwallaye biyu a ragar Tottenham a cikin mintina 10 da saka wasan ta hannun Gonzalo Higuain, yayin da Hary Kane da Chritian Erikson suka barke a mintina na 35 da kuma 71.
Yanzu haka a ranar 7 ga watan Maris ne kungiyoyin biyu za su sake fafatawa da juna a zagaye na biyu na gasar a Wembley.
Ita ma dai Manchester City ta lallasa FC Basel da ci 4-0 a gasar ta zakarun Turai.
Wannan nasarar ta bai wa Manchester City kwarin gwiwar samun gurbi a matakin wasan dab da na karshe a gasar.
City ta jefa kwallaye uku a ragar Basel a cikin mintiuna 23 kuma dan wasanta Ilkay Gundogan ya taka rawar gani, in da ya zura kwallaye biyu daga cikin hudu.
1, Yau Ma Tei
# Mutum Da Aljan
[KIWON LAFIYA] HANYOYIN GYARAN NONO GARE KU MATA - MUJALLARMU
...ILIMANTAR DA AL'UMMAR MU
SHAFIN FARKO
KIWON LAFIYA
[KIWON LAFIYA] HANYOYIN GYARAN NONO GARE KU MATA
LAFIYA UWAR JIKI, MA'AURATA
GYARAN NONO YAR UWA
Gyara Nono domin Nono babbar kadara ne kuma kyawunsu yana kara miki kyau da kima gurin miji idan sun lalace kuma ke da kanki baki son ganinsu balle mijinki saboda haka dole ki dinga kula dasu wannan hadin zaisa su ciko idan sun yamushe zasu tsaya su cika suyi bubul bubul suyi kyau ki samu waken soya ki cire dattin ki sa a wuta ki soya sama sama ammafa bada mai bahakanan zaki saka shi cikin tukunyar zakiji yana kanshi.
to saiki sauke idan yasha iska kidaka yayi gari saiki samu ridi ki soya sama sama shima ki daka yayi gari to yar’uwa kullum da safe ki diba wannan garin waken soya ki zuba a cikin ruwan zafi ki shanye.
sannan ki samu kunun aya mai kyau ki zuba garin ridi ki dinga sha sau 3 a rana,wancan na waken soya sau daya kafin kici komai, na kunan aya kuma sau 3 saiki dinga shafa man ridi a nonon wannan hadin yana da kyau gaskiya dan zakiga canji domin wannan kayan dana lissafa sune abincin nono idan kina sha zakiga kamar taki ake zuba musu zasuyi kyau suyi bulbul kuma jikin ki ma zaiyi kyau.
Allah ya bada sa.a.
Idan kina Bukatar maganin Karin Niima, ko na gyaran Jiki Musamman Nono ko kuma Kina bukatar nema wa mijin ki maganin Karfin maza da Kuzari sai ki tuntubi wannan [email protected]
A madadin daukacin ma’aikatan Mujallarmu da wakilan mu na ko ina a fadin Duniya da ma wasu jama’a da ke turo mana labarai domin ganin cigaban fadada ayyukan shafin watsa labarai na Mujallarmu.
Shafin Mujallarmu da dauke da mabiya sama da dubu dari Biyu (200,000) a kowane wata da suke shiga sashen labaran mu domin duba abubuwan da Duniya ke ciki a kowace rana.
mu na kira ga daukacin jama’a da su bamu shawarwari domin ganin lamuran mu sun inganta.
Allah taimake mu baki daya.
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Mujallarmu.com Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Danna nan idan kana neman BIDIYON HAUSA masu ilimantar wa da NIshadantarwa musamman na Zamantakewa tsaknin Ma'aurata.
Ba laifi wadda ya gani ko ya karanta, ko wadda yaji ya sanar dana gaba.
Deai ga tarinai watashitachi (2013)
In da Shine
Kashi Cookies $1.49
A-1 Sani Can
Samar-samar. #blackandwhite #monochrome
–Abba, Kaduna
Coffee wa S, M, L no San-Size ga gozai masu. Dore ni itashi masu ka?
A`za-yi dâhiliye
04 - Seprewa Kasa - Seprewa Kasa.flac -
08 - Barima Ye Na - Seprewa Kasa.flac -
AN ANA BA NA TIAN
K: (Japanese) Fushinsha ga...
ACE BA CE KA
Babangida Aliyu , and Rabiu Kwankwaso of Yobe, Borno,
ƙanƙan da kai,
saba'in da tara
sararin sama
”Ta’ bisa, Bi’, kaula keng ce’ ta’ kowatta onggu,” oca’na sambi nyandharragi cethagga ka bibbi’na.
Kuma _ Dusk (Kuma)
Etusivu / Kawai / Kawai CA-98B
Mana Kai 314c ワイレア:
© wwwkarashafull.com & www.karashafullcom 2017
VOA 60 Duniya: Wasu Hare Haren Bama Bamai Sau Biyu Wadanda Aka Kai Daban-daban A Birnin Bagadaza Sun Hallaka Mutane 25 Da Raunata Mutane Saba'in.
Dakarun Tarayyar Afirka Sun Kashe Sama Da Mayakan al-Shabab 100
Mutane 14,000 Ake Sa Ran Zasu Halarci Jana'izar Muhammad Ali
Dalibai a jihar California suna zanga zanga a gaban majalisar jihar basa son Trump
Dangane da hakan ne akace wasunsu sun fara koyi da abinda ya faru a Biritaniya bayan kuri’aar da aka jefa kan ci gaban zamanta a cikin Kungiyar kasashen Turai (abinda aka radawa suna “Brexit”), shine suma mutanen na jihar ta California masu ra’ayin ballewa, suka fara barazanar cewa California za ta fice daga Amurka don nuna adawar tasu ga Trump.
Jihar California dai itace jihar da tafi duk jihohin Amurka yawan mutane don kashi 16 cikin100 na daukacin dukkan mutanen Amurka din suna cikin wannan jihar ne.
Haka kuma in abin California ta balle ne daga Amurka, zata zama kasa ta 35 a girma a duk duniya, ga ta kuma itace ta shidda a yawan arziki a duniya, a cewar wasu alkalumman kiddiga da aka bada a shekarar da ta gabata ta 2015.
Jami’an sojin Amurka sun yi Allah wadai da farmaki ta sama da Turkiya ta kai a kan Kurdawan da ta auna a Arewacin Syria, suna masu cewa harin Turkiya na ranar Talata ya sabawa tsarin yaki da kungiyar yan ta’addar IS, kuma ya yi lahani ga rundunar Amurka dake wurin.
Kakakin rundunar shiga Tsakani na Amurka a yankin Col John Dorrian, a jiya Laraba ya kira yunkurin Turkiya na sanarwa tare da shirya ayyukan rundunar hadin gwiwa da mai rauni, a lokacin da yake yiwa manema labarai na helkwatan sojin Amurka ta Perntagon ta hoton bidiyo, yace wannan ba tsari bane mutum zai yi tunanin gani daga abokin aiki.
Yace sun samu labari kasa da sa’a daya kafin gudanar da wannan farmakin. Wannan ba isasshen lokaci ne da za a iya yin wani abu ba a cewar Dorrian daga Bagadaza.
Dorrian ya kara da cewar ba mu san inda ainihin za a kai wannan farmakin ba kuma ba lokaci ne da rundunarmu zasu iya daukar wani mataki ba. Yace sojojin Amurka suna kimanin kilomita goma kacal daga inda farmakin ya auna.
Dorrian ya caccaki Turkiya game da tasirin wannan farmaki a kan kokarin murkushe kungiyar IS a Syria, mataki da ya ta’allaka a kan rundunar Kurdawa da suke fada karkashin rundunar hadin gwiwar Syrian Democratic Forces ko kuma SDF.
Barka Da Sallah Al'umar Musulmi
Mun samu sanarwa daga mai martaba Sarkin Musulmi Muhammadu Sa’ad Abubakar na uku cewa anga wata a birnin Sokoto, wanda hakan ya sa gobe zai kasance 1, ga watan Shawwal kuma ranar Eid Fitr idan Allah ya kaimu.
Allah ya sa Ibadun mu da muka gudanar a cikin watan Ramadan su kasance karbabbu kuma Allah ya sadamu da Alkairin dake cikin watan Shawwal Aamin.
Allah yasa ayi bukukuwan Sallar Eid Fitr lafiya Barka da Sallah.
Khudbar Jumu'a - Sulhu Alheri Ne (09-02-2018) - Dr Sani Umar Rijiyar Lemu (Hausa) (posted 1 day 23 hours ago)
Mazajen Allah Sahabbah Manzon Allah - Shaykh Muhammad bn Uthman (Hausa)
Mai Fashin Baki Da Kalubalantar Gwamnati Kem Ley, Da Aka Kashe a Makon Jiya
Wani dan gudun hijirar sa kai kuma shugaban jam’iyyar adawa Sam Rainsy ya roki majalisun dokokin kasashen Turai da su sa ido akan kasar Cambodia,
Mista Sam ya bukaci haka ne don magance rikicin gwamanti da ‘yan adawar kasar, da kuma kisan gillar da aka yiwa wani fitaccen mai sukar lamirin gwamnatin kasar Kem Ley a makon jiya.
Da yake magana da Muryar Amurka bayan gama jawabinsa ga ‘yan majalisun Turai, Rainsy yace, yana fatan Turai zata bi Kadin lamarin da yayi musu matashiya akai, da fatan hada shirin bada agaji ga kasar ta Kudu maso Gabashin Asia da ta maganar hakkin dan adam.
A yayin da ‘yan majalisar Kungiyar Tarayyar Turan ke da damar kada kuri’ar kakaba takunkumi game da lamurran da suka shafi kisan kai da na cin zarafin muhallai, yace suna tunanin dakatar da harkokin kudaden wadanda ake zargi da laifi.
Ya kara da cewa, ‘yan siyasar Turai na bayyana sha’awarsu ta ganin kasar ta Cambodia ta aiwatar da sahihin zaben nan da wasu ‘yan shekaru masu zuwa, wanda yace haka ne kadai hanyar kawo canjin kwanciyar hanlaki da dimukuradiyya.
Fadi Mu Ji - Zangon shirye-shirye
FADI MU JI: Yawaitar Fyade A Cikin Al'umma
FADI MU JI: Gudunmawar Mata Wajen Ginin Al’umma Muryar Amurka
FADI MU JI: Zamba Cikin Aminci
Home > LABARI > Kalli korarren dansanda da aka kama yana sojan gona wai shi jami'in EFCC ne
Kalli korarren dansanda da aka kama yana sojan gona wai shi jami'in EFCC ne
Jami'an hukumar EFCC a birnin Port Harcourt su cafke wani korarren kurtun dansanda mai suna David Lohbut Nimdul wanda ke sojan gona cewa shi jami'in EFCC ne kuma ya zambatar mutane ta hanyar karban kudi.
Wani mutum ne ya rubuta takardar koke kan lamarin Nimdul bayan ya fahimci cewa akwai rashin gaskiya cikin lamurransa.
Bayanin mai koken sun nuna cewa wata ma'aikaciyar Banki ta ari N15,300,000,00 daga wurinsa da alkawarin cewa za ta biya kidin a cikin kwana 120 amma sai ta saba kuma kudin suka makale, sakamakon haka aka hada shi da Nimdul cewa shi jami'in EFCC ne.
Daga isani Nimdul ya je wajen ma'aikaciyar Bankin ya dauki jawabin ta kuma daga bisani ya bukaci ta biya N250,000 a cikin asusun ajiyarsa na Banki wai zai saka kudin a cikin asusun kudaden bashi da ake karba na EFCC amma sai ya lakume kudin .
Bisa wannan jawaabi atakardar mai koke ne sai jami'an EFCC na gaske suka zakulo tare da damke Nimdul kafin bayaai suka fito cewa ai dama a kore shi daga aikin dansanda bayan an same shi da laifin cin amana da sauran ayyukan da suka saba wa kai'dar aikin dansanda.
Nimdul tssohon jami'in Mopol ne wanda ya taba aiki a ofishin EFCC kafin a kore shi daga aikin dansanda.Bayanai sun nuna cewa an kammala bincike akan lamarin Nimdul kuma za a gurfanar da shi a gaban Kotu.
Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Aika Labari:
Item Reviewed: Kalli korarren dansanda da aka kama yana sojan gona wai shi jami'in EFCC ne Rating: 5 Reviewed By: Isyaku Garba
SENIORA TECH wacce ta shahara wajen FLASHIN da cire MAKULLI ko SECURITY na wayar salula ta koma TAUSHI PLAZA shago mai lamba 50, hawa na sama gefen hagu, yamma daga gidan Wazirin Gwandu,kan Titin Ahmadu Bello, Nassarawa, Birnin kebbi. Jihar Kebbi.
Latsa nan don samun labaranmu a WhatsApp
ISYAKU.COM Mujallar Hausa ce da ke kawo maku labarai daga jihar Kebbi, Najeriya da Duniya. Mujalla ce mai zaman kanta karkashin kanpanin Seniora Int'l Ltd Rc 1470216, wacce ke da cikakken rijista da hukumar Corporate Affairs Commission CAC, tare da samun Amincewar Ma'aikatar watsa labarai na jihar Kebbi watau Kebbi state Ministry of Information and Culture.
LABARAI CIKIN HOTUNA
Hotuna: 'Yan madigo a bayyane !
Sirrin Da Na Miji a daren farko da Amarya
Zaman zullumi a Kebbi kan hukunci da Kotu za ta yanke kan shari'ar Bagudu da Bello S. Yaki
Kebbi: EFCC ta ja daga, Sa'idu Dakingari bai bayyana a zaman Kotu ba, karanta abin da zai faru
Birnin kebbi: An yi wa malaman makarantar sakandare 5 koran kare bayan sun banka wa daliba ciki
An kama matar aure turmi tabarya tana zina da saurayinta a gidan miji - Hotuna
Kebbi: Wani babban jami'in Gwamnatin Bagudu ya umarci isyaku.com ya kwashe kayansa ya bar jihar Kebbi
Alamomi 16 da za su tabbatar wa namiji mace tana sonsa
Birnin kebbi: 'Yansanda sun ceto Sadiya matar Anas Sha'aban da aka sace
Tuntubemu ko ka aiko labari
komai nada lokacinsa12:03 › 1 year ago › YAN AREWA
Komai Da Lokaci Yara (Hausa Songs / Hausa Films)04:31 › 1 year ago › Safiyyat TV Hausa
Nura M. Inuwa - Komai da lokacinsa (Ranar Aurena album)05:05 › 11 months ago › Nura M. Inuwa
ADO ISA GWANJA NEW ALBULM FT SANIYO NURA M INUWA MAWAKIN MATA KOMAI DA LOKACI MP403:32 › 1 year ago › Rahama Sadau TV
Adamu A Zango Ya Tayar Da Kura A Instagram04:49 › 6 months ago › 1Arewa Tv
SABUWAR WAKAR ZAINAB AMBATO - 2018_ ANNABI YAKAI KOMAI14:27 › 7 months ago › DAN HAUSA MOVIES
KOMAI DA LOKACINSA RAHAMA SADAU TARE DA ALI NUHU SUNA TAKA RAWA02:54 › 1 year ago › Maryam Yahya
Matan Wannan Lokaci 2017 (Hausa Songs / Hausa Films)04:57 › 1 year ago › Safiyyat TV Hausa
Kalli Sirrin Yadda Sallau Kowa Naka Yake Yaudarar 'Yam mata awani sabon shirin sa da ya fara › 2 weeks ago › MURYAR HAUSA24 TV
Kalli Bidiyon Hamisu Breaker a wajen Party abin ya birge sosai › 3 weeks ago › MURYAR HAUSA24 TV
na,ka,ta nakata
da'a saya ?
14Married To Da Game 0:31
Da In : Ya.
Kara?a vilt?ba
4, Ahmadu Bello Way, Bauchi, Bauchi
Muhammadu Buhari, Nigeria, Nigeria Army
4. Bayan Ba’da Ashar
Nemo (@nemoredux)
good ma sha allah
DA GOOGLE A BAIDU, DA FACEBOOK A WEIBO, DA WHATSAPP A WECHAT
Tambuwal, Markarfi , Lamido, Atiku
An dai samu 'yan wasan na Rasha da dama a badakalar shan kwayoyi da ke kara kuzari 'yan wasa.
Kasugula, Bama, Bama, Borno: 610101 _ Nigeria Postcode
horsefly ... da-ma-ga
eh iya gan?
Faru ne Halto-Me!
Ka a da sengɛɛ la ka to-ne-tɔ nɔmmo yɛle a tendaa za.
"dare ka ga dare ka to meguri au naka
mp3 zama na aure yana da dadi yana da daci song
Aka-kuma chan
05:57 https://paste.openttdcoop.org/pfjjpkvto
Kitab al-Ta 'yin fi sharh al-arba 'in
4. Kan-cha-na ba-ra-na bi-raa-ja su-be-saa
Kaa-na-na kun-da-la kun-chi-ta ke-saa
6. Shan-ka-ra su-va-na Ke-sa-ree nan-da-na
nanka ienai ne nanka tarinai ne na no sa [6]
1. Aisha Buhari:
9. (Jigawa) Badaru Abubakar
A h eanaid . so a .ance ..
Arewa Dandi Kebbi State
Auyo Jigawa State
Babura Jigawa State
Bauchi Bauchi State
Birnin Gwari Kaduna State
Birnin Kebbi Kebbi State
Birnin Kudu Jigawa State
Dala Kano State
Dan Musa Katsina State
Daura Katsina State
Dutse Jigawa State
Dutsin Ma Katsina State
Gamawa Bauchi State
Garki Jigawa State
Garun Mallam Kano State
Giwa Kaduna State
Gwiwa Jigawa State
Jahun Jigawa State
Kafin Hausa Jigawa State
Kaga Borno State
Kankara Katsina State
Katsina Katsina State
Kazaure Jigawa State
Kaugama Jigawa State
Kwaya Kusar Borno State
Mai'Adua Katsina State
Makarfi Kaduna State
Malam Madori Jigawa State
Maradun Zamfara State
Mashi Katsina State
Musawa Katsina State
Sabon Birni Sokoto State
Sabon Gari Kaduna State
Sabuwa Katsina State
Talata Mafara Zamfara State
Tofa Kano State
Tudun Wada Kano State
Zango Katsina State
Zangon Kataf Kaduna State
shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.
dan Allah ku ajiye comment.
[9:09PM, 3/18/2016] baby zahra: SAUYIN RAYUWA page 1 na BABY ZAHRA Kayatatciyar daki ne mai dauke da ko mai na more rayuwa, alarm ce ke bu...
‘Hips’ 'Girmam Kugu' Girman kugun mace yana daya daga cikin abubuwan dake janyo sha'awa tare da tayar da hankalin maigida idan y...
PHERTY 1__5 NA HALEEMATU LAWAL BALA ( Serdeeyerh😘 ) Tafiya take ah hankali kamar kwaii ya fashe mata a ciki ga ruwan saman da...
TANA TARE DA NI... PAGE 01 BY MIEMIEBEE ANAS K’auyen Bama dake jihar Maiduguri, Borno. Da yammacin ranan Asab...
SIRRIN MIJINKI A TAFIN HANNUNKI Sirrin mallakar miji Kin san hanyar da zakibi ki mallake mijinki ba boka ba malam? kin san hanyar da zaki ka...
TANA TARE DA NI... PAGE 76 BY MIEMIEBEE Hannunsu ta had’a tana murzawa a hankali, “I’m ready Habeebi.” Har yanzu ya kasa yarda, “Flower are...
[10/26, 10:16 PM] Abba~Gana: SAMRA1 Samra dai haddaddiyar yarinyace ya tilo ga Alhaji sani da Hajiya saadatu...samra doguwace mai daradaran ...
TANA TARE DA NI... TANA TARE DA NI... PAGE 61 BY MIEMIEBEE ★‡★‡★‡ PRISON HOUSE MAIDUGURI, BORNO STATE. K’aramin gate ne ya bud’u...
DOMIN KE DA MIJINKI
MU DAUKI DARASI
mu koyi sana'a
SASHIN YAN UWA MATA
Semalt: Yadda za a iya Marketing ta hanyar Email Za a iya zuwa SEO
Bincike na Neman Bincike ya dogara ne akan manyan ginshiƙai guda biyu, wanda ke inganta aikin yanar gizon da kuma ziyarci shafin. Ƙaƙwalwar kan shafin yana aiki tare da layi, shafi, da kuma abubuwan da za a iya amfani da su dangane da kamfanin da kuma masu amfani. Ƙididdigar shafin yanar-gizon ba shi da alaƙa ga wallafe-wallafen da ke fitowa da kuma shiga masu shiga waɗanda ke jagorantar masu shiga yanar gizo. Sakon yanar gizo ya tasiri SEO ta hanyar waɗannan bangarorin biyu.
Jack Miller, mai kula da abokin ciniki na Semalt , ya bayyana bayani game da tallace-tallace na tallace-tallace ta hanyar adireshin imel kai tsaye da aikinka na SEO da kuma sakamakon haka.
Abubuwan da aka ƙaddara
Saukar da adireshin imel ta hanyar adireshin imel ta atomatik ta hanyar yin amfani da wadannan matakan bincike:
Masu shigar da hanyoyi La ladabtarwa suna da damar yin bincike a kan bincike ta hanyar ƙaddamar da ƙididdigar da ke jagorantar mutane zuwa wani shafin, ikon ikon kafa. Tabbatar da haɗin shiga za ku taimaka wajen cimma matsayi guda ɗaya. Adireshin imel yana iya rinjayar 'yan takarar ta hanyar kirkiro abubuwan da suka dace da sakonni a kan shafin yanar gizon, wanda ya tabbatar cewa samun damar samun damar zama a gaba.
Shawarwarin da ke ciki Cinikin tallace-tallace na hanyar sadarwa ya ƙara inganta rayuwar jama'a. Alal misali, shigarwa ta yanar gizo ko mako-mako ya nuna saƙonnin da ya fi dacewa, ya inganta fasalin.
Haɗin kai a kan shafin. Google ya ƙayyade matsayin dan adam ta hanyar nazarin ayyukansa da kuma ƙaddamarwa na masu amfani. Idan kana da damar yin amfani da aikinsu, shafin yanar gizon neman yanar gizon zai zama mafi girma fiye da idan ba a cikin jama'a ba..
Abubuwan da ke cikin ƙirar
Wadannan abubuwa ne wadanda ke taimakawa wajen bunkasa shafin bincike ta hanyar tallata imel:
Haɗin gwiwa a cikin social social. Ayyuka na zaman lafiya na zamantakewa ba su da tasiri a kan tsarin. Duk da haka, rarraba bayanai da kuma yin wallafe-wallafe a kan labaran da suka shafi mahimmanci yana nufin cewa alama ta kai ga jama'a da yawa. Sakamakon shine karamin haɓaka, haifar da yiwuwar har yanzu kuma mafi girma don ɗaura masu shiga shiga cikin profile.
Buƙatar ƙididdigar. Samun tallace-tallace na imel don ƙirƙirar kamfanin kasuwanci, yana sabbin sababbin abokan ciniki da kuma kula da waɗanda suka rigaya. Bugu da ƙari, ƙididdigar da za a iya ɗauka a cikin manyan littattafai masu yawa ne, abin da ke jawo hankalin mutane ne.
Rahotanni na tsawon lokaci. Taswirar da aka tattara a kan labarun marketing ta hanyar adireshin imel don ƙirƙirar dabarun ci gaba don bunkasa a tsawon lokaci. A yin amfani da wannan bayani, zai yiwu a gano abin da kuke da cikakken ra'ayi da kuma saƙonni mafi girma.
Ka daina sayar da wani aiki na musamman ga jama'a. A maimakon wannan, ku mai da hankali ga tsara kayan, kayan aiki da kuma abubuwan da suka dace.
Ya kamata a bari masu biyan kuɗi su shiga jerin adiresoshin imel ɗin, waɗanda suke da sha'awa.
Aika da imel ɗin imel zai iya sa masu biyan kuɗi su karɓa. Wannan abun ciki ne da kuma yadda mutane za su iya zama kamar spam. Yi taƙaitaccen abun cikin wasu mahimman bayanai.
Yakamata ya kamata ya zama daidai. Abubuwan da ke cikin sakonnin da ke cikin harshe na yau da kullum, suna ba da labari na yadda jama'a ke hulɗa da su ko kuma suna da dangantaka da abubuwan da aka gabatar.
Google ba ta shiga cikin imel ba. Amma, yin amfani da adireshin imel ba wani abu ba ne mai amfani da za a iya ba da izini a lokacin da zai iya ba da halayen abokanka, abin da zai iya ƙaruwa, ko ya rage ka. Abokan ciniki na Semalt sun tabbatar da inganta cinikayya ta hanyar adireshin imel zuwa kamfanin da aka tsara na tsarin kasuwanci.
GA.MA Tourm 25
Kawai, Japan.
+ 1. Jan RABA
+ 4. Wanda SOBALA (maid. name RABA)
Dun da da duuuuun!!
Y a su FACEBOOK:
Location Adamawa, Borno, Kaduna, Kano, Katsina, Taraba
1360m Shukkeien: Muku
9a da 7a da aa da 4a 07 da 0a
"· ··Hassan ABDOLLAHI 3 "
(a) Iyankali
Gu, Yan Shi
S A B I S M O D E
Game, Tawa Na!
So yan na lang muna. Chicka galore muna ko. =)
18. Usman Bakori Aliyu (Katsina)
32. Kabiru Bala (Zamfara)
43. Habu Abubakar Gwani Ibrahim (Gombe)
44. Rabiu Akawu (Kano)
Facebook messenger :v ?
Uwargidan Najeriya ta tallafawa Mata 200 da kudin kafa sana’a ▷ NAIJA.NG
2019: Makarfi ya bugi kirji yace zai doke su Atiku da Kwankwaso
Uwargidan Najeriya ta tallafawa Mata 200 da kudin kafa sana’a
Category: Labarai, Siyasa
- Hajiya Aisha Buhari ta taimakawa wasu Matan kauyuka da jari
- Matar Shugaban kasar ta zabi Mata har 200 masu sana’a a Daura
- Bayan haka Hajiya Aisha Muhammadu Buhari ta bude wani ofis
Mun samu labari ba da dadewa ba cewa Matar Shugaban kasa Aisha Muhammadu Buhari ta fitar da dinbin mata daga cikin kunci a Arewacin Najeriya inda ta ba su kudi domin su samu jarin fara wani sana’a a Kasar.
Aisha Buhari ta tallafawa Mata 200 a Katsina Hoto: Aisha Buhari/Facebook
Uwargida Hajiya Aisha Muhammadu Buhari ta bayyana cewa a shirin da ta ke yi na inganta rayuwar mata a Najeriya, ta tallafawa wasu mata har 200 marasa karfi da jari domin su fara sana’ar da za ta rike su da iyalan su.
Matar Shugaban kasar tayi wannan gagarumin aiki ne a Garin Daura a Jihar Katsina da ke Arewacin Najeriya. Mata 200 ne za su amfana da wannan taimako na Matar Shugaban kasa wanda ya fito daga Garin na Daura.
KU KARANTA: Tsohon Gwamna ya taimakawa wani maras karfi da jari
Aisha Buhari ta bude wani makeken ofis a Daura domin taimakon mata
Bugu da kari dai Uwargidan Shugaban kasa Muhammadu Buhari ta kuma kafa wani katafaren ofishi domin irin wannan aiki a Garin na Daura. Matar Shugaban na Najeriya tana zabo matada ke cikin karkarori domin ta dafa masu.
Kafin a kafa Gwamnati dai Shugaban Kasar ya nuna cewa ba zai yi aiki da ofishin Uwargidar Shugaban kasa ba. Yanzu dai kusan ka iya cewa an dawo da ofishin na Matar Shugaban kasa ta bayan fage domin taimakawa mata.
Kwanaki kun ji cewa Aisha Buhari ta zama Jakadar musamman ta Majalisar Dinkin Duniya kan cutar kanjamau a Najeriya. Matar Shugaban kasar za tayi bakin kokari wajen ganin an rage kamuwa da cutar nan ta sida mai illa.
Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.naij.com
Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta NAIJ.com Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Osun: PDP zasu kulla yarjejeniya tare da Omisore da sauran yan takarar kujeran gwamna
Atiku ya bayyana sababbin rikicin makiyaya da manoma a Benue
Atiku ya fadi abinda ya janyo rikicin makiyaya da manoma a Benue
A canza tsawon wa’adin Shugaban kasa – Inji wani tsohon Ma’aikacin fadar Shugaban kasa
Yanzu Yanzu: Tsohon hadimin Oshiomhole ya sauya sheka zuwa PDP da dubban magoya bata
Gwamna El-Rufai ya kammala shirin daukan sabbin malaman asibiti 3,059 a Kaduna
Aikin ganganci: Jami’an hukumar Kwastam sun bindige wani matashi a Katsina
Ni ne zan samu tikitin PDP domin ina da abin da sauran 'Yan takara su ka rasa - Makarfi
Siyasar Pulato: Anyi wa gwamna Lalong tawaye daga cikin gida ▷ NAIJA.NG
Siyasar Pulato: Anyi wa gwamna Lalong tawaye daga cikin gida
Category: Labarai, Siyasa
- Sun ajiye aikin su don neman takara
- Gwamna Lalong ya amince da ajiye aikin
- Gwamnan ya Zabi Tokma a matsayin Mukaddashin sakataren jihar
Mista Rufus Bature, sakataren Gwamnatin jihar Filato da Mista Hitler Dadi, kwamishinan aiyuka na musamman da huldar Gwamnatin jihar Filato, sun ajiye aiyukan su domin fitowa takara a zaben 2019.
Mista Mark Longyen, mataimaki na musamman ga gwamna Simon Lalong ya sanar da ofishin dillancin labarai a ranar lahadi a garin Jos.
Kamar yanda ya fada, Gwamna Lalong ya amince da ajiye aiyukan su domin hakan ya basu damar fitowa takarar.
Bature dai ya ajiye aikin ne saboda son fitowa takarar kujerar Sanata mai wakiltar filato ta arewa a majalisar dattawa.
Dadi kuma, yana son fitowa takarar majalisar wakilai domin wakiltar Langtang ta kudu da Langtang ta arewa.
Lalong yayi godiya garesu sakamakon aiyukan su jihar da kuma Gwamnatin shi.
DUBA WANNAN: Za'a yi gwanjon kamfunna 10
Gwamnan yayi musu fatan alheri.
Gwamnan ya zabi Mista Richard Tokma domin zama Mukaddashin sakataren jihar. Kafin zaben shi, shine sakataren Gwamnatin na dindindin, dokoki da sauran aiyukan ofishin Sakataren Gwamnatin jihar.
Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Hausa News Labarai Daga Jaridu Labaran Duniya
Bidiyon Ganduje na karbar daloli: Dalilin da ya sa ba zamu iya daukan wani mataki ba - APC
Mata ta na kwanciya da tsohon saurayinta a gida na - Wani miji ya koka a gaban kotu
Dakarun soji sun ceto mata 7 da yara 5 daga hannun 'yan Boko Haram, hotuna
An kusa bawa hammata iska tsakanin kakakin Buhari da na Atiku
'Yan bindiga sun kai wa hadimin gwamnan PDP hari
Sojin saman Najeriya sun yi ruwan bama-bamai a maboyar 'yan Boko Haram, da dama sun mutu
2019: Buhari ya cancanci samun goyon bayan yan kudu maso gabas - Jigon APC
Motar gwamnan jihar Kebbi ta samu hatsari, mutane 4 sun jikkata ▷ NAIJA.NG
Uwargida ta kashe diyar kishiyarta da ‘Fiya-fiya’
Motar gwamnan jihar Kebbi ta samu hatsari, mutane 4 sun jikkata
Hadari ya rutsa da daya daga cikin motocin gwamnan jihar Kebbi, Atiku Abubakar Bagudu a karamar hukumar Augie,da ke jihar ranan Laraban da ya gabata.
Motar gwamnan jihar Kebbi, Abubakar Atiku Bagudu, ta samu wani mumunan hadari yayinda motar da ke biye da ita kirar Toyota Hilux Jeep tay kuli-kulin kubura sau uku kafin ta fada cikin rami.
Mutane hudu, yan jarida da ke yawo da gwamna ne suka samu raunuka daban-daban a wannan hadari da ya faru ranan Laraba, 22 ga watan Agusta, 2018.
KU KARANTA: Kotu ta ci tarar Janar Tukur Buratai Naira Miliyan 11
Wannan mumunan hadari ya faru ne a Dundaye, wani kauye dake karamar hukuma Augie da ke jihar amma Muhammed Yusuf, Muhammed Sule Rambo, Yahaya Birnin Kebbi da Nasiru Musa Argungu ne suka jikkata.
Zuwa yanzu, an kai wadannan yan jarida babban asibitin Sir Yahaya Memorial Specialist Hospital da ke birrnin Kebbi inda suke samun jinya.
Game da cewar sakataren yada labaran gwamnan jihar, Alhaji Mu’azu Dakingari, an fara kaisu karamar asibitin da ke garin Dundayen kafin aka mayar da su Birnin Kebbi.
Ya kara da cewa gwamnan da wani bakonsa, diraktan kungiyar masu jirgin ruwan Najeriya, sun tafi ganin ayyukan gina titi da ke Augie-Mera-Segi ne da wannan hadari ya faru.
Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Daga karshe: Gwamnan Borno ya zabi wanda yake so ya zama magajin sa
Gwamnan jahar Kaduna ya raba babaura 107 ga Malaman makarantun Firamari
2019: Buhari ne fitilar da zai haskaka Najeriya - Oyegun
Naira miliyan 500: Wata mata na neman diyyar diyar ta a wurin Shugaba Buhari
2019: PDP na shirin dakatar da yan takarar shugaban kasa dake fuskantar shari’a
Wasu ministoci 2 a gwamnatin Shugaba Buhari sun samu sabani a tsakanin su
Yan fansho uku da Buhari ya yiwa abin mamaki
Shugabannin kasashen duniya 10 da suka fi arziki a doron duniya ▷ NAIJA.NG
Yanzu-yanzu: Yan Boko Haram sun kashe Hauwa Leman, sunce Leah Sharibu bauta za tayi har abada
Shugabannin kasashen duniya 10 da suka fi arziki a doron duniya
Ba sabon abu bane ba dai fitar da jerin sunayen mutane da suka yi fice a fannoni da dama na duniya kamar arziki da ma dai sauran su.
Sai dai ba kasafai ne ake sanin irin tarin arzikin da shugabannin kasashen duniya ke da su ba musamman hakan bai rasa nasaba da daman can wasun su masu kudi ne sannan kuma da kudin gwamnati suke yin dukkan hidindimun su.
KU KARANTA: Wani gwamnan APC ya sa ruwan duwatsu a Arewa
Wasu kuma shugabannin sukan dade har ma wasu su mutu akan karagar mulki, don haka ne ma sanin hakikanin arzikin nasu yake da dan wuya.
To amma kamar kowa a duniya, suma shugabannin kasashe suna da nasu arzikin na kashin kansu wanda ba na gwamnati bane.
NAIJ.com dai ta tattaro maku wasu shugabannin kasashen da ake tunanin suna da tarin dukiya, kuma ga su kamar haka:
6. Donald Trump na kasar Amurka
Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
2019: Atiku Abubakar ya sake yin kaca-kaca da Gwamnatin Shugaba Buhari
2019: Atiku Abubakar ya caccaki Gwamnatin Shugaba Buhari
Yawan masu rajistar INEC a yankuna 6 na Najeriya ya zuwa bana 2018
Kamfanin giya ya kai agaji makarantun jihar shari'a ta Kano, sun kuwa amsa
‘Dan kwallon Kungiyar Barcelona na fuskantar zama a gidan kurkuku
Atiku ya bayyana manyan kalubale 2 dake gaban APC gabannin zaben shugaban kasa na 2019
2019: Sanatoci 42 sunci taliyar karshe, 67 na cikin tsaka mai wuya
Shugaba Buhari ya shiga bayan Labule da wasu Gwamnonin APC 2 kacal
Jonah Jang yana alfahari da zuwa gidan yari, ya ce ya kafa wata tarihi ▷ NAIJA.NG
Jonah Jang yana alfahari da zuwa gidan yari, ya ce ya kafa wata tarihi
Category: Labarai, Siyasa
Tsohon gwamnan jihar Filato, Sanata Jonah Jang ya bayyana cewa ya kasance yana barci ne a gadon da tsohon shugaban kasar Najeriya Olusegun Aremu Obasanjo ya kwanta a kai lokacin da aka kulle shi a gidan yarin Kuje da ke Jos.
Jang ya sanar da hakan ne yayin da yake karanto wata jawabi ta bakin tsohon kwamishinan yadda labaransa, Pastor Abraham Yiljap da ya wakilce shi a bukin General Church of Christ in Nations (COCIN) da kayi a yau Laraba.
Jonah Jang yana alfahari da zuwa gidan yari, ya ce ya kafa tarihi
A sakon fatan alkhairi da ya aike wa cocin, Jang ya ce garkame shi da akayi a gidan yari iko ne na Allah saboda haka babu wanda ya isa ya rika cika bakin cewa ya tura shi gidan kurkuku.
KU KARANTA: Abin kwaikwayo ne: An sace sandan ikon majalisar Jihar Gombe
"Shiga na kurkuku darasi ne da ya kara min kankan da kai, a lokacin da na ke ofishin EFCC a Abuja, a kasa na ke kwana amma a gidan yarin, na samu alfarma kwanciya a gadon da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kwanta a kai lokacin da ya ke gidan yarin Jos"
An garkame Jonah Jang bisa zarginsa da aika laifuka 12 masu alaka da rashawa da karkatar da kudi N6.3 biliyan a lokacin da ya ke gwamnan jihar Filato. Sai dai a yau, an bayar da belin Jang bayan kotu ta bukaci ya gabatar da mutane biyu da zasu tsaya masa tare da mika fasfo dinsa na fita kasashen waje.
Gwamna mai ci yanzu, Simon Lalong shima ya ce ya taba shiga gidan kurkukun inda ya kwashe kwanaki 40. Gwamnan ya fadi hakan ne a jawabin da ya yi wajen bude taron COCIN karo na 94 da aka gudanar a Jos.
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta NAIJ.com Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
APC: Muna nan muna neman hanya da wasu Sanatocin PDP don tsige Saraki
Wani makiyin addinin musulunci ya kutsa kai da mota cikin masallacin juma'a
Suna da hoto: Fitattun jaruman Fim din kudu 6 da suka musulunta
Mataimakin Kaakakin majalisar dokoki ya jefar da kwallon mangwaro don ya huta da kuda
Dandalin Kannywood: Zainab Indomie ta dawo harkar fim bayan hutun shekaru 5
Dalilin da yasa na kai ma tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo – Inji Dankwambo
Gwamnatin tarayya bata da hannu a kira ga Saraki yayi murabus ko a tsige shi –Ministan Buhari
Hanyoyi 5 da mace zata mallaki miji cikin sauki ▷ NAIJA.NG
Magoya bayan Shekarau sun mamaye harabar ofishin hukumar EFCC a jihar Kano (Hoto)
Hanyoyi 5 da mace zata mallaki miji cikin sauki
Kamar yadda kuka sani yana daga cikin halayyar mata, neman hanyar da su mallaki miji. Irin wannan lamari kan ba wasu mata matsala wajen gane yadda za su bi su mallaki miji cikin sauki.
Wasu daga ciki gani suke, zuwa wurin boka ko malam a samu wasu siddabaru a matsayin taimako domin mallake miji shi ya fi sauki.
Mata ga hanyoyi mafi sauki na mallakar miji wanda aka tsara bisa koyarwa manzo:
1. Ya kasance duk magana da zai fita daga bakinki mai dadi ne a kunnen mijinki wanda zai sa shi murmushi da jin dadi.
2. Ki kasance a kullum kin dauki mijinki tamkar sarki ne ta wurin mutunta shi, da juriya wajen daukar laifinsa ya dawo kanki saboda bashi girma ko da ke ce da gaskiya.
3. Ki kasance mai sakin fuska ga mijinki a duk lokacin da ya shigo gida ya same ki cikin frinciki ko da akasin haka ne.
KU KARANTA KUMA: Harin Majalisa: Omo-Agege zai riski dakatarwa ta har abada
4. Kar ki kasance mai girman kai wajen bashi hakkokin zamanku, abin da yake so ko da baki so matukar bai sabawa wa addini ba ki yi mishi.
5. Kar ki kasance kullum a cikin bacin rai ko fushi da mijinki, domin fushi shi ne kofa na kowane sharri.
Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.naij.com
Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa Ko a http://twitter.com/naijcomhausa
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta NAIJ.com Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Raddi: Shirya nike da binciken da Buhari yace zai yi a kaina - Obasanjo
Shugaba Buhari ya yabi Abacha, ya zayyana wasu muhimman ayyuka da ya yi
Buhari ya yabi Abacha, ya ce duk abinda za a fada a kan sa, ya yi rawar gani
Maganganu masu zafi da Shugaba Buhari ya furta yau Talata
Badakalar $16bn: An nuna ma juna yatsa da murza gashin baki tsakanin Obasanjo da Buhari
Badakalar dala biliyan 16 na wutar lantarki: Obasanjo ya karyata Buhari, ya zargi Yar’adua
Karya ce: Shugaba Buhari ya caccaki Tsohon Shugaban kasa Obasanjo
Lalaci: Wani magidanci ya yi wa matarsa duka saboda ta gaza ciyar dashi
Malalacin maigida ya zane matar sa saboda ta gaza ciyar da shi
Kayyaki 41 ba zasu ci moriyar musayar kudi da kasar China
Wasu kayayyaki 41 ba zasu ci moriyar musayar kudi da kasar China ba
Tambayoyi A kan Virus
Mece ce Kwamfuta – Tambaya
Database ko kuma ku kirashi da DB a ilimin Kwamfuta. Database wasu bayanai ne da aka shirya su a cikin Kwamfuta domin ita Kwamfutar ta sami saukin binciken kalma bayan kalma ko harafi bayan harafi ko bayanai bayan bayanai da ke cikin shi.
Inda aka fi amfani da database shine bankuna da kuma ma’aikatu da suke ajiyar muhimman bayanai, wanda duk lokacin da ake neman bayanin mutum za a shiga cikin wannan database a tambayi kwamfuta ita kuma ta bayar da amsa.
Yadda ake shirya database ya yi kama da yadda ake shirya takardar daukan aiki ko kuma takardar form kowane iri. Domin za a ba mutum takarda ne wacce a cikin ta akwai wadansu ‘yan tambayoyi kamar suna da kuma adireshi da makamantansu. Idan mutum ya cike wannan form, to bayanan da ya rubuta a cikin takardar su ake kwashewa a zubawa kwamfuta. Inda ake zubawa domin a killace shi a kuma inganta ajiyarsa shine ake kira da database.
Akwai abubuwa da suke kunshe a cikin haduwar bayanai da suke cikin database wanda ake kira da fields, da records da kuma files.
Fields shine rami guda da ake ajiye bayani ko bayanai a cikin database
Records shine jerin ramuka na kwance da ke cikin database wani lokaci ana kiranshi da tuples.
Files shine abin da fields da records suka kunsa a database.
Akwai program da dama da suke iya baiwa mutum damar ya shirya bayanai a kintse a cikin kwamfuta wanda ake kira da database program sune kamar access da kuma oracle da dai makamantasu.
Idan mutum ya na son ya sami damar amfani da bayanai da suke cikin database a cikin kwamfuta dole sai yana da program na musamman da aka yi su domin su iya bincikar abin da ke cikin database wannan program su ake kira da DBMS wato Database Management System ai wadannan software sune program da mutane suke koya a makarantun kwamfuta kamar su MySQL, PostgreSQL, SQLite, Microsoft SQL Server, Microsoft Access, Oracle, Sybase, FoxPro, IBM DB2, da Linter.
Sun irin wadannan software ko application na database su suke da alhakin sakawa ko cirewa ko garawa ko ma ganin abin da ke cikin database. Wani lokaci akan yi amfani da kalmar databse ta wakilci Database Management System (DBMS).
Shugaban kamfanin Duniyar Computer, kuma Babban Editan Mujallar Duniyar Computer, mutum ne mai son sanar da mutane abin da Allah ya sanar da shi game da fannoni masu yawa. Mai kokari ne a fannin ilimin, Computer, Web Design, Android Development
PROGRAMING LANGUAGE WANE NE YA KAMATA NA FARA KOYA? – (2)
Yaya Ake Gane Hoto Da Aka Canza Shi Daga Asalinsa (Photoshop)?
TSARIN RABA DATA/MB A LAYIKAN MTN: Yadda mutum zai iya samma wani data ko MB din sa a layin shi na MTN
Ka yi kokari salisu… A ci gaba
Allah saka da Alheri
Agaskiya malam salisu mukam babu abinda zamuce saidai mice Allah yasaka da alheri, don wallahi yanzu haka inanan inata practical na web site design, Akan system dinana. Amma idan Allah yasa nagama zanturo maka da copy Dan kadan dubamun kafin nayi publishing, duk acikin practical ne kafin mufara karatu. Ko akwai wani Dan kuskure wanda baza,arasaba. Allah yaska da alheri amin. Daga Ibrahim Muh’h Port Harcourt.
Babu abinda zamuce se godiya dafatan za’aita hakuri damu yauda kulum wanan ai bamuda bakin godiya ai amma Allah ze biyaka insha ‘Allah Allah yabar zumunci
Gaskiya Allah ya biya.
Allah yasaka da alheri yabada shahon kwana mai amfani
Comment:Nima ena tayaka murna Allah yasa mubiyo irin halinku
Garkuwa 10 ga mai amfani da kayan lantarki ya kamata ya sani kuma ya kiyaye
Wayarka na yawan makalewa? Matakai 15 domin magance su
MATSALAR SHANYEWAR BATIRIN WAYA DA HANYOYIN MAGANCE SU
Abin Ban Haushi da Dariya
Gyaran Kwamfuta
Tambaya da Amsa
Kabeer Ibraheem Gombe on Wayarka na yawan makalewa? Matakai 15 domin magance su
ramaiyah on Yaya Za Ayi In Yi Amfani Da youtube a wayar hannu
sani Ahmad Gummi on Wayarka na yawan makalewa? Matakai 15 domin magance su
Wurare Guda 17 Wadanda Suka Fi Ko’ina Hatsarin Shiga A Internet
Yadda ake goge account ɗin mutumin da ya mutu a Facebook
YA AKE YIN FILASHING NA WAYA?
Duniyar Computer Mujallar Hausa ce wacce aka kirkiro ta domin Hausawa da masu ji da karanta harshen Hausa domin ilmantar da su da fadakar da su game da abin da ya shafi Computer, da Waya da kuma Intanet.
Abubuwan da ya Kamata ka Sani Game da Anti-Virus Software
#Free Zakzaky
da sunan mai amfani
kalmarka ta sirri
Manta da kalmar shigar ki?
Dawo da kalmar sirri
Mai da kalmarka ta sirri
adireshin imel
Maraba! shiga cikin asusunka
Wata kalmar sirri za a E-akan aikawa Wasiku zuwa gare ku.
Gida Bidiyo Shafi na 15
Ta sake duba ci
Cika shekaru uku da waki’ar Zariya har yau sojoji na ci gaba da kashe ‘yan uwa
Tuna Baya – Shekaru uku da Waki’ar Zariya a kidayar Hijirah Qamariyyah……
Tattakin Arbaeen na bana na ‘yan uwa a Karbala cikin rahoton Bidiyo……
Yadda aka gabatar da sallar jana’izar gwarazan Shahidan mu a rahoton Bidiyo..
Muzaharar ranar Laraba a Abuja rahoton Bidiyo……
Dubun dubatan 'yan uwa musulmi ne suka gabatar da muzaharar lumana ta ci gaba da kiran a gaggauta sakin Sheikh Zakzaky a birnin Abuja babban birnin tarayyar Nigeria. Muzaharar dai wadda ake gabatarwa yau fiye da watanni biyu a jere na ci gaba da aikawa da sako yadda ya...
Kara karantawa
Dubun dubatar yan Uwa Musulmi Almaniran Sheikh Ibrahim Ya’akub El-zakzaky mazansu da Matansu suka gudanar da gagarumin taron addu’ar kwanaki arba’in da Shahadar Sheikh Kasim Umar Sokoto tare kuma da Muzaharar nuna rashin amincewa da Kisan da kuma kira da babban murya domin a Sake Sheikh Ibrahim Zakzaky da...
Kana iya kallon wani bangaren Bidiyo na jawabin Malama Jamila a Kano
A ranar Alhamis 15/03/2018, da yamma Dandalin Sharifai na Yankin Kano suka shirya Bikin Maulidin Kakarsu Sayyida Fatima a.s. An yi Maulidin ne a Husainiya Aliyu Ridha kofar Waika Kano. Malama Maryam Muktari Sahabi ce babbar bakuwa Mai Jawabi. Malama Maimuna Abdullahi mai masaukin Baki. A cikin Jawabinta Malama Maryam...
Cikakken shirin Talbijin din Al-Qods na kasar Turkiyya a lokacin ziyarar Sayyida Nusaiba…
A ranar Lahadi ne Sayyidah Nusaiba Ibrahim ‘yar Sheikh Zakzaky ta gabatar da jawabi a lokacin wani babban buki na tunawa da haihuwar Sayyidah Zahra tare da tunawa da ranar mata ta duniya. Wannan bukin wanda dubun dubatan al’ummar kasar ta Turkiyya suka halarta ya sake nuna irin yadda Malam...
A jiya Laraba ma an gabatar da gagarumar muzaharar kiran a gaggauta sakin Sheikh Zakzaky a birnin Abuja. Mahalarta muzaharar wadanda ake kidaya su da adadi mai yawa sun hadu a Abuja a yau inda suka irka daga hotunan Malam suna kiran a gaggauta sakin sa. A wannan karon an dauko...
Sayyidah Suhaila a wajen taron karawa juna sani na hudu akan Falasdinu a Beirut
Tun daga ranar Asabar din nan ne aka fara gabatar da taron kasa da kasa na nuna goyon baya ga al’ummar Falasdinu a Beirut babban birnin kasar Lebanon. Za’a ci gaba da gabatar da taron har zuwa Alhamis 15 ga watan Maris din nan 2018. Taron da ake gabatarwa shekara shekara...
Taron duniya na nuna goyon bayan ga Falasdinu karo na 4 a Beirut
Tun daga ranar Asabar din nan ne aka fara gabatar da taron kasa da kasa na nuna goyon baya ga al’ummar Falasdinu a Beirut babban birnin kasar Lebanon. Za’a ci gaba da gabatar da taron har zuwa Litinin 12 ga watan Maris din nan 2018. Taron da ake gabatarwa shekara shekara...
Muzaharar kiran a saki Sheikh Zakzaky yau a Abuja tare da rahoton Press Tv
A yau Talata ma 'yan uwa sun ci gaba da fitowa muzaharar lumana ta kiran a gaggauta sakin Sheikh Zakzaky a Abuja babban birnin tarayyar Nigeria. Dimbin mahalarta muzaharar kamar kullum sun rika daga hotunan Malam suna kiran a gaggauta sakin sa. Haka nan kuma mahalartan sun rika rera taken Allah...
Bidiyon jawabin rufe muzaharar kiran a saki Sheikh Zakzaky a ranar Litinin a Abuja
A yau Litinin 12 ga Maris 2018 dubban ‘yan uwa sun sake fitowa inda suka gabatar da muzaharar kiran a gaggauta sakin Sheikh Zakzaky a Abuja babban birnin Nigeria. Muzaharar wadda ta taso tun daga babban Kasuwar Wuse ta rankaya har zuwa Bannex. Mahalarta muzaharar kamar kullum sun rika daga hotunan...
A yau Lahadi ne Sayyidah Nusaiba Ibrahim 'yar Sheikh Zakzaky ta gabatar da jawabi a lokacin wani babban buki na tunawa da haihuwar Sayyidah Zahra tare da tunawa da ranar mata ta duniya. Wannan bukin wanda dubun dubatan al'ummar kasar ta Turkiyya suka halarta ya sake nuna irin yadda Malam...
Saukar da wannan manhajja kan wayoyinku domin sauraron lakcoci na Sheikh Dr. Isah Ali Pantami.
Wannan app yana dauke da wasu zababbun Manyan lekcocin Dr. Isah Ali Pantami guda bakwai 7 masu suna kamar haka:
-Siffofin Musulmin da Allah Ke So- Pantami
-Hanyoyin Tabbatar da Zuciya akan Gaskiya
-Imani da Aiki na Kwarai - Sheikh Fantami
-Yadda Za'a Warwarai Kowanne irin Sihiri Asiri - Sheikh Fantami
Baban malamin addinin na da kuma boko wato sheikh Dr. Isah Ali fantami. Malam isah ali fantami yayi fice wajen yada addinin musulunci a gida da kuma wajen nigeria yana lectures ba a iya faninin hausa ba har english da kuma larabci. Sheikh Dr. Isah Ali Pantami na daya daga cikin manyan malaman ahlussuna da ake ji dasu a wannan lokaci saboda irin yanda yake bada gudunmawa wajen yada addinin Allah akan kasa. Allah ubangiji ya sakawa malam ya kara masa ilimi da nisan kwana mukuma allah ya bamu ikon ji da kuma amfani da abin da muka saurara.
A Cikin play store idan kayi searching (rrnapps) za iya samun applications wadanda ke dauke da karatu lectures da dama na sheikh ali isah fantami
Don Allah idan har kaji dadin wannan application to ka taimaka kayi rating din sa domin ya samu ya je sama domin masu neman karatu da kuma lectures na Sheikh Ali Isah Fantami audio mp3 su sameshi cikin sauki.
Dole a bayyana mana lafiyar Buhari-PDP ▷ NAIJ.COM
Aisha Buhari ta sake sukar salon mulkin mijin ta Muhammadu Buhari
Dole a bayyana mana lafiyar Buhari-PDP
Jam’iyyar PDP mai adawa tace dole a sanar da ‘Yan Najeriya cutar da ke damun shugaban kasa Muhammadu Buhari. A Ranar Juma’a ne dai Buhari ya dawo kasar daga Landan.
Bangaren PDP da ke karkashin Sanata Ahmed Makarfi ta bayyana cewa ya kamata a sanar da ‘Yan Najeriya yanayin lafiyar shugaban kasa Muhammadu Buhari. Mai magana da bakin Jam’iyyar Dayo Adeyeye ya bayyana haka bayan shugaban ya dawo.
Jam’iyyar PDP mai adawa tace tana taya kowa murnar dawowar shugaban kasa Muhammadu Buhari bayan yayi doguwar jinya a Birnin Landan. A Ranar Juma’a ne dai Buhari ya dawo kasar daga Landan inda yayi kwanaki 50 wajen ganin Likita.
KU KARANTA: Ban taba irin wannan rashin lafiyar ba - Buhari
Jam’iyyar tayi addu’a Ubangiji ya karawa shugaban kasar lafiya sannan kuma tace ya kamata a rika bayyanawa ‘Yan kasa abin da ke faruwa game da sha’anin rashin lafiyar shugaban kasar. Jam’iyyar ta yabawa kokarin da Mataimakin shugaban kasar Farfesa Osinbajo yayi a lokacin.
Shugaban kasar Muhammadu Buhari dai yace bai taba fama da rashin lafiyar da ta kai wanda yayi ba wannan karo tun da yake karami. Shugaba Buhari yace har karin jini aka rika yi masa.
Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa ko a http://twitter.com/naijcomhausa
Ana murnar dawowar Shugaba Buhari a Daura
Hausa News PDP news Jam'iyyar Yan Adawa President Muhammadu Buhari News Rashin Lafiya
Ta bayyana ashe mashawartan Buhari sun gaya masa wanda ya kamata ya zama shugaban NIA, amma yayi watsi da shawaras
An sa ladar Naira 10 miliyan ga duk wanda ya gulmata wadanda suka kashe dan majalisar Taraba
Gwamnonin jam'iyyar APC sun amince da tazarcen shugaba Buhari
Gwamnatin Buhari na shirin ciwo bashin cikin gida na Naira 385 biliyan
Sauki ya samu: An dage dokar takaita yawo a garuruwan Maiduguri da Jere
Gwamnatin Jihar Borno ta dage dokar takaita yawo a Maiduguri da Jere
Dalilin da yasa bana so a kiraye ni da sunan 'Dakta Olusegun Obasanjo' - Inji tsohon shugaban kasa
Basu de ikimasu ka (I)
Dare ga Ulisses-san desu ka (II)
今日のNA☆KA☆MA
Nacewa. Lol.
"yamete iya da yo"
kyou kono ba ga fukai nan'ya wa
“Na Shigo Gari first thing ka ce ma Mima ta kira ni a GSM”
Bidiyo Maganar Baba Buhari Murnar Sabuwar Shekara
WANI Wani 97
Game Facebook : https://goo.gl/2sAVk9
suka-suka orang…kok ngomel…kan ga da dirugiin ………….
"Ya Kashe Dansa Ya Guntle Kansa Da Kafarsa Domin Kudin Tsafi
+Wani mutum a Jihar Filato ya kashe dansa, ya guntule kansa da kafarsa daya domin ya yi tsafi da nufin samun kudi.
+Mutumin ya kai koke ne wajen 'yan sanda, ya ce masu dansa ya bace, amma mahaifiyar yaron ta musanta. Ta ce mahaifin yaron ne da kansa ya fita da shi daga gida, don haka tana zargin shi ya batar da shi.
+Da 'yan sanda suka tsananta bincike, sai aka gano gawar yaron a bayan motar mahaifin nasa. An samu kan yaron da kafarsa a guntule.
kin_no_suke.n
[url=http://www.decoraciondeinterioresweb.es/gafas-ray-ban-erika-aliexpress-843.php]Gafas Ban[/url]
Iya, vapor kan. . .
ko ga bisa yach??
“Annyeong, nuna!”
Nana: Suke!
Sha, sha ba da, sha ba da, Feel Good - Gorillaz #miami #florida #usa #unitedstates #america #usalover #2018 #spring #holidays #travel #trip #memories #wynwood
cpalosrejano/android-share-facebook
Shigofumi (2)
[url=http://www.optisweden.se/28134-o-barnkläderbutiken-i-kalmar.php]barnkläderbutiken i kalmar[/url]
Raimuna: rai.mu.na
NNS Ruwan Yaro (A 497)
MATHARI: saje je.. suka-suka..
saje je.. suka-suka..
#11 iya gitu kar ?
Tsali... dirt, mud, yadda, yadda
reiya Shiga.
AI AN IN NA ZA
Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Karin bayani Tushen labari
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
TALABIJIN KAI TSAYE
Harin ta'addancin da ya girgiza babban birni kasar Burkina Faso a ranar Jumma'a ta makon jiya ya dauki hankalin jaridun Jamus
A labarin da ta buga a kan batun jaridar Neue Zürcher Zeitung ta fara ne da cewa rashin tabbas a Burkina Faso bayan harin da aka kai a birnin Ouagadougou hankali ya karkata kan alaka tsakanin 'yan ta'addar da sojojin kasar da kuma wani janar da aka zarga da yunkurin juyin mulki. Jaridar ta ce kungiyar jihadi ta GSIM da ke zama reshen kungiyar Al-Kaida ta dauki alhakin harin daya a hedkwatar soji daya kuma kusa da ofishin jakadancin Faransa, ya hallaka sojoji takwas da maharan su takwas sannan wasu 80 suka jikkata. Amma bisa la'akari da yadda aka tsara kai harin a kan hedkwatar sojojin kasar da kayan sarki da 'yan ta'adda suka yi amfani da su, akwai kyakkyawan zaton cewa 'yan ta'addar sun san ciki da wajen hedkwatar watakila suna da alaka da sojoji. Mahukunta da ke gudanar da bincike na kyautata cewa akwai hannun manyan jami'an sojojin kasar a ciki.
Kasar Mali na a cikin jerin kasashen da rundunar sojojin Jamus za ta kara yawan sojojinta a ciki inji jaridar Frankfurter Allgemeine Zeitung tana mai mayar da hankali kan matakin da gwamnatin tarayyar Jamus ta dauka na tura karin sojojinta da ke aikin wanzar da zaman lafiya a ketare.
Ta ce za a kara yawan sojojin Jamus da ke aiki karkashin inuwar rundunar Majalisar Dinkin Duniya a Malin wato Minusma da sojoji 100 wato yawansu zai tashi daga 1000 a yanzu zuwa 1100. An dauki wannan mataki ne don karfafa aikin sojojin na Jamus a kasar ta Mali da har yanzu ke fama da hare-haren masu kishin addini. Sai dai babban dalilin da ya sa aka kara yawansu shi ne yanzu rundunar ta Bundeswehr ce ta karbi jagorancin sansanin sojoji da ke garin Gao, inda aka girke mafi yaan sojojin na Jamus. Bugu da kari saboda yadda makamai da kayan aikin sojojin ke saurin lalace saboda yanayin zafi na yankin Hamada, to akwai bukatar kara yawan masu tura kaya da makanikai a yankin.
Ita kuwa jaridar Die Tageszeitung a wannan makon labari ta buga dangane da rikici a lardin Ituri na kasar Jamhuriyar Dempkaradiyyar Kwango tana mai cewa, a kullum ana kai hare-hare kan kauyukan kabilar Hema da ke a lardin na Ituri, lamarin da ya tilasta mutane dubu 250 tserewa zuwa tudun mun tsira yayin da wasu kimanin dubu 42 suka samu mafaka a kasar Yuganda. Jaridar ta ce wannan shi ne sakamakon tashe-tashen hankula na baya bayan nan da suka addabi lardin da ke Arewa maso Gabashin Jamhuriyar Demokaradiyyar Kwango, amma har yanzu gwamnati ba ta dauki wani mataki na kawo karshen rigingimun ba.
A karse sai kasar Afirka ta Kudu inda jaridar Berliner Zeitung ta ruwaito cewa mutane 180 aka tabbatar sun rasa rayukansu sakamakon cin abinci da nau'in nama da suka harbu da wata kwayar cuta da ake wa lakabi da Listeria. Masana sun ce wannan shi ne lamar i mafi muni dangane da barkewar cutar Listeria a tarihin dan Adam, inda a cikin shekara guda ta yi sanadi na rayukan mutum 180 cikii har da yara 78. Jaridar an dauki tsawon shekara guda kafin a shawo kan annobar.
Ra'ayinku: Aiko mana da ra'ayi
Bugawa Buga wannan shafi
Bayanai masu kama
Hukumomi a Jamhuriyar Nijar sun tabbatar da sace wani Limamin coci dan kasar Italy da ke aikin mishin a iyakar kasar da Burkina Faso
Jaridun Jamus sun dubi zabuka a wasu kasashen Afirka 10.08.2018
Shugaban Mali ya samu wa'adin mulki na biyu 16.08.2018
Shugaban kasar Mali Ibrahim Boubacar Keita, mai shekaru 73 da haihuwa, ya yi nassara a zaben shugaban kasar da ya gudana zagaye na biyu inda ya samu kashi 67,17 cikin 100 na yawan kuri'un da aka kada.
Aiko mana da ra'ayi
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
Merkel ta isa a birnin Pretoria a rangadin ƙasashen Afirka _ Labarai _ DW _ 05.10.2007
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
A ci-gaba da rangadin kasashen Afirka da ta ke yi, SGJ Angela Merkel ta isa kasar ATK inda zata gana da shugaban kasa Thabo Mbeki a birnin Pretoria. Daga cikin batutuwan da zasu tattauna a kai har da shirye shiryen ATK na karbar bakoncin gasar cin kofin duniya a shekara ta 2010. Merkel zata kuma kai ziyara a filin wasanni na Soccer City dake birnin Johannesburg. A jiya ta kammala ziyara a kasar Habasha inda ta yi jawabi a gaban wakilan KTA a birnin Addis Ababa. Shugabar gwamnatin ta Jamus ta yi kira da a karfafa huldodi tsakanin KTT da nahiyar Afirka sannan a girmama hakin bil Adama.
Bugawa Buga wannan shafi
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
Aika Sekiyama (1)
@Regranned from @ahmadbifa007 - What a Great interview thanks for the Invitation Mr @tyshaba - #regrann Ana iya siyan computer da kudi, ita kuwa kwakwalwa, kyauta ce daga Allah. kaci gaba da tafkar su, har sai sun sallata, sun mika wiya
Yau ranar kace @aliyu_robot, cigaba da fada mana abubuwan da ka shirya mana. Happy birthday to you my brother, Allah ya Albarkaci rayuwar ka, da ni'imomi masu tarin yawa
Har yanzu ana kan nuna film din GWASKA RETURN. kar ku bari a baku labari.
Har yanzu ana kan nuna film din GWASKA RETURN.
@Regranned from @lawal_d_funtua - @Regranned from @teema_makamashi - #Repost @sheik_isa_alolo with @repostapp ・・・ #Repost @friends_studio_films (@get_repost) ・・・ Zamu fara daukar wannan shiri goma ga watan mach, insha Allah. @realalinuhu @adam_a_zango @washafati @official_fati_shuumah @abubakar_gboy @jamiluyakasai @ahmadbifa007 @abdul_abdul_ft @shaga_money @lawal_d_funtua @alolo_international_n
Ko kun kashe ni, ina da halifa, a doron kasa kuma zai dora ne a inda na tsaya. ALLAH yayi albarka, mugu nawa @malamcharki225
Ga daya mai tashin DUBU
Har gobe, idan za'a yanka SA sai an hada gayya, amma duk da haka wajen fida sai kaga an fasa FATA
Alhamdulillahi ala kulli ni'imatullahi , Allah kaine abin godiya.
@Regranned from @sani_indomie1 - Mai karamin Uban gida ne abin Jaje, yi me yinka ko da baya gani... Jumma@ Khareem - #regrann kawummu
Happy birthday to you oga @abdul_ilyas_tantiri Allah ya karo shekaru masu Albarka 🎂
@Regranned from @aminusbono - Oga ogane ka taimakeni lokacin da muka shiga tambal tambal hakika Kai haskene GA kannywood dukda..... 😂😂😂😂 @sanisule25 - #regrann
@Regranned from @adam_a_zango - ALLAH Nagode da ka nuna min irin wadannan masoyan....this is unbelievable 10'000 people just to see me...I made it!! - #regrann
Juma'at mubarak Allah ka sanya mana albarka acikin al'amuranmu, na yau da kullum.
Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Karin bayani Tushen labari
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
TALABIJIN KAI TSAYE
Jamus ta sake jaddada neman goyon bayanta daga Afirka, a kokarinta na samun kujera a komitin Sulhu
Ministan harkokin waje na tarayyar Jamus ya nanata goyon bayan ƙasarsa wa baiwa nahiyar Afirka zaunanniyyar kujera a komitin sulhun Majalisar Dunkin Duniya. Guido Westerwelle yayi wannan furuci ne a taron shugabannin ƙasashen Afirka a birnin Kampala.
A jawabinsa a wajen taron ƙungiyar gamayyar Afirka a birnin kamapalan ƙasar Uganda, Westerwelle ya bayyana bukatar wakilcin Afirka a komitin sulhu. Acewarsa Ƙungiyar Gamayyar Afrika tana da muhimman manufofin siyasa na ƙasashen ketare, ya zamanto wajibi ayi la'akari da waɗannan kyawawan manufofi nan gaba, wanda ya dace a gani zahiri a komitin sulhun.
Ministan harkokin wajen na Jamus ya bada misalin irin rawa da ƙasashen Afirka ke takawa wajen yin ruwa da tsaki a warware rigingimu da wasu daga cikin ƙasashenta ke fama da su.
A yanzu haka cewar Westerwelle, akwai tawagar Dakarun kiyaye zaman lafiya na gamayyar Afirka da ke girke a lardin Dafur dake yammacin Sudan da kuma ƙasar Somaliya masu fama da rigingimun 'yan tawaye.
" Muna sha'awar ganin cewar, an tallata kyawawan abubuwan da suke wannan nahiya, fiye da yadda Duniya ke mata kallon nahiya mai koma baya. Babu shakka Afirka nahiya ce mai tarin matsaloli da suka haɗar da rashin sanin makoma, har da ƙasashen da ba zamu iya cewa akwai doka ba. Amma a ɗaya ɓangaren kuma Afirka nahiya ce dake da ɗumbin dama, idan muka duba kamar Afirka ta kudu da ta jima tana taka rawa a fannonin cigaba. Jamus tana muradin kasancewa tare da wannan nahiya a kokarinta na inganata harkokin tattalin arziki da siyasarta"
To sai dai kazalika ministan harkokin wajen na jamus yana mika ƙoƙokin baransa ne dangane da nemarwa Jamus goyon baya daga waɗannan shugabannin na Afirka, a kokarinta na neman kujera a komitin sulhun Majalisar Ɗunkin Duniya. Tuni dai tarayyar Jamus ta gabatar da bukatarta na neman wannan kujera a shekarun 2011 da 2012 masu gabatowa.
Bugu da kari Westerwelle ya jaddada bukatar kara bada muhimmanci wajen tallafawa ƙasar Somaliya da ke fama da rigingimu na 'yan Tawaye. Yace wannan ƙasa da ke kahon Afirka ta gaza samun ɗorarriyar gwamnati tun daga shekara ta 1990. Akasarin ƙasar na karkashin ƙungiyoyin tawaye ne na daban-daban da suka haɗar da na al-Shabaab.
" Ya zamanto wajibi mu yi aiki tare domin samar da zaman lafiya a Somaliya. Turai na goyon bayan Afirka , kuma zata yi aiki tare da wannan nahiya domin samar da ɗorarren zaman lafiya a Somaliya"
A cikin kwanakin baya ne dai wasu masu tsattsauran ra'ayi na Somaliya suka tayar da boma bomai guda biyu a birinin Kampala ƙasar Uganda, harin da yayi sanadiyyar mutuwar mutane sama da 70. An danganta harin dai da sakawa Uganda da ƙungiyoyin suka yi, na tura Dakarunta kimanin 3,000 zuwa Somaliyan domin ayyukan kiyaye zaman lafiya.
Bugawa Buga wannan shafi
Bayanai masu kama
An soma rajistar masu zabe a Cote d'Ivoire 18.06.2018
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Cote d'Ivoire ta soma aikin rajistar masu zabe a shirye-shiryen zabukan 2020
Yake-yake sun karu a duniya a wannan karni 18.06.2018
Kungiyar agajin kasa da kasa ta Red Cross ta ce adadin yake-yaken basasa ya nunka sama da sau biyu tun a farkon wannan karni, lamarin da ke barazana ga makomar fararen hula
An samu raguwar makaman nukiliya a duniya 18.06.2018
Wani rahoto da cibiyar SIPRI mai bincike kan zaman lafiya a duniya ta fitar ya nunar da cewa adadin makaman nukiliya ya ragu a duniya a shekara ta 2017.
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
DW Shekaru 60
NA MUSAMMAN
Shekaru 50 na sashen Hausa
Zabe a kasar Amurka
A yau yan kasar Amurka suke zaben yan majalisun dokoki ,yayinda yan jamiyar democrats suke kokarin ganin sun kwace majalisun daga hannun yan jamiyar republicans
Su dai shugabannin jamiyar democrats sunyi hasashen cewa zasu sake kwato majalisar wakilai karo na farko tun 1994,amma kuma suna bukatar kwashe mafi yawa kafin su samu kwato majalisar dattijai
Dukkanin bangarorin dai sun samu fitowar magoya bayansu da adama a kuriar ta yau.
Shugaban komitin kasa nay an democrats howard Dean ya baiyana imaninsa cewa zasu lashe zaben majalisar wakilai,sai dai yaki cewa komai game da majalisar dattijai.
A zaben na yau dai matsalolin injunan zabe da suka faru a zabukan 2000 da kuma 2004,sun sake kunno kai a yau,jim kadan bayan bude runfunan zabe.
A wata makarantar lardin Cleveland jihar Ohio inda bakar fata suka fi yawa dukkanin injunan zabe 12 sun daina aiki,gab da fara jefa kuriun,sai bayan saoi 2 da fara zabe suka fara aiki.
Hakazalika an samu irin wadannan matsaloli a wasu jihohi da suka hada da New York,Pennsylvania da Florida.dukkaninsu jamiyaun 2 dai sun aike da lauyoyi da zasu kalubalanci duk wani magudi nan take.
Batutuwan wariyar launin fata da kuma musamman yaki da taaddanci da kuma halin da ake ciki a Iraqi inda fiye da sojin Amurka 2,800 suka halaka,su suka mamaye yekuwar neman zabe na jamiyun.senator Chuck Schumer na jamiyar democrats yace wannan itace dama ta karshe da zasu koyawa Bush darasi,saboda duk da shekaru 6 na mummnunan shuagbanci,har yanzu babu wanda ya kama da wani laifi daya da ya aikata.
Shi kuma Bush a nashi kanfe ya zargi abokan hamaiyarsa cewa,basu da aniyar samun nasara a wannan yaki saboda haka a cewarsa ya kamata Amurkawa su zabi jamiyarsa muddin dai suna neman cikakken kariya daga yan taadda.
Baya ga batun Iraqi sakamakon zaben ya kuma dogara ne akan batun kula da lafiya,tattalin arziki da batun bakin haure.
Yawancin kuriar jin raayi da kuma kwarraru sunyi hasashen cewa jamiyar democrats da alamu zata samu rinjaye a zaben.
Kuria na baya bayan nan don jin rayin jamaa da aka gudanar ya baiwa jamiyar democrats kashi 51 jamiyar republicans kuma kashi 45.
Bugawa Buga wannan shafi
Bayanai masu kama
Harin ta'addanci a Faransa ya hallaka mutum guda 23.03.2018
Mutum guda ya mutu sakamakon harin ta'addanci a garin Trebes na yankin kudancin Faransa tare da garkuwa da mutane.
China ta yi martanin haraji kan Amirka 23.03.2018
Cikin kayayyakin da gwamnatin Beijing ta kakabawa haraji sun hada da Aladu ko namansu, da kayan marmari da karafa da Amirka ke dillancinsu zuwa cikin kasar.
Jimami a Somaliya bayan harin ta'addanci 22.03.2018
Kimanin mutane 14 ne suka hallaka yayin da wasu 10 kuma suka jikkata a wani harin kunar bakin wake da aka kai da mota a ksar Somaliya.
© 2018 Deutsche Welle _ Kare bayanai _ Ka'idojin shari'a _ Tuntuba _ Mai amfani da tsarin mobile
watashi wa sake o nomimaseng.
watashi wa A to kare wa B
Yan DanTing, BA
Wanda (wanda.p@sasktel.net)
23- Masaba y'a fɔ a ye ko:
13Bežojgak benne' gat ka' ḻo nisdo', benne' ka' bgáche'gake' ḻo nisdon'. Ḻezka' bežojgak benne' gat ka' ḻo yeḻa' got, na' ḻo latje choḻ, benne' ka' wnníta'gake' ga na', na' Dios wchi'a ḻaže'e to tógake' kan zej nak da' ka' da' béngake'.
7Bataki nin na, u tun y'a fɔ a ye ko: «Masacɛ Dariyusi, an b'i fo.
In sha Allah... ^_^
5Bali ciɩla "va ɛn e "yi drɛ 'mɛn. Yaan drɛ Zozi 'le 'pasiazan -tʋ -a, 'nan -e 'an -yee 'wɩ 'nɔnnɔn vɩ minnun pɛɛnɔn nɛn o 'ka Zuif 'nɔn 'a dɩɛ -wlɛ. Yaa drɛ zɩɛ 'nan -e 'o yi -tɛra Zozi da, te o 'ta wʋla -a wei da.
[ Ya ce: "Idan kã kasance kã zo da wata ãyã, to, ka kãwõ ta, idan kã kasance daga mãsu gaskiya." ] - Interpretation of ( Al-A'raf 106 )
#define SAFE_STRCMP ( da,
Yi sheng yi shi (2014) - IMDb
Kasar Myanmar Ta Fara Maida 'Yan Gudun Hijirar Rohingya Gida
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Dubi ra’ayoyi
A wani al'amari da kasar Myanmar ta bayyana da shirin maido da 'yan gudun hijira gida, wanda kuma 'yan raji ke watsi da shi a matsayin bautar ganin ido, kasar ta Myanmar ta fara maida 'yan kabilar Rohingya gida.
Kasar Myanmar ta ce ta fara maido da ‘yan kabilar Rohingya masu gudun hijira zuwa gida.
To saidai kungiyoyin kare hakkin dana dam sun ce wannan ba wani abu ba ne illa na ganin ido saboda ba a dau matakan tabbatar da tsaron ‘yan Rohingya din da ke dawowa ba.
Hukumar Majalisar Dinkin Duniya mai kula da ‘yan gudun hijira ta fadi jiya Jumma’a cewa “har yanzu yanayin da ake cike a Myanmar inganta ta yadda zai kare lafiya da mutuncin ‘yan gudun hijirar da ke dawowa ba. Kuma hakkin tabbatar da wannan yanayin da ake bukata ya rataya a wuyar hukumomin Myanmar, kuma ya kamata hakan ya zarce batun tsare-tsare na ganin ido kawai ya kamata ya hada da batun zamantakewa da sauran tsare-tsaren rayuwa.
Kasar ta Myanmar ta fadi a wata takardar bayani cewa tuni wasu iyalai biyar su ka kammala shirin dawowa gida kuma har sun je wajen wasu ‘yan uwansu da ke garin Maungdaw, inda su ke jira na wuccin gadi a wannan wurin da ke daura da kan iyakar Myanmar din da Bangladesh.
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Kasar Jordan Ta Cika Alkawarin Da Tayi Wa Nigeria
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Dubi ra’ayoyi
Kasar Jordan na daya daga cikin kasashen da tayi wa Nigeria alkawarin bata makamai, yanzu haka dai ta cika wannan alkawarin, saura kasar Saudi Arabia ita ma ta cika nata.Ministan Tsaron Nigeria Janar Mansir Dan Ali yayi wannan albishir din a zantawar su da Sarfilu Hashim Gumel.
Ministan tsaron Nigeria, Janar Mansir Dan Ali mai ritaya ya bayyana jawabin shugaba Muhammadu Buhari a zauren majilisar Dinkin Duniya a matsayin tamkar na shugaban Afrika, ba Nigeria kadai ba.
Ministan yana magana ne a lokacin da suke tattaunawa da wakilin Sashen Hausa Sarfilu Hashim Gumel a birnin New York, lokacin taron Majilisar Dinkin Duniya.
Yace hatta Sakataren majilisar Dinkin Duniya ya yaba da jawabin na shugaba Muhammadu Buhari domin yadda ya nuna cewa shi shugaba ne na Afrika ba ma Nigeria ba, musammam akan batutuwa irin su gwagwarmayar da Koriya ta Arewa keyi da sauran kasashen duniya.
Haka kuma Ministan ya tabo muhimmancin ziyarar da ‘yan kwanan kwamitin sulhu na Majilisar suka kai kasashe hudu dake makwabtaka da Nigeria masu fama da ‘yan ta’adan Boko Haram.
General Dan Ali kuma yay aba da gudunmowar makamai da kasar Jordan ta baiwa Nigeria, inda ya tabattarda da cewa ba shakka ta basu jiragen yaki da wasu kayayyakin tsaro don cika alkawarin da tayi wani lokaci can baya.
Ga Sarfilu Hashim da cikkakiyar hirar da suka yi da Ministan Tsaron na Nigeria:
Kasar Jordan Ta Cika Alkawarin Da Tayi Wa Nigeria 2'11
Shiga Kai Tsaye
Bude sabon shafi
Za ku iya son wannan ma
Janar Tukur Yusuf Buratai Ya Ziyarci Sojoji A Bakin Daga A Dajin Sambisa
Yau Shugaba Buhari Zai Bude Taron Yaki Da Rashawa a Yola
An Kai Hari Kan Makarantar Sakandaren Mata Ta Dapchi A Jihar Yobe
Gwamnatin Jigawa Zata Maido Da Biyan Kudin Akwati Ga Kauyuka Da Garuruwa
An Bude Cibiyar Kula Da Matan Da Aka Yi Ma Fyade A Borno
Najeriya Ta Fara Shirin Kafa Kamfanin Jirgin Sama Na Fasinja A Afirka
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Bukukuwan Sallah Cikin Dokar Ta Baci
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
0 Kai Tsaye
Wasu daga cikin sojojin dake gudanar da dokar ta baci a jihar Adamawa
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Bukukuwan sallah sun auku ne a wasu jihohin arewa maso gabashin Najeriya a cikin dokar ta baci, cikinsu har da jihar Adamawa.
WASHINGTON, DC — Kamar jihohin Borno da Yobe a jihar Adamawa ma an gudanar da bukukuwan sallar wannan shekarar a cikin dokar ta baci.
Sai dai duk da dokar tun da safe jama'ar Musulmi suka tafi masallatan hawan idi domin yin sallar kawo karshen azumin wannan shekarar. Bayan sallar jama'a sun yi ma juna murna da yin nishadi. Haka kuma mutanen gari da manyan gwamnati sai suka nufi fadar Lamidon Adamawa su yi gaisuwar salla kamar yadda aka saba yi. Lamidon Adamawa Dr. Barkindo ya mika gaisuwarsa ta salla ga jama'a. Ya taya musulmai murna inda ya yi fatan Allah ya sa albarka bisa ga aikin ibadan da suka kammala ya kuma sa aga badi lafiya. Ya gargadi al'umma su nemi zaman lafiya da hadin kai.
A jihar Taraba bikin an yishi cikin tsanaki kamar yadda wani mazaunin garin Donga Alhaji Yahudu Donga ya shaida. Ya ce bayan an ci abinci sai abi dangi ana gaisawa ana zumunci domin haka shariar Musulunci ta tanada. Idan kuma akwai wani da kuke gaba da shi sai a yi kokari a nemi gafarar juna. Rana ce ta farin ciki ta kuma yafewa juna.
Tun daga bisani gwamnatin tarayya ta tsayar da ranakun Alhamis da Juma'a domin hutun sallah. A wani halin kuma shugaban kasar Najeriya da gwamnoni sun yi fatan Allah ya ba kasar ta Najeriya zaman lafiya da kawo karshen tashin tashina dake yawan kaiga rasa rayuka.
Bukukuwan Salla Cikin Dokar Ta Baci - 3:13
Shiga Kai Tsaye
Bude sabon shafi
Labarai masu alaka
Rundunar 'Yansandan Kano Ta Dauki Matakan Tsaro
Mahukunta A Jihar Yobe Sun Kafa Dokar Hana Fita Dare Da Rana
Me Ke Jawo Rigingimu Da Tashe-tashen Hankula?
Za ku iya son wannan ma
Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Inganta Samar Da Wutar Lantarki Da Kuma Ruwa
GHANA: Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kama Wani Da Ake Kyautata Zaton Yana Kungiyar ISIS
Shugaba Donald Trump ya zargi Rasha da taimakawa Koriya Ta Arewa
An Nada Ministar kula da masu fama da Kadaici a Birtaniya
Gwamnatin Buhari Ta Shirya Daukan Matakan Inganta Wutar Lantarki da Ruwan Sha
An Sace Amurkawa Biyu A Hanyar Kafanchan Zuwa Abuja
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
δuT · t̄ dA = 0 .
δvT · t̄0 dA .
Sin ciki da waje (chinaabc) Rediyon kasar Sin Sashen Hausa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
--Tattalin arziki
[ Yawon shakatawa ]
--Yawo a kasar Sin
--Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
--Kiwon lafiya
Muna sanar da masu sauraronmu cewa, a yanzu muna sabunta shafin Internet na Hausa.
Shugabannin kasashen Afrika sun darajanta hadin gwiwar da Sin da kasashen Afrika suke yi
Mubarak ya furta cewa, dandalin ya mayar da dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen Afrika a kan wani sabon matsayi, kuma ya ba da misali ta fuskar hadin gwiwa tsakanin kasashe masu tasowa
An tabbatar da dukkan matakai 8 kan hadin gwiwa tsakanin Sin da kasashen Afirka a kan tattalin arziki da cinikayya
Chen Deming ya ce, a shekaru 3 da suka gabata, yawan ciniki tsakanin Sin da kasashen Afirka a kowace shekara ya kan karu da kashi 30%
Wen Jiabao ya sanar da sabbin matakan da Sin za ta dauka kan kasashen Afrika
A ran 8 ga wata, firaministan kasar Sin Wen Jiabao ya sanar da sabbin matakai 8 da Sin za ta dauka don karfafa hadin gwiwa da kasashen Afrika a shekaru 3 masu zuwa a gun taron ministoci na 4 na dandalin tattaunawa na hadin gwiwa tsakanin Sin da kasashen Afrika
Mahmoud Abbas ya sanar a hukunce cewa ba zai nemi yin tazarce ba
A ran 5 ga wata, shugaban hukumar ikon al'ummar kasar Palestinu Mahmoud Abbas ya bayyana cewa, ba zai shiga zaben shugaban hukumar ikon al'umma da na kwamitin tsara dokoki na kasar Palestinu ba, wadanda za a yi watan Janairu na badi.
Tattalin arziki na masana'antun Sin zai samu kyautatuwa
A ranar 5 ga wata, a nan birnin Beijing, ma'aikatar kula da harkokin masana'antu da sadarwa ta Sin da cibiyar nazarin zamantakewar al'umma ta Sin sun ba da rahoto na yanayin kaka kan sha'anin samun bunkasuwar tattalin arziki na masana'antun kasar Sin na shekarar 2009
Sin na fatan ci gaba da karfafa dangantakar sada zumunci da ke tsakanin kasar Sin da kasashen Afrika daga dukkan fannoni
A ranar 4 ga wata, ma'aikatar kula da harkokin kasuwanci ta kasar Sin ta bayyana cewa, kasar Sin tana fatan yin kokari tare da kasashen Afrika, a karkashin inuwar "cimma moriya cikin daidaito da samun hakikanin da samun bunkasuwa daga dukkan fannoni
Sin ta horar da gwanaye ga kasashe 5 na Afirka wajen yin nazari kan tsire-tsire domin yin amfani da su a magungunan gargajiya
A ran 2 ga wata a birnin Nairobi, hedkwatar kasar Kenya, an kaddamar da kwas a matsayin koli na yin nazari da raya tsire-tsire a fannin magungunan gargajiya na Afirka da ma'aikatar ilmi ta Sin ta dau babban nauyin shirya kuma jami'ar likitanci da magunguna irin na gargajiya ta Tianjin ta Sin ta ba da taimakon shiryawa
Shugaban kasar Sin Hu Jintao ya yi bayanin fatan alheri ga sabuwar mujallar Sin da Afirka
.Bisa wani labarin da jaridar labaru da babi na kasar Sin da aka buga a ran 2 ga wata ta bayar, an ce, a kwanan baya, shugaban kasar Sin Hu Jintao ya yi bayanin fatan alheri ga sabuwar mujallar Sin da Afirka wadda mujalla ce game da taron ministoci a karo na 4 na dandalin tattaunawa kan hadin kai a tsakanin Sin da Afirka.
Kasar Sin ta tabbatar da manufofi 8 da ta tsara kan Afrika
Jami'an ma'aikatar harkokin waje da na ma'aikatar kasuwanci na kasar Sin sun bayyana a ran 30 ga wata cewa, a gun taron koli na Beijing na dandalin tattaunawa na hadin gwiwa tsakanin Sin da kasashen Afrika na shekarar 2006
Nijeriya ta yarda da yi amfani da kudin asusu mai dimbin yawa domin bunkasa Niger Delta
shugaban Nijeriya Mr Umaru Yar'dua ya yarda da ya yi amfani da kudin asusun tarayyar gwamantin kasar kamar dala biliyan 1.34 domin bunkasa manyan ayyuka da sauransu a yankin Niger Delta
Kasar Sin ba ta rage karfin hadin gwiwa da zuba jari ga kasashen Afirka ba
A ran 27 ga wata, wani jami'in ma'aikatar kasuwanci ta kasar Sin ya bayyana cewa, tun daga abkuwar matsalar kudi ta duniya, kasar Sin tana ci gaba da kara zuba jari ga kasashen Afirka.
Wen Jiabao zai halarci bikin bude taron ministoci na dandalin hadin gwiwar da ke tsakanin Sin da kasashen Afirka
Tun daga ran 8 zuwa ran 9 ga watan Nuwamba, za a bude taron ministoci a karo na hudu na dandalin hadin gwiwar da ke tsakanin Sin da kasashen Afirka
Kasar Sin za ta ba da karin taimako ga Afirka
Ran 26 ga wata, bisa labarin da muka samu daga ma'aikatar harkokin ciniki ta kasar Sin, an ce, kasar Sin za ta fara cika alkawarinta na ba da karin taimako ga kasashen Afirka a karshen shekarar bana.
Kungiyar AU ta shirya taron shugabanni na musamman kan matsalar 'yan gudun hijira
A ran 22 ga wata a birnin Kampala, babban birnin kasar Uganda, kungiyar tarayyar kasashen Afirka wato AU ta shirya taron shugabanni na musamman kan matsalar 'yan gudun hijira, babban take na wannan taro shi ne, 'kungiyar AU tana tinkarar kalubale daga matsalar 'yan gudun hijira'.
Shugabannin Sin da Amurka sun sake nuna ra'ayi daya kan matsalar sauyawar yanayi tsakaninsu
A ranar 21 ga wata, shugaban kasar Sin Mr. Hu Jintao ya buga waya ga takwaransa na kasar Amurka Barack Obama, inda suka yi musayar ra'ayi kan dangantakar bangarorin biyu da matsalar sauyawar yanayi tsakaninsu. Wannan shi ne karo na farko da shugabannin kasashen biyu suka sake samun ra'ayi iri daya tsakaninsu.
Za'a bude dandalin tattaunawa kan bunkasuwa da hadin-gwiwar Sin da Afirka ta fannin masana'antu na shekara ta 2009 a Beijing
Ranar 20 ga wata, a nan birnin Beijing, babban magatakardan kungiyar kula da harkokin hadin-gwiwa ta fannin masana'antu ta kasar Sin Mista Zheng Boliang ya bayyana cewa, za'a kaddamar da "dandalin tattaunawa kan neman bunkasuwa da hadin-gwiwar Sin da Afirka ta fannin masana'antu na shekara ta 2009" a ranar 21 ga watan Nuwamba a nan birnin Beijing.
An shirya taron share fage ga taron shugabanni na musamman na kungiyar AU kan batun 'yan gudun hijira
An shirya taron share fage ga taron shugabanni na musamman na kungiyar tarayyar Afirka wato AU kan batun 'yan gudun hijira a ran 19 ga wata a birnin Kampala, babban birnin kasar Uganda. Firayin ministan kasar Mr. Apollo Robin Nsibambi ya bayyana a gun bikin bude taron.
Kungiyar MEND ta sanar da cewar an kawo karshen lokacin tsagaita bude wuta
A ran 16 ga wata, kungiyar dakaru mafi girma ta kasar Nijeriya wato MEND ta bayar da sanarwar cewa, a ran nan, kungiyar ta yanke shawarar kawo karshen lokacin tsagaita bude wuta da aka shafe watanni 3 ana yi.
Shugaban kasar Nijeriya ya ce, an riga an maido da zaman lafiya a yankin Nijer Delta
Yar'Adua ya bayyana hakan yayin da yake ganawa da sakataren kungiyar OPEC Abdulla El-Badri dake ziyara a kasar a wannan rana.
Ministan harkokin waje na kasar Sin ya yi bayani a kan ganawar da ke tsakanin Xi Jinping da Donald Trump - china radio international
Shiga Zaman Rayuwa Afirka a Yau Sin Ciki da Waje Amsoshin Tambayoyi Wasannin Motsa Jiki China ABC ::: TSOHO :::
Ministan harkokin waje na kasar Sin ya yi bayani a kan ganawar da ke tsakanin Xi Jinping da Donald Trump
Mamban majalisar gudanarwar kasar Sin wanda kuma shi ne ministan harkokin wajen kasar, Wang Yi, ya bayyana a jiya Asabar cewa, bisa gayyatar da aka yi masa jiyan da dare, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya ci abincin dare tare da takwaransa na kasar Amurka Donald Trump, a Buenos Aires, babban birnin kasar Argentina, inda kuma suka gana da juna. Wang Yi ya ce, bangarorin biyu sun shafe tsawon sa'o'i biyu suna musayar ra'ayoyi tsakaninsu, inda suka cimma muhimmin daidaito, wanda zai nuna musu hanyar da za a bi wajen bunkasa huldar kasashen biyu a wani mataki na gaba.
Ministan ya kara da cewa, shugabannin kasasen biyu sun kuma tattauna batun tattalin arziki da cinikayya, inda suka cimma ra'ayi daya na daina kara sanya wa juna kudin haraji.
Ra’ayoyinku
v Lardin Zhejiang yana samun ci gaba cikin sauri
v Tattaunawa da Comrade Abdullahi Mohammed Koli daga jihar Bauchi ta tarayyar Najeriya
v Ranar yaki da cutar AIDS ta duniya
v Kasar Sin na kokarin aiwatar da "yarjejeniyar Paris" domin tinkarar sauyin yanayi
v Ana kokarin yaki da talauci a kauyen Huopu na gundumar Zhaojue ta lardin Sichuan dake kasar Sin
v Nune-nunen ci gaban kasar Sin cikin shekaru 40 da aiwatar da manufar bude kofa da yin gyare-gyare a cikin gida
Shiga Zaman Rayuwa Afirka a Yau Sin Ciki da Waje Amsoshin Tambayoyi Wasannin Motsa Jiki China ABC ::: TSOHO :::
Sanin kowa ne cewar, kowace al'umma da kuma kowace kasa a duniyar nan tamu, tana da tarihin asalin kafuwarta, al'adunta da kuma dabi'unta wadanda take alfahari da su. Su ne kuma suke bambanta kasa ko al'umma. To, in mun yi zancen asalin tarihin Hausa, to, ma iya cewa kasar Daura na da matsayi mai muhimmanci a tarihin kasar Hausa.
To, A wannan makon shirin Allah daya gari Bambam zai yi nazari ne kan hirar da wakilinmu Murtala ya yi da Malam Ibrahim Hamisu mai ba da shawara kan yada labarai, tarihi da karbar baki ga mai martaba sarkin Daura game da tarihin Hausa. Bugu da kari,shirin zai duba dalilin zuwan Bayajida garin na Daura mutumin da wasu masana da bincike suke bayyanawa a matsayin asalin Kalmar Hausa. Koda yake wasu na ganin dukkan wadannan bayanai tatsuniya ce. Amma Malam Ibrahim Hamisu ya yi bayani game da shaidun da ke tabbatar da asalin Hausa da sauran muhimman bayanai duk a cikin wannan shiri.
Da fatan za ku kasance da mu.(Lubabatu)
Ra’ayoyinku
v Cin dangin gyada giram 20 a ko wace rana yana iya rage barazanar kamuwa da cututtuka da dama
v Mene ne wasan kwallon zilliya?
v Tattaunawar Koriya ta arewa da makwabciyarta ta kudu
v Ana yaki da talauci a yankin Youyizhong na filin ciyayin Horqin dake jihar Mongolia ta gida ta kasar Sin
v Tattaunawa da Hamza Sulayman wanda ke karatu a jami'ar Zhejiang dake kasar Sin
v Tattaunawa da Lawandi Ibrahim Datti wanda ke nazarin kimiyyar tsirrai a wata jami'ar dake birnin Fujian na kasar Sin
v Likitar kasar Iran dake aiki a asibitin kasar Sin
ya ilmi-islam.com
‘Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Kananan Yara Bakwai a Adamawa
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Dubi ra’ayoyi
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne, sun kai hari a wani kauye inda suka kashe mutune tara da kuma yin awon gaba da wasu kananan yara bakwai.
Kamar yadda rahotanni suka tabbatar wasu yan bindiga da ake kyautata zaton cewa masu garkuwa da mutane ne a jihar Adamawa, yanzu haka sun soma addabar al’ummomin yankin kananan hukumomin Fufore da Jada, inda suka yi dirar mikiya a kauyen Iware dake kusa da Beti-Verre dake tsakanin Fufore da Jadana, suka kashe mutune tara da kuma sace kananan yara bakwai.
Shaidun gani da ido sun bayyana cewa a cikin dare aka kai farmakin.
Rundunar yan sandan jihar Adamawa ta bakin kakakinta SP. Othman Abubakar, ya tabbatar da faruwar lamarin ya kuma bukaci al’umma da su ci gaba da sa ido.
A baya dai irin wadannan ya bindiga sun taba garkuwa da wani dan Majalisar dokokin jihar, dake zama kanin tsohon shugaban hukumar EFCC, Mallam Nuhu Ribadu, don neman kudin fansa.
Domin karin bayani saurari cikakken rahotan Ibrahim Abdul’aziz.
‘Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Kananan Yara Bakwai a Adamawa - 2'55"
Bude sabon shafi
Labarai masu alaka
Gwamnatin Buhari Ta Mayar wa Da Obasanjo Martani
A Bauchi Wasu Sun Mayar da Martani Akan Furucin Obasanjo
Cutar Zazzabin Lassa Ta Lafa A Jihar Ebonyi
Amurka Za Ta Taimaka wa Najeriya Wajen Inganta Tsaron Cikin Gida
Dokar Haramta Kiwo a Taraba Za Ta Fara Aiki a Yau
Za ku iya son wannan ma
An Bude Cibiyar Kula Da Matan Da Aka Yi Ma Fyade A Borno
Najeriya Ta Fara Shirin Kafa Kamfanin Jirgin Sama Na Fasinja A Afirka
Kiristoci Sun Kai Wa Musulmi Ziyara a Birnin Konni
Buhari Ya Yi Ta’aziyya Ga Iyalan Sheikh Tureta
Halin Sadaukar wa Ne Ke Sa Kasa Ta Ci Gaba – Buhari
Malamai Mata Sun Yi Bore Kan Sauyin Wurin Aiki a Nijar
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Bayan ka rajista za ka iya zama wani m, ko maâ aikacin. Idan kana so ka ceci ranka , za ka iya fara da zabar wani micro-aiki , the complete da za a biya.
inji nuna Tsanaki, work yi jin zafi za ka ba korau feedback kuma zai rushe nasara kudi don kula da high nasara kudi, ka tabbata ka yarda kawai ake gudanar ka sami damar gama.
kudi online jobs Za ka iya zama uwa a gida , a dalibi wanda bukatar kudi, ko kuma idan ka kawai son taimako wasu a yin kadan karin kudi gaba. online yin kudi jobs Our musamman m tabbatar oems. mechani The samuwan jobs zai dogara ne a kan yankin inda kwangila zaba gudu su aiki.
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Dubi ra’ayoyi
Rashin ayyukan yi, ilimi da shaye shaye tsakanin matasa na daga cikin dalilai da suke haddasa tashe tashen hankula da suka abku a yankin tsaunin Mambila na karamar hukumar Sardsauna dake jihar Taraba.
Dan majalisar dattawa mai wakiltar mazabar tarayya ta Kano ta tsakiya a Sanata Musa Kwankwaso yana mai cewa matasan da basu da aikin yi ne ake anfani dasu wajen haddasa tashe tashen hankali.
Ya furta haka ne lokacin da ya jagoranci tawagar mazabarsa ziyarar jajantawa da ban hakuri ga mazauna yankin da ke da Hausawa ‘yan asalin mazabarsa masu kasuwanci da noma da su ma na daga ckin jama’ar da tashe tashen hankulan ya rutsa da su.
Sanatan ya ce sun fahimci akwai tunanin da wasu al’umomin keyi cewa ana fifita wani bangare wajen rabon albarkatun kasa, batun da ya ce kamata ya yi gwamnatoci a dukan matakai su fito da tsari da zai tabbatar da daidaito da yin adalci.
Onarebul Barr,ister Bashir Mohammed dan majalisar dokokin jihar Taraba mai wakiltar yankin ya nuna takaicinsa da irin halin da yankin ya fada ciki a daidai lokacin da suke dakon ci gaba yanzu da gwamnatin jihar Taraba ta farfado da kanfanin noma da sarrafa gahawa yayin da gwamnatin tarayya ke shirin cigaba da aikin gina madatsar ruwa mai bada hasken wutar lantarki.
Shugabannin al’umma da na addinai inji mai martaba sarkin Mambila Dr, Shehu Audu Baju za su himmantu wajen dinke barakar da ta kunno kai da hada kan al’umominsu don maido da dawamammiyar zaman lafiya.
A saurari karin bayani a rahoton Sanusi Adamu.
Tawagar Sanata Musa Kwankwaso Ta Kai Ziyara Tsaunin Mambila - 2' 50"
Shiga Kai Tsaye
Bude sabon shafi
Za ku iya son wannan ma
Iyayen Yaran Da Aka Sace A Yobe Sun Shiga Cikin Halin Rudani
Gwamnatin Sudan ta Kudu Ta Na Tauye 'Yancin 'Yan Jarida
Rasha Ta Ki Amincewa Da Kudurin Tsagaita Wuta A Syria
Gwamnatin Oyo Za Ta Kafa Hukumar Sa Ido Akan Harkokin Makiyaya da Manoma
A Jihar Adamawa Shugabannin Musulmi da Kirista Suka Yi Taron Neman Zaman Lafiya
Taron Kolin Kasa Ya Tattauna Game Da Hanyoyin Magance Matsalar Tsaro
Yau Da Gobe
Labarai a Takaice
Rahoto Na Musamman
Sauyin Yanayi Yana Yin Mummunar Illa Ga Muhalli A Kasashenmu
Jini, Hawaye da Fargaba a Daular El-Kanemi
Taron Majalisar Dinkin Duniya
Zaben Najeriya 2015
Shugaba Buhari Zai Ziyarci Shugaba Obama
Kowace Shekara Ana Sace Dalar Amurka Biliyan 148 Daga Afirka
Koma Ga Cikakken Labari
Koma Ga Babbar Kofa
Koma Ga Bincike
Babban Shafi
Kiwon Lafiya
Sabon Shiri
Na Baya Na Gaba
Nuna wa mutane akan Facebook
Nuna wa mutane akan Twitter
Nuna wa mutane akan Google+
Tura Ga Aboki ta Email
Dubi ra’ayoyi
Kwatankwacin kashi 25 cikin dari na dukiyar nahiyar Afirka ko dalar Amurka biliyan 148 ne ake sacewa ana boyesu a wasu kasashe tare da wasu bankunan sirri a wurare irinsu Panama
Cin hanci da rashawa yana janye makudan kudi, dala miliyan dubu dari da arba'in da takwas ($148 Billion) ko wace shekara daga Afirka, inji kungiyar hada kan kasashen Afirka AU. Watau kashi 25 cikin dari na dukiyar da al'ummar nahiyar suke samarwa, kamar yadda kungiyar ta AU tayi kiyasi, wadda yake matukar yashe dukiyar da gumin al'ummarta suka samar.
A taron kolin kungiyartarayyar Afirka karo na 31 da aka yi makon jiya a Mauritania,shugabannin kasashen Afirka sun ce suna son su hana sace karin dubban miliyoyin dala ta wajen ganin an soke sirri dake tattare da ajiyar banki da kuma rangwamen haraji a kasashen ketare.
Paul Kagame yayi aiki mai kyau inji Kane. Duk da haka akwai wasu shugabannin kasashen Afirka da suke fakewa da saukin haraji wajen satar dukiya su boye a ketare inji Kane.
Hadakar 'Yan jarida daga kasashen duniya daban daban suna haska fitila kan harkokin banki da ake gudanarwa cikin sirri, da suka wallafa kasidu kan wannan harka da aka lakabawa suna "Panama and Paradise Papers" da turanci.
Binciken da suka gudanar ya bankado kamfanoni da ajiyar bankuna na sirri da manyan 'yan siyasa da 'yan kasuwa daga nahiyar suke amfani da su wajen boye dukiya.
Labarai masu alaka
Shugabannin Afirka 30 Na Taron Kwana Biyu a Mauritania
Shugabannin Kasashen Afrika Na Ci Gaba Da taro A Kasar Mauritania
(Saikin, Imōto no Yōsu ga Chotto Okashiin Da Ga.)
KZaSPijJNgfjYeGHcS [url=http://www.2012raybanfr.com]Ray Ban[/url] lpIWsfuodIxsViMfR
mZQkjOWUjAxfliKq [url=http://www.2012raybanfr.com]Ray Ban[/url] UmZpcfFPCPxl
qMYFcghr [url=http://www.2012raybanfr.com]Ray Ban[/url] KyCZDjUxa
zwEFxgvIjzlCxr [url=http://www.2012raybanfr.com]Ray Ban[/url] FSKzntuMQrGIH
rdDLnDWH [url=http://www.2012raybanfr.com]Ray Ban[/url] lFRHocNoVSuD
dpwzzg [url=http://www.2012raybanfr.com]Ray Ban[/url] DpLIYcmGN
fAiyBaK [url=http://www.2012raybanfr.com]Ray Ban[/url] UsPidVznb
BTSJDS [url=http://www.2012raybanfr.com]Ray Ban[/url] sYwzBfyDBQnWHgdCdQx
uvawhquGaasC [url=http://www.2012raybanfr.com]Ray Ban[/url] ZoKehThCM
MBdHVYVs [url=http://www.2012raybanfr.com]Ray Ban[/url] AYuuoioA
Qlgcqvumvy [url=http://www.topraybanoutlet.com]Ray Ban[/url] HwNLqY
YIhtiJxLhcjEer [url=http://www.topraybanoutlet.com]Ray Ban[/url] frDunAPCk
Hamamatsu-shi Naka-ku Sanarudai 3-52-23
Hotel Neman(Neman)
2. B.Sai Kiran
V D S = 3 V, ID = 30 mA, Zo = 50 ?
O-namae wa (nan desu ka).
Hassan Usman Katsina Poly., Dutsin-Ma Road, Katsina, Katsina – Aliyu Usman, 08029152930
Umaru Musa Yar’adua University, Dutsin-ma Road, Katsina – Engr. Nasiru Aliyu Shinkafi, 08022221387
Utena: aa, yuumeijin nan da.
Utena: nan da.
Utena: nan da. mata tejina ka.
Location Kaduna, Kano, Katsina, Yobe, Zamfara
saw saw na yed 4 0:28
4. Juma Bayan 1
Teku Teku Japan ( @tekutekujapan )
taifuu_da_ne_kocchi_mo_kouzui_ka_na
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Kocin Manchester City Roberto Mancini ya ce kyaftin din kulob din Carlos Tevez na son ci gaba da zama a kungiyar bayan da suka lallasa Stoke da ci 3-0.
Makomar dan wasan na Argentina ta shiga cikin rudu tun bayan da ya mika bukatar izinin tafiya a watan Janairu.
"Yana da kwantiragin shekara biyar kuma ya gaya mana cewa yana so ya ci gaba da zama," a cewar Mancini bayan da Tavez ya zira kwallaye biyu abinda ya taimakawa City ta koma mataki na uku a tebur.
Kocin ya kara da cewa: "Ya fada a baya. Bai taba samun wata matsala da mu ba."
Kalaman na Mancinin sun yi kama da wadanda suke fitowa daga bakin Tavez da kansa.
Jim kadan bayan nasarar da suka samu a kan Stoke a wasan karshe na gasar cin kofin FA.
Tavez ya bayyana cewa: "Akwai batun da ya kamata mu shawo kai - kuma shi ne na nisan da ke tsakani na da iyalina."
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Fafaroma ya gana da mutane 5 da aka ci zarafi - BBC Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
BBC Hausa Kewaye a shafin
Shirye-shirye na Musamman
Fafaroma ya gana da mutane 5 da aka ci zarafi
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Fafaroma ya gana da wasu mutane biyar da aka ci zarafi, a ziyarar da yake yi a Burtaniya
A ziyarar da yake yi a burtaniya Fafaroma Benedict ya gana da mutane biyar wadanda wasu limaman cocin catolika suka yi lalata dasu.
A wata ganawa da yayi dasu ta sirri a kudu maso yammacin landan, Fafaroma Benedict yace ya kadu game da abinda yaji kuma ya bayyana tausayinsa saboda wahalar da mutanen suka sha.
Fadar Batican dai tace Fafaroman ya sake nanata cewar cocin Roman Catholican na daukar matakai na kare kananan yara da kuma binciken zarge zargen cin zarafin.
Tun da farko dai shuagban ya nemi afuwa a bainar jama'a game da cin zarafin da wasu limaman coci cocin sukayi, yana mai bayyana cewar wani laifi ne da bama a son fada.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Shekaru 11 da kaddamar da shari'a a jahar Zamfara - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Shekaru 11 da kaddamar da shari'a a jahar Zamfara
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Ahmed Sani Yarima ne ya fara kaddamar da tsarin shari'ar
A ranar laraba ne ake cika shakaru goma sha daya da kaddamar da aiki da tsarin shari'ar musulunci a jahar Zamfara dake arewacin Najeriyar inda daga bisani wasu jahohi a kasar suka bi sahu.
Akasarin jihohin da suka kaddamar da tsarin shari'ar musuluncin dai sunce sun fito da shi ne da nufin kyautata halayya da yanayin rayuwar al'umominsu.
A ranar 27 ga watan Oktoban 1999 ne, gwamnan jihar Zamfara na wancan lokacin Alhaji Ahmed Sani Yariman Bakura, ya kaddamar da shari'ar a jihar ta Zamfara.
Kaddamar da shari'ar dai ya jawo kace-nace tsakanin masu goyon baya da kuma adawa, abinda ya haifar da rikici a wasu sassan Najeriya.
Sai dai hakan bai sanya gwamnatin jihar ta wancan lokaci sauya tunani ba, saboda a cewarta ta yi hakanne domin kyautata rayuwar jama'a.
Kuma daga bisani wasu jihohin kasar 11 sun bi sahunta, sakamakon bukatar hakan da jama'ar jihohin suka nuna.
Na'urarku na da matsalar sauraren sauti
Wakilin BBC a jihar Zamfara Haruna Shehu Tangaza, ya ce ra'ayoyi sun banbanta kan yadda tsarin shari'ar ya gudana a cikin shekarun 11, musamman a zamfara wacce akewa kallon abin koyi ta wannan fuska.
Malam Sanusi Muhammad Kwatarkwashi, shugaban gammayyar kungiyoyin musulmi a jihar ta Zamfara, ya ce an samu nasarori da dama.
"Irin fasadin da ya kasance yana gudana ada yanzu ya kau, koda mutum zai yi sai dai a boye, kusan duk yaran da ya tashi shekaru goma da suka wuce bai san wani abu mai suna gidan karuwai ba."
'A kotuna kawai akeyin shari'ar'
Ya kara da cewa: "Mun sha samun matan aure da suke zuwa suna godiya kan cewa tsarin shari'a yasa mazajensu sun sauya halinsu, suna kwana a gida, suna kumakyautata musu."
Image caption Wasu jahohi da dama a Najeriya sun bi sahun Zamfara wajen kaddamar da tsarin shari'a
Sai dai wasu na ganin tsarin shari'ar a tsawon wannan lokacin ya kare ne a kan talaka, kamar yadda wannan malamin da ya nemi a boye sunansa ya shaida wa BBC:
"Sanda aka fara kaddamar da shari'a mutane sun zaci batun cinhanci ya kau, amma daga baya sai ya zamo a kotuna kawai akeyin shari'ar, banda ofisoshin gwamnati da kuma na 'yan siyasa."
A yanzu da ra'ayoyi suka banbanta kan yadda tsarin ke tafiya, kalubalen da ke gaban mahukunta shi ne na tabbatar da cewa kwalliya ta biyan kudin sabulu ganin irin makudan kudaden da ake warewa wannan fanni da kuma fatan da jama'a ke da shi a kan lamarin.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Mutane uku sun mutu a boren Venezuela - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Mutane uku sun mutu a boren Venezuela
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption 'Yan adawa da gwamnatin shugaba Maduro ne suka shirya zanga-zangar da yajin aikin gama garin
Akalla mutane uku ne suka mutu a Venezuela yayin wata zanga-zanga da 'yan kasar suke yi a wani mataki na nuna fushinsu kan shirin gwamnati na sake tsarin kundin mulkin kasar sabo fil.
Miliyoyin 'yan kasar ne dai suka amsa kiran da bangaren masu hamayya ya yi na kowa da kowa ya zauna a gida a duka fadin kasar har tsawon awa 24, a wani yajin aiki irinsa na farko a tsawon shekara goma.
A wani jawabin da ya yi ta gidan talabijin, shugaba Nicholas Maduro ya ce babu gudu babu ja da baya, a inda ya ce tuni aka kakkama shugabannin da suka kitsa zanga-zangar.
'Yan adawar Venezuela ne dai ke iko da majalisar kasar, inda suke zargin ana amfani da kotun kolin kasar domin taimakawa gwamnatin shugaba Nicolás Maduro.
Fitar da sunayen sabbin alkalan wani sabon salon adawa ne da gwamanti da 'yan adawar ke yi. Kuma gwamnatin ta Venezuela ta ki amincewa da wannan matakin da suka dauka, amma matsin lamba na karuwa a kan shugaba Maduro gabanin zaben da za a yi nan da kimanin da mako guda mai zuwa.
A ranar Alhamis, ne 'yan adawar suka fara wani yajin aikin gama gari, suna fata wannan lamarin ka iya basu karin iko a cikin sabuwar majalisar.
Shugabannnin kasashe da dama sun soki matakan gwamnatin, kuma a ranar Laraba, shugabannin sun nuna damuwarsu game da tabarbarewar al'amura a Venezuelan.
Labarai masu alaka
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
An saka wa shugabannin Ukraine takunkumi - BBC Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
BBC Hausa Kewaye a shafin
Shirye-shirye na Musamman
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Wasu daga cikin wadanda suka rasu a Ukraine
Kungiyar Tarayyar Turai ta amince ta saka takunkumi a kan wadanda ta ce sune ke da alhakin tashin hankalin dake faruwa a Ukraine.
Kungiyar ta dauki wannnan matakin ne a birnin Brussels, bayan an kashe mutane da dama a Kiev, babban birnin kasar ta Ukraine a artabu mafi muni da aka taba yi, tun lokacin da aka fara zanga-zangar nuna kin jin gwamnati a cikin watan Nuwamba.
Catherine Ashton, ita ce Babbar jamiar dake kula da manufar harkokin wajen Tarayyar Turan, ta kuma ce ganin yadda al'ammura ke kara tabarbarewa a Ukraine, mun yanke shawarar daukan matakai na saka takunkumi, wanda zai hada da hana Ukraine sayo kayyakin da zaa iya amfani da su wajen takura ma abokan hammaya.
Wata tawagar ministoci uku na kungiyar sun shafe yinin yau a Ukarine din suna tattaunawa da bangarorin biyu, a wani yunkuri na samar da hanyoyion warware rikicin cikin ruwan sanyi.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Karin bayani
Ukraine ta sasanta da 'yan adawa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Real Madrid ce kan gaba a daraja a duniya - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Real Madrid ce kan gaba a daraja a duniya
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Real Madrid ne kulob din wasa da ya fi daraja a duniya in ji mujallar Forbes.
Wannan ne karo na uku da Madrid ke rike da wanan matsayin a rahoton da Forbes kan fitar duk shekara.
Mujallar ta ce Madrid tana da kadarar £2.08bn, kungiyar kwallon zari rigur amurka Dallas Cow Boy ve ta biyu sai New York Yankees ta uku.
Barcelona tana mataki na hudu da kadarar £2.02bn, Manchester United mai kadarar £1.98bn ta yi kasa zuwa mataki na biyar daga matsayi na uku da take kai a bara.
Manchester City mai kadarar £890m tana mataki na 29, sai Chelsea ta 31 da kadarar £877m, yayin da Arsenal ke mataki na 36 da kadarar £839m.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Sabon shugaban Hukumar kwallon kafa ta Ingila Greg Dyke, ya ce daya daga cikin abubuwan da zai sa a gaba shi ne ci gaban kungiyoyin kasa na Ingila.
Sabon shugaban mai shekaru 66 ya kama aiki ne a wannan matsayi ranar Asabar inda ya maye gurbin David Bernstein.
Rabon da kungiyar 'yan wasan Ingila manya ta kai wasan kusa da na karshe a wata babbar gasa tun 1996.
Sabon shugaban ya ce, ''rabon da Ingila ta samu wata nasara ta a-zo-a-gani tun wannan shekara, kuma ina ganin daya daga cikin kalubalen ci gaban shi ne ta yaya za mu samu kyakkyawar kungiyar 'yan wasa ta Ingila.''
Babbar kungiyar 'yan wasan kasar ta Ingila ta yo kasa a jerin gwanayen kasashe na duniya na FIFA zuwa matsayi na 15.
Matakin da kungiyar ba ta taba fadowa ba a shekaru biyar.
Su kuwa kungiyoyin kwallon kafar kasar na 'yan kasa da shekaru 21 da 20 da kuma 19 sun samu nasarar wasa daya ne daga cikin tara.
Wani bincike ya nuna cewa 'yan wasan Ingila 'yan kasa da shekara 21, 35 ne kawai suka yi wasan Premier a bara.
Kuma wannan shi ne mafi karanci tun shekara ta 2005.
Saboda haka sabon shugaban na FA ya ke ganin wannan abu ne da za a yi gyara a kai.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Karin bayani
An zabi David Bernstein a matsayin shugaban hukumar kwallon Ingila
Hukumar kwallon Ingila za ta kafa dokokin da'a
"Akwai kalubalen kara yawan 'yan Ingila a Premier"
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
Bom ya kashe mutane 40 a Pakistan - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Bom ya kashe mutane 40 a Pakistan
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Wannan ne hari na baya-bayan nan da aka kai a yankin
Wani harin kunar bakin wake da aka kai a Arewa maso Yammacin Pakistan ya hallaka mutane 40, kamar yadda jami'an yankin suka bayyana.
An kai harin ne a wani ginin gwamnati da ke cibiyar Mohmand a daidai lokacin da jami'ai ke tattauna wa da kungiyoyin da ke adawa da Taliban.
Wasu daruruwan mutane kuma sun samu rauni, kamar yadda kafafen yada labarai na kasar suka bayyana.
Yankin wanda ke makwaftaka da kasar Afghanistan, matattarar 'yan Taliban da al-Qaeda ne. Kuma an sha kai hare-hare a wurin.
An debe wadanda suka jikkata
Fiye da mutane 100 ne ake kyautata zaton suna cikin ginin, inda ake tattauna wa tsakanin jami'an gwamnati da kungiyoyin kabilu da kuma masu adawa da Taliban.
Daya daga cikin jami'an Mohammad Khalid Khan ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na AP cewa, shugabannin kabilu da 'yan sanda na cikin wadanda suka rasu a harin.
An garzaya da kusan mutane 25 daga cikin wadanda suka jikkata zuwa Peshawar domin yi musu magani.
Daya daga cikin mutanen da aka hara, shugaban siyasar Mohmand Amjad Ali Khan, ya tsallake rijiya da baya.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Image caption Theresa May da Jeremy Corbyn sun sha tambayoyi masu zafi daga masu kada kuri'a a zauren muhawara
Firai Ministan Burtaniya, Theresa May, da jagoran babbar jam'iyyar adawa ta Labour, Jeremy Corbyn, na fuskantar tambayoyi daga masu kada kuri'a a muhawarar karshe ta gidan talbijin kafin babban zaben kasar da za'a gudanar mako mai zuwa.
Wadanda suka halarci zauren muhawara sun yi musu tambayoyi a lokuta daban daban bayan da Mrs May ta ki amince wa a tafka muhawara gaba da gaba da shugabannin sauran jam'iyu.
Ta jaddada cewa ita ce ta fi dacewa ta jagoranci tattaunar ficewar kasar daga tarayyar turai, yayin da kuma ta sha tambayoyi masu zafi daga masu kada kuri'a game da batun tsuke bakin ajihu.
Anasa bangaren Mr Corbyn ya yi alkawarin cewa manufofin jam'iyyar su kan tsuke bakin aljihu sun fi dacewa da kasar, inda aka kalubalance shi game da tarin basussuka da gwamnatin jam'iyyar Labour data shude ta bari.
Labarai masu alaka
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
An yi kunnen doki tsakanin Kudu da Arewa a dambe - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
An yi kunnen doki tsakanin Kudu da Arewa a dambe
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Kimanin wasannin takwas aka dambata da safiyar Lahadi a gidan damben Ali Zuma da ke Dei-Dei a Abuja, Nigeria, sai dai karawa biyu ce aka yi kisa.
Bangaren Kudawa ne suka fara yin nasara, inda a turmin farko Autan Faya daga Kudu ya buge Shagon Dogon Dan Jamilu daga Arewa.
Ana gama zagayawa da Autan Faya ne sai Arewa suka dauki fansa, inda Shagon Buzu daga Arewa ya buge Shagon Shagon Babangida daga Kudu a turmin farko.
Ga jerin wasannin da aka yi babu kisa:
Shagon Shagon Dan Kanawa daga Kudu da Lawwalin Gusau daga Arewa
Shagon Bahagon 'Yan Sanda daga Arewa da Ali Shagon Bata isarka daga Kudu
Bahagon Dan Kanawa daga Kudu da Nuran Dogon Sani daga Arewa
Dogon Na Gobira daga Arewa da Bahagon Dan Kanawa daga Kudu.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
Menene zan yi idan alamar kasuwancinku na rasa ƙarancin a cikin bincike?
Mun sani cewa haɗin gine-gine yana haɓaka lokaci da kuma yin aiki mai karfi. Wani lokaci, duk da haka, ko da cheap backlinks na iya zama kyakkyawa m ga samun mafi kyau online ganuwa don website. Mene ne ya kamata ka yi idan tallanku na baya baya suna rasa girmansu a bincike? Hakika, kuna samun mafi yawan kowane sabon, kazalika da bayanan baya? Tabbatar cewa shafin yanar gizonku yana tsaye a saman sakamakon bincike na Google. Ina da wasu dabarun gaske. Kamar samun kallo su - kuma ji tabbata cewa ku cheap backlinks ãdalci ba saka kashe a tsawon lokaci!
Mataki na 1 - Nemi kuma gyara Shirye-shiryen Abubuwa da Saukewa
Na farko da farko, tabbatar da cewa adireshin baya ba URL ba ne kuskuren kuskure 404. Mene ne zai iya zama mafi cutarwa ga kwarewar mai amfani mai kyau a kan yanar gizo wanda ya raguwa? Duk da haka, gyaran duk haɗin gwaninku ba shine aiki mai wuyar gaske ba kamar yadda ya kamata a fara kallo. Me ya sa ya kamata ka magance su a taƙaitaccen sanarwa? Kawai saboda kuskuren 404 zai bar waɗannan fashewar hanyoyi daga shafinku. Wannan hanyar, idan shafukan intanet dinku sun rasa isassun bayanan baya, za a rushe aikin ci gaba na zamani a cikin lokaci.
Mafi yawancin, matsalar tare da bayanan da aka karya ya danganci ko dai a kwanan nan ya maye gurbin, ko sabunta abun ciki na shafi. Kuma akwai hanyoyi biyu don yin sauri-fix a nan. Na farko, za ka iya yin gyare-gyare mai dacewa don ci gaba da tuƙi baƙi zuwa abin da suke nema. Kuna iya gyara kowane kuskuren URL - duk abin da kake buƙatar shine kawai don cire su kuma sanya sabbin makiyaya a maimakon.
Mataki na 2 - Yi Bincike na Biyu don Kayan Abinci
Duk hanyoyinku, duka masu wahala-masu rinjaye, har ma da cheaplinklinks wani lokaci yana iya bayyanawa ba tare da izini ba. Mafi mahimmanci, bayananku na "matattu" suna tasowa lokacin da shafukan yanar gizon su ya canza ko sabunta su. Don haka, don hana bayananku na baya (akalla mafi muhimmancin ginawa a tsawon shekaru) Ina bayar da shawarar samar da ɗakunan rubutu na musamman da kuma ci gaba da sake duba shi lokaci zuwa lokaci. Wannan hanyar, za ku tabbata cewa kowane backlink yana aiki, ba tare da rasa alamar daidaituwa ba, da mahimmancin su cikin binciken.
MAAKL Al-Ma'Mun
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Aika wannan shafi WhatsApp
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Yanayin hazo da iska hade da ruwan sama da ake yi a Burtaniya sun haddasa tsaiko ga zirga-zirga a wasu sassa na Burtaniya.
A yankin Scotland, muku-mukun sanyi na ci gaba da karuwa a yankin da kuma arewacin Burtaniya inda aka yi hasashen cewa kankara da za ta sauko za ta kai Sentimita 40 a wasu yankunan.
An gargadi jama'a a yankin Scotland da arewacin Burtaniya game da saukar kankara da kuma birnin London hade da wasu yankuna da ke kudu maso gabashin Ingila.
Burtaniya za ta karfafa fannin hasashen yanayi
Hazo ya hana jirage tashi a Nigeria
Haka kuma an yi hasashen cewa kankarar za ta ci gaba da sauka a yankin Wales da kuma yammacin Midland tun daga ranar Ahamis har zuwa safiyar Juma'a.
Ofishin kula da yanayi na Burtaniya ya gargadi jama'a musamman matafiya su rika duba hasashen yanayi da ake fitarwa a kai akai.
Image caption An yi hasashen cewa muku-mukun sanyi zai karu ranar Alhamis
Labarai masu alaka
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
Sabon Nau'in tsuron Alkama - BBC News Hausa
Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
Abinda ke ciki
Shirye-shirye na Musamman
Shirye-shiryen rediyo
Sabon Nau'in tsuron Alkama
Aika wannan shafi Facebook
Aika wannan shafi Email
Aika wannan shafi WhatsApp
Aika wannan shafi
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
Game da aika wa
Rufe wurin aika labari
Masana Ilimin Kimiyya a Birtaniya sun gano wani sabon nau'in kwayar tsuron alkama.
Masanan sun bayyana cewa sabon nau'in kwayar tsuron Alkamar, zai taimakawa manoma wajen tunkarar kalubalen sauyin yanayi, da karancin ruwa, da kuma karuwar bukatar abinci saboda karuwar yawan jama'a.
Daya daga cikin masana kimiyyar, Farfesa Neil Hall na jami'ar Liverpool, yace sakamakon wannan bincike zai taimaka wajen saukaka farashin burodi.
A wani bincike da wakilin BBC ta fuskar kimiyya ya yi, yace, gano wannan kwayar tsuron alkamar zai taimakawa masana kimiyya wajen zabar irin da zai iya jurewa karancin ruwa da kuma tsananin zafi.
Tura wannan labarin Game da aika wa
Ka'idojin Amfani
Manufar tsare sirri
Copyright © 2018 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka.
Dubun Wani Saurayi Da Budurwa Da Suka Jima Suna Damfarar 'Yan Kasuwa Milyoyin Kudi A Kano Ta Cika - Hausaloaded.com
Dubun Wani Saurayi Da Budurwa Da Suka Jima Suna Damfarar 'Yan Kasuwa Milyoyin Kudi A Kano Ta Cika
Home › Labarai › Dubun Wani Saurayi Da Budurwa Da Suka Jima Suna Damfarar 'Yan Kasuwa Milyoyin Kudi A Kano Ta Cika
Dubun wani saurayi da buduruwa ta cika, wadanda suka kware wajen cutar 'yan kasuwa milyoyin kudi a jihar Kano.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ce ta cafke wadanda ake zargin masu suna Jessy Isa, dan garin Mubi na Jihar Adamawa tare da buduruwarsa mai suna Jenifer John wacce ta fito daga jihar Bauchi.
Rundunar 'yan sanda tana bincikar su da laifin fakewa da kasuwanci su yi ciniki da 'yan kasuwa, sannan su karbi kayan milyoyin kudi. Bayan sun gama ciniki ba nan take suke biyan kudin ba, za su nemi da a basu lambar ajiyar kudi ta banki, da sun karba za su tura maka alert na karya da adadin kudinka shaidar sun shiga, kai kuma da ka je bankin domin tabbatar da kudin ka sun shiga sai ka tarar ba wannan kudin.
Jami‘in hulda da jama‘a na rundunar 'yan sandan jihar Kano, DSP Magaji Musa Majiya, ya ce dukka mutanen suna tsare a hannun su inda suke fadada bincike kuma da zarar sun kammala za su gurfanar da su a gaban kotu.
Saukar da sabuwar wakar dauda adamu kahuta rarara "kafisu Gaskiya Baba". Yayi wannan waka ce saboda ziyar da shugaba muhammadu...
Adam A Zango Ya Fito Fim Tare Da Tsohuwar Matarsa Wanda Sunkayi Fim Din NAS (kalli hotuna)
Tsohuwar jaruma Maryam Abdullahi wadda akafi sani da Maryam Ab Yola tsohuwar matar Jarumi Adam A Zango ta uku wadda suka rabu a shekarun da ...
[MUSIC]Sabuwar Wakar Rarara Gafa Tsoho Ya Sauka Damuna Gatan Tsirrai MP 3
Alhmdlh…….!!! jama’a Barkan Ku Da Warhaka, Hausawa Kan ce Komai Nisan Jifi Idan Anyi Toh Kasa Zata Fado, Allah Da Ikonsa Ya Sake Dawowa ...
Tsotson Farjin Mace Yayin Saduwa !!! Tambaya : Assalamu alaikum, M. Na kasance ina tsotsan azzakarin mijina, shi kuma yana wasa da gaba...
Sabuwar wakar rarara da isyaku forest sunyi wata waka mai matukar fa'ida ga shugaba Muhammad buhari GMB wanda sunkayi ma wanannan w...
Rajatsarki ( @rajat_sarki_photography )
yi'dfyeHen.
--> Yan Nan
Ina masu mulki da shuwagabannin jama'a dakuma gwamnatocin duniya, ina shuwagabannin
Soja dana yansanda dajama'a kowa dakowa !
Kujuya makamanku zuwa ga neman zamanlafiya domin yara sugirma cikin kwanciyar hankali batareda tsoron yaki'ba !
AKWANCE DAMARAR YA'KI ! - ASO JUNA ! - AHADAKAI !
tara) da toaorafJa da
jitsu wa sukuwarete ita n da ne
20 Alh. Sani Dauda Member Kaduna
34 Hajiya Rabi Al-Amin Member Yobe
Halin Bakin Ciki 1
SAI JONATHAN 2015,SAI BABANGIDA ALIYU 2019 SAI METUH 2027 SHIKENA
tata negara ta.ta ne.ga.ra
Kuenya bayar ya.
Watabakuwa 12 Sabon Shiri 2017
Ya Mu’izu a’izza ummatana
Gwamnatin Jihar Kaduna Tayi Taron Majalisar Tsaronta A Kafanchan Inda Aka Yi Rikici
Makon jiya ne wasu matasa suka fantsama cikin garin Kafanchan hedkwatar karamar hukumar Jama'a suka yi zanga-zanga wadda ta haddasa ...
銉撱偄銉炽偔 kuma 5300 http://sonitelectronics.com/xsvuo/Bianchi-olnns-wi14xw.html
KawaiXD-5 http://www.zetacentauri.com/software/KawaiXD-5Kit.h2drumkit
DOMINICANFIRMS.COM › M › MA › MAN › MANU › MANUF › MANUFA › MANUFAC › MANUFACT › MANUFACTU › MANUFACTUR › Manufactura Cocuyo, ...
Ka mai ka hali'a aloha
mu An rmrairmiu.
By Sani Abubakar Malami
tT'^yi'ma iso. a
Na sim daan cu a dik ko nan…
yi ySLJIj . ^^ ^_^ : JlSj . (Y 0Ar) ^a.j, _ (v • o /t ) ^ 4^ ^ ^X-yJl ^^ (0 )
Kuyi Hakuri
umerga to r-a-samar
DetecteD na ba yan ...?
3- Tundukkan muka
hahaha iya.. kan cepetan kamu..
Taihen da! Taihen da! Kaizoku ga
Takashi-san no oshigoto wa nan desu ka?
-- wallahi : billahi : tAllahi :
Facebook: facebook.com/barkables
@Masokiss_ Shege ! 👐🏽
Facebook Messenger _ :: #NgobroLinux ::
Adam Manta So.
Gama-aminubutirna kiselina (GABA):
In Sha Allah (Twinzero)
10% da produgco mun-
9. Kai muna :D
H S c^^-g >.'*■£> g ga So s-s s o-i^^
Sani. ( @nuansafauziah )
Ke je be wai su-na.
Xa'kuke'tselsht.
Yamanashi1536-1 Tomitake Shinden, Kai-shi
Kurushimemasu ka~^
wh0cd771705 [url=http://zoloft.us.org/]order zoloft[/url] [url=http://nolvadexforsale.us.com/]purchase nolvadex[/url]
mlm ni, mlm ke?
- Сайт GA.MA
11. Wanda Wanda
Ya Kashe Mahaifansa Da Kannensa Mata Guda Biyu (Hausa Music & Movies) (Hausa Songs / Hausa Films) 1Arewa Tv 18,814
Kun Fa Ya Kun
Yiddish: אזיע yi(yi) (azie)
Assalamu `alaikum Warahmatullahi Wabaraktuh Ba’da tahmid wa sholawat.
@Footnote: 1 Sī.,i. akantikaṃ 2 Ma. sīsabhedapāpuṇaṭṭhānagato 3 Sī.,i. akantikanti na kantaṃ
13k.Facebook Pixel
Sagasazu ni wa irarenai dare ka o
Rabiu Abubakar ( @ibn_abu_bikr )
Tsintar Gawa Ta Tayar Da Hargitsi A Jos
Gano gawar wani mutum da aka yi a kasuwar tumatur unguwar Farin Gada dake garin Jos ta jihar Filato da sanyin safiyar ranar Litinin ya tayar da hatsainiya, inda matasa suka shiga zanga zanga suna farfasa motocin jama’a masu zirga zirga.
Bayanai sun nuna cewa, Farin Gada, wata kasuwa a garin Jos dake ci a kullum inda ake siyar da tumatu da sauran kayan gwari, kasuwar na cika a kullum musamman a ranakun Litin da Alhamis da kuma Asabar.
Jami’in watsa labarai na rundunar sojojin “Operation Safe Haben” Manjo Adam Umar ya ce, an tsinci gawar wani matashi ne a bayan kasuwar Farin Gada ranar Litinin, ya kara da cewa, amma maimakon matasan su kai rahoto ga jami’an tsaro sai kawai suka shiga tayar da hankalin jama’a musamman masu motoci.
Manjo Umar ya kuma kara da cewa, tuni rundunar hadakar jami’an tsaron suka kwantar da hankali a yankin, ‘yan sanda kuma sun dauke gawar zuwa ofishinsu.
Da yake jawabi ga ‘yan jarida, shi ma, tsohon jami’in watsa labaran kasuwar, Mista Tasiu Kura, ya ce, ya zuwa karfe 11 na safe, harkoki sun kankama a kasuwar, an kuma kawo jami’an tsaro domin maganin sake faruwar tashin hankali.
2019: Obasanjo Ya Ziyarci Shugaban Kungiyar Yarbawa, Fasoranti A Akure
Harin Offa: An Cafke Barayin Da A Ke Nema Ruwa A Jallo
An Zana Jan Layin Zaben 2019
An Samar Da Hanyar Rabuwar Aure Ta Intanet A Ingila
Illolin Tabar Shisha Ga Lafiyar Masu Ta’ammuli Da Ita
Abubuwa Bakwai Da Ya Kamata A Sani Kafin Karbar Katin Cire Kudi
Cikin Wata Biyu NNPC Ta Kara Kudin Kalanzir Sau Uku
Halayen Maza Biyar Da Ke Birge Mata
Ba Kyan Namiji Ne Zai Mun Zaman Aure Ba
Ko Ka San Gaskiyar Dalilin Da Ya Sa Zidane Ya Ajiye Aiki A Real Madrid?
‘Obasanjo Mai Abin Mamaki’
Illar Zuwa Yawon Sallah Ga ’Ya’ya Mata
Tsakanin Baba Da Babawo!
Gwamna Bagudu Ya Koka Kan Shigo Da Shinkafa A Kasa
Na Kalubalanci APC A Kotu Saboda Sun Nuna Mana Rashin Adalci A Jihar Bauchi – Sanin Malam
Manyan ’Yan Siyasar Da Suka Fuskanci Shari’a A Gwamnatin Buhari
Shin (シン, Shin)
noun /ˌmɑːhəˈjɑːnə/ wata iriyar al'ada a addinin Buddha
[url=http://www.mbtdk.dk]mbt[/url] NdqFxo [url=http://www.nikefreerunstore.dk/]Nike Free[/url]
Labarun Littafi Mai Tsarki: Daga Sarkin Isra’ila na Farko Zuwa Bauta a Babila - Duniyar Gizo na Shaidun Jehobah
Saul ya zama sarkin farko na Isra’ila. Amma Jehobah ya ƙi shi, kuma ya zaɓi Dauda ya zama sarki a maimakonsa. Za mu fahimci abubuwa masu yawa game da Dauda. Sa’ad da yake saurayi ya yaƙi ƙaton nan Goliath. Daga baya ya guje wa Sarki Saul da ya cika da kishi. Sai kuma Abigail ta hana shi yin wauta.
A gaba kuma, za mu koyi abubuwa da yawa game da Sulemanu ɗan Dauda, wanda ya gaji sarautar Isra’ila daga hannun Dauda. Sarakuna uku na farko na Isra’ila kowannen su ya yi sarauta na shekaru 40. Bayan mutuwar Sulemanu, aka raba masarautar Isra’ila gida biyu, masarautar arewa da ta kudu.
Masarautar arewa mai ƙabilu 10 ta yi shekara 257 kafin Assuriyawa suka halakata. Bayan shekara 133 kuma, aka halaka masarautar kudu mai ƙabilu biyu. A wannan lokacin aka kwashi Isra’ilawa zuwa bauta a Babila. Saboda haka Sashe na HUƊU ya ba da tarihin shekaru 510, a wannan lokacin abubuwa masu muhimmanci sun faru.
A WANNAN SASHEN
Nuhu da Jirgin _ Darussan Littafi Mai Tsarki don Yara
A kwana a tashi, sai mutane suka soma yawa a duniya. Amma yawancinsu ba sa yin abu mai kyau. Har da wasu mala’iku ma da ke sama. Sun sauko daga sama zuwa duniya. Ka san dalilin da ya sa suka yi hakan? Domin su sami jiki irin na mutane kuma su auri mata.
Matan da mala’ikun suka aura sun haifi yara. Waɗannan yaran sun yi girma sosai kuma suka zama mugaye. Jehobah bai bari su ci gaba da yin mugunta ba. Ya ce zai halaka su da ambaliyar ruwa.
Amma akwai wani mutum da ba ya mugunta. Yana ƙaunar Jehobah sosai. Sunansa Nuhu. Shi da matarsa suna da yara uku. Sunayensu Shem da Ham da Japheth kuma dukansu sun yi aure. Jehobah ya gaya wa Nuhu cewa ya gina babban jirgin ruwa da ke kama da akwati da za su zauna a ciki don kada su mutu. Jehobah ya kuma gaya wa Nuhu cewa ya shigar da dabbobi da yawa cikin jirgin don kada su mutu.
Nan da nan sai Nuhu ya soma gina jirgin. Sun yi shekara hamsin kafin su gama aikin. Sun gina jirgin yadda Jehobah ya gaya musu. A lokacin, Nuhu ya gaya wa mutanen cewa Jehobah zai halaka su da ruwa idan ba su daina yin mugunta ba. Amma ba su ji ba.
Sa’ad da lokaci ya kai, sai Nuhu da iyalinsa suka shiga cikin jirgin. Bari mu ji abin da ya faru bayan haka.
“Kamar yadda aka yi a zamanin Nuhu, haka dawowar Ɗan Mutum za ta zama.”—Matta 24:37, Littafi Mai Tsarki
Tambayoyi: Me ya sa Jehobah ya ce zai halaka mugaye da ambaliyar ruwa? Mene ne Jehobah ya ce Nuhu ya yi?
Nuhu Ya Yi Imani da Allah
Nuhu ya yi biyayya ga Allah kuma ya gina babban jirgi don ya ceci iyalinsa daga Ambaliyar Ruwan da za a yi. Wane darasi ne za ka iya koya daga labarin Nuhu da kuma Ambaliyar Ruwan?
WAEC za ta saki sakamakon jarrabawa ranar Laraba – Muryar Arewa
Cibiyar shirya Jarrabawa ta Africa ta Yamma, wato WAEC, ta shirya tsaf domin sakin sakamakon jarrabawar manyan makarantun sakandare na shekarar 2017, wato WASSCE, ranar Laraba, 19 ga watan Yuli.
A wani bayani da cibiyar ta fitar ta fejinta na Facebook yayi nuni da cewar, daliban da suka rubuta jarrabawar WASSCE ta 2017 za su samu sakamakonsu ranar ko kafin Laraba 19 ga watan Yuli.
WAEC za ta saki sakamakon jarrabawa ranar Laraba added by Aminu Aliyu on July 13, 2017
Tun a watan Satumbar bara ne dai kotun ta yankewa mutumin daya jagoranci lalata Kaburburan Shehunnan Ahmad al-Faqi al-Mahdi hukuncin daurin shekaru 9 a gidan yari, sai dai a hukuncin da alkalin ya yanke yau, ya ce ya ragewa asusun amintattu na masu laifi su yanke nawa ya kamata ya biya. Tun a shekarar 2004 […]
Muna fassara littattafai da suke bayani a kan Littafi Mai Tsarki zuwa harsunan Macedonia da na Romany da ake yi a Macedonia.
An Kai Hari Kan Taron Yahudawa A Birnin Amsterdam - Pars Today
An Kai Hari Kan Taron Yahudawa A Birnin Amsterdam
Wani mutum dauke da tutar Palastinu sun kai hari kan wurin taruwar sahayuna a birnin Amsterdam na kasar Holland.
Tashar telbijin din IT5 ta kasar Holland ta habarta cewa wani mutum da ya rufe fuskarsa dauke da tutar Palastinu cikin kabbara ya kai hari kan wani gidan cin abinci na yahudawa a tsakiyar garin Amsterdam tare da farfasa gilasan hotel din a wannan alkhamis, saidai rahoton ya ce babu wani mutum guda da ya jikkata sanadiyar harin.
Rahoton ya ce maharin ya shiga hanun 'yan sanda a yayin da yake kokarin fidda tutar haramcecciyar kasar Isra'ila daga saman gidan Hotel din.
Wannan hari dai na zuwa ne kwana guda kacal, bayan da shugaban kasar Amurka Donal Trump ya ayyana birnin Qudus a matsayin babbar birnin HKI, kudirin da duniya ta yi alawadai da shi.
****** AL'AJABI PART 1 ******Tsaye yake ya dafa tebirin dake gabansa tare da rankwafawa kansa na kallon tebirin…
Sojoji Sunyi Babban Kamu Daga Dajin Sambisa Zuwa Birnin Kebbi - HausaMedia.Com _™ Hausa News And Entertainment Blog
Home» Hausa News» Sojoji Sunyi Babban Kamu Daga Dajin Sambisa Zuwa Birnin Kebbi
Sojoji Sunyi Babban Kamu Daga Dajin Sambisa Zuwa Birnin Kebbi
A Ci Gaba Da Yakin Da Rundunar Sojojin Kasar Nan Keci Gaba Dayi Kamar Kullum Ta Yadda Suketa Kara Samun Galaba Akan Yan Kungiyan Boko Haram Musamman A Yankin Arewa Maso Gabas..
Cikin Ikon Allah Yau Ma Sai Gashi Runtunar Ta Kara Samun Gagarumar Nasara Inda Tayi Nasarar Cafke Wani Kasurgumun Dan Kungiyar Ta Boko Haram A Yayinda Yake Ko Karin Arcewa Daga Dajin Sambisa.
Cikin Wata sanarwa da rundunar ta fitar ta ce an kama Mohammed Mohammed Zauro a garin Damboa a ranar Talata.
Binciken sojin na farko ya gano cewa an kama mutumin ne a yayin da yake yunƙurin tserewa daga dajin Sambisa zuwa Birnin-kebbi na jihar Kebbi da ke arewa maso yammacin ƙasar.
Sanarwar ta kuma kara da cewa sojoji sun kama wani ɗan Boko Haram, Lawal Aboi wanda ya yi ikirarin cewa da ma yana kan hanyarsa ne ta zuwa wajen sojojin domin ya miƙa wuya.
Hakan na zuwa ne a yayin da wata mujallar ƙungiyar IS ta sanar da sunan wani sabon jagorar ƙungiyar ta Boko Haram.
Wanda Hakan Ke Nuni Da Cewa Da Wahalan Gaske Tsohon Amirin Kungiyar Na Raye Wato Abubakar Shekau Kamar Dai Yadda Ake Gani Ga Sauran Kungiyoyi Ire Irensu A Duniy Inda Ba A Nada Sabon Shugaba Har Sai Bayan Wanda Ya Gaba Ceshi Ya Mutu.
Bauchi, Borno, Jigawa , Kaduna, Kano, Katsina, Kebbi , Niger, Sokoto, Taraba, Yobe, etc.
Kaduna, Adamawa, Bomo, Kano,Niger, Jigawa, Plateau, Taraba, Yobe
Shiga idan kana bukatar wata code na website. (368/150813)
Mutane Da Dabbobi Sun yi Kama ( 1 ) (Dr. Mansur Sokoto) – ZAUREN DA'AWATUS SUNNAH BLOGS
ALLAH yasaka da alkhairi daga nura kunya
Home > LABARI > Kalli abinda ya faru bayan wani Gwamna ya dora wa jama'a dan takara da basu so-Hotuna
Kalli abinda ya faru bayan wani Gwamna ya dora wa jama'a dan takara da basu so-Hotuna
An sami barkewar mumunar tarzoma da safiyar yau a jihar Imo a lokacin zaben fid da gwani na Gwamnan jihar karkashin jam'iyyar APC. Majiyarmu ta shaida mana cewa rikicin ya kaure ne bayan magoya bayan dan takara da Gwamna Rochas Okorocha ya tsayar Mr. Uche Nwosu wanda dan surukinsa ne da matasan garin Amaike suka gwabza fada da ya kai ga kone konen motocin. Su dai matasan gari Amaike sun zargi Gwamna Rochas da dora masu wanda basu so.
Hakazalika matasan sun kone ofishin Mr. Uche Nwosu da ke wajen Makarantar Pramare na Amaike a karamar hukumar Mbaitoli
Item Reviewed: Kalli abinda ya faru bayan wani Gwamna ya dora wa jama'a dan takara da basu so-Hotuna Rating: 5 Reviewed By: -
Ƙasar Amerka ta shawo kan Saudiya kan ta janye goyon bayan da take bai wa aƙidun Wahabiyanci da Salafiya. Wannan yarjejjeniya ce wacce ƙasashen biyu suka cimma a ziyarar da Shugaban Amerka, Donald Trump ya kai Saudiya.
Amerka ta ce Saudiya ta riga ta kafa cibiya wacce za ta riƙa gudanar da shirye-shirye waɗanda za su share tsoffin aƙidun da maye su da sabuwar aƙida wacce ba za ta haɗa da abubuwan da suke sa yaɗuwar ta’addanci a duniya ba.
Ta yaya wannan sabon shiri na Saudiya zai shafi addini da siyasar Musulmi a duniya?
Ina ga ya kamata al'ummar Musulmi su san abin da ke tafe.
A nan ƙasa, na fassara bayanin Rex Tillerson, Sakataren Harkokin Waje na Amerka, da ya yi kan wannan batun lokacin da yake kare abin da ya shafi bangaren harkokin ƙasashen waje na kasafin kudin 2018 na Shugaba Trump a majalisar Amerka. Na fassara shi ne daga wani video na zaman majalisan wanda wani ɗan’jarida daga ƙasashen waje ya aiko min.
A ƙarshe, a tambayar da ta wuce, Chairman, batun yarjejjeniya da ƙasar Saudi Arabia, ban sami amsa kan takammar hanya da (Amerka) za ta bi ba wajen tabbatar da cewa ƙasar Saudia ta daina goyon bayan yaɗa Wahabiyanci da Salafiya da kuma ta’addanci da ra’ayin waɗannan fahimta ta Musulunci ke jawowa a duniya. Ka san da wasu hanyoyi da ma’aikatarka take bi don auna ikrarin cewa tana bibiyar wannan? Ta yaya muke auna haka? Ta yaya za mu san cewa suna cika wannan sashinsu na alƙawarin?
Ɗaya daga cikin abubuwan da aka cimmawa a taron Riyadh da Shugaba (Trump) ya halarta shi ne samar da wata cibiya wacce za ta yi yaƙi da yaɗa matsanancin ra’ayin addini. Akwai wannan cibiya yanzu. An ƙaddamar da ita lokacin da muke can. Cibiyar na da shirye-shirye da dama waɗanda za su yi yaƙi da tsananin ra’ayin addini a duniya.
Ɗaya daga cikin waɗannan shirye shirye da muka yarda da su a kai shi ne – kuma sun riga sun ɗau mataki (su ƴan Saudiya) – buga sabbin litattafai da za a yaɗa a makarantu da masallatai a duniya. Litattafan za su maye litattafan da ke nan yanzu waɗanda suke yaɗa zazzafar fahimtar Wahabiyanci da halatta tashin hankali. Mun ce musu kar kawai su buga sabbin litattafan, amma su dawo da tsoffin ma. Wannan misali ne kawai guda ɗaya.
Cibiyar za ta gudanar da ayyuka masu yawa da suka shafi kafofin sada zumunta, da kafofin watsa labarai, zuwa kuma yadda ake horar da ɗalibai limamai a makarantun addini.
Home > LABARI > Tap di jan, duba farashin takalma mafi tsada a Duniya da aka baje a Dubai
Tap di jan, duba farashin takalma mafi tsada a Duniya da aka baje a Dubai
An baje wasu takalman mata mafi tsada a Duniya wanda aka baje farashinsu a kan $17 Miliyan watau kimanin Naira Biliyan 6.1 darajar kudin Najeriya.
Takalman an yi su ne da Fata, Zinari,Azurfa da Silk. Wani ma'abuci kerekeren kayakin kawa Jada Dubai ne ya yi wadannan takalma kuma aka baje su a Hotel din Burj-Al Arabi da ke kkasar Dubai na hadaddiyar Daular Larabawa.
Item Reviewed: Tap di jan, duba farashin takalma mafi tsada a Duniya da aka baje a Dubai Rating: 5 Reviewed By: -
Sababbin hotunan jarumar masana'antar kannywood teema yola kenan da ta sanya a shafinta na instagram ga hotunan kamar haka
Ku kasance da hausaloaded.com a ko da Yaushe domin kawo muku labarai ingantattu da kuma waokoki da .
Home > LABARI > An kama tsohuwar matar shugaban Boko Haram
An kama tsohuwar matar shugaban Boko Haram
Jami'an tsaron rundunar tsaro ta farin kaya a Najeriya sun kama wata tsohuwar matar shugaban wani bangare na Boko Haram, Mamman Nur, a birnin Maiduguri.
Kwamanadan rundunar jami'an tsaron na jihar Borno, Ibrahim Abdu, ya gabatar da Fatima Kabir yar shekara 15 wadda ya ce ta amsa cewar ita tsohuwar matar Mamman Nur ce.
Rundunar tsaron ta ce jami'anta sun kama Fatima ne tare da wata mai suna Amina Salisu a lokacin da suke watangaririya a tashar mota da ake kira Kano Park a birnin Maiduguri ba tare da alamar akwai inda za su ba.
Ko da jami'an tsaron suka musu tambayoyi sai suka amsa cewar an shigo da su Maiduguri ne da nufin kai hare-haren kunar bakin wake.
Kwamandan rundunar tsaro ta farin kayan ya ce bayan anyi wa Fatima gwaji an gane cewar tana dauke da cikin wata hudu.
Har ila yau Ibrahim Abdu ya ce da zaran rundunar ta gama bincike za ta mika matan ga hukumomin domin yin abin da ya dace.
Ba Zan Lamunci Haddasa Rarrabuwar Kai A Cikin Gwamnatina Ba, Cewar Shugaba Buhari
Majiyarmu ta The Nation ta rawaito cewa, shugaba Buhari ya bayyana hakan ne bayan ya ki baiwa mukarraban da suka tafi zuwa birnin London damar ganinsa, inda ya umarci da su mai dawa mukaddashin shugaban kasa farfesa Osinbajo muhimman takardu ya sa musu hannu a kai kamar yadda doka ta tanadar.
Boko Haram ta sace ma′aikatan Kamfanin mai 10 _ Labarai _ DW _ 26.07.2017
Boko Haram ta sace ma'aikatan Kamfanin mai 10
Kamfanin mai a Najeriya ya ce an sace masa ma'aikata goma da ke gudanar da aikin binciken a jihar Borno a Arewa maso Gabashin kasar, ana dai zargin mayakan kungiyar Boko Haram ne suka yi awon gaba da Masanan da suka shafe shekaru suna bincike kan albarkatun Mai a yankin tafkin Chadi, rahotanni daga kasar na cewa mayakan sun yi nasarar yin garkuwa da mutanen a yayin musayar wutar da ta auku a tsakanin jami'an tsaro da ke rakiyar tawagar da mayakan a kusa da wani kauye mai suna Jibi a jihar Borno.
Wasu da suka tsira daga gumurzun sun shaida wa manema labarai a Maiduguri cewa 'yan bindigar sun bude wa ayarinsu wuta inda ake fargabar wasu ciki har da jami'an tsaron sun rasa ransu. Bayan da aka yi ta yada jita-jita kan harin, kamfanin man na kasar NNPC ya fito ya tabbatar da cewa, hakika an kame wasu ma'aikatansa guda goma tare da cewa masana na yankin ne inda suke gudanar da aikin bincike kan tarin albarkatun mai na yankin tafkin Chadi. Wannan ba shi ba ne karon farko da kungiyar ke yin garkuwa da ma'aikata don ko a watan Yunin da ya gabata ma, Boko Haram ta yi garkuwa da wasu mata goma wadanda jami'an tsaro ne da ke kan hanyarsu ta zuwa garin Damboa a jihar ta Borno.
Rahotanni masu dangantaka Boko Haram, NNPC
Muhimman kalmomi Garkuwa da mutane, Boko Haram, NNPC, Borno
Iran: ′yan kasarmu ba za su yi Hajji ba _ Labarai _ DW _ 12.05.2016
Iran: 'yan kasarmu ba za su yi Hajji ba
KIka-kika da ke tsakanin gwamnatocin Saudiyya da Iran na neman hana dubban Musulmi da suka fito daga kasar ta Iran sauke farali a kasa mai tsarki a 2016.
Gwamnatin Iran ta bayyana cewar 'yan kasarta ba za su sami damar sauke farali a kasa mai tsarki a bana ba, sakamakon rikicin da ake fama da shi tsakaninta da hukumomin Saudiyya.Ministan da ke kula da harkokin al'adu da addini na Iran Ali Jannati ne ya yi wannan sanarwa, inda ya ce ba a dauki matakan da suka kamata a kan kari ba. A cewar dai hukumomin na Saudiyya sun yi watsi da shawarwarin da Teheran ta yi basu a kan jigilar maniyata da basu viza.
Amma kuma a dazu-dazunnan Saudiyya ta karya zargin da aka yi mata na hana 'yan Iran zuwa aikin Hajji, ta na mai cewa Iran na neman bata mata suna ne.
Idan za a iya tunawa dai 'yan Iran 464 ne suka rasa rayukansu a turereniyar da ta salwantar da rayukan mahajjata 2000 a aikin hajji 2015.
Kasashe uku na Afirka za su fito da 'yan takara domin neman shugabancin Tarayyar Afirka.
Marokko: Hange a kan makomar makamashi _ Shiga _ DW _ 18.11.2016
Marokko da ke karbar bakoncin taron duniya kan canjin yanayi ta kasance a sahun gaba wajen amincewa da yarjejeniyar canjin yanayi ta birnin Paris bayan ta gina wata katafariyar cibiyar samar da makamashi ta hanyar hasken rana.
Muhimman kalmomi Marokko, Sauyin yanayi, Jamus, Amirka, Muhalli, Makamashin hasken rana, Makamashi
Soja da ′yan Biafra sun gwabza a Najeriya _ Labarai _ DW _ 11.09.2017
A cewar kungiyar IPOB mai rajin kafa kasar Biafra daga Najeriya mambobinta biyar ne suka mutu bayan da suka gwabza da jami'an tsaro.
Masu fafutikar 'yancin Biafra a Najeriya sun gwabza fada da dakarun sojan kasar a Kudu maso Gabashin Najeriya a ranar Lahadi, inda ake zargin mutane biyar sun halaka, ko da yake jami'an tsaro a Najeriyar sun karyata wannan zargi.
A cewar kungiyar IPOB mai rajin kafa kasar Biafra daga Najeriya mambobinta biyar ne suka mutu bayan da suka gwabza da jami'an tsaro da suka hadar da sojoji da 'yan sanda a kokarinsu na kama Shugaban kungiyar wato Nnamdi Kanu a gidansa da ke garin Umuahia.
Najeriya: Gwamnati ta haramta kungiyar Biafra 20.09.2017
Kama daga shugaban majalisar dattawa na kasar da sauran duk masu fada a ji na kallon haramci kan kungiyar ta IPOB mai rajin kafa kasar Biafra da cewar bai cika sharuda ba sannan kuma ba ya bisa hanya.
Turkiya ta yi gargadin barkewar yakin basasa.Idan Kurdawa suka ci gaba da yunkurin ballewa daga Bagadaza
Gwamnatin Iraki ta mayar da martani ga Amirka kan kiran da ta yi na sallamar mayakan sa-kai na kasar Iran da suka taimaka bisa yakin dakile kungiyar IS da ta haddasa mutuwar daruruwan mutane.
Cyrus Kabirus na amfani da kayan bolo wajen kere-kere _ Zamantakewa _ DW _ 26.11.2015
Cyrus Kabirus na amfani da kayan bolo wajen kere-kere
Cyrus Kabirus dan kasar Kenya wanda bai yi nasara ci gaba da yin karatun boko ba ya rungumi sana’ar kere-kere na kare muhali da kayayakin da yake tsintowa daga shara.Kuma ya shahara a kan wannan sana’a wacce ke zama sa’a ta biyu a gareshi ta yin rayuwarsa cikin wadata
Hambararren Shugaban Sao Tome Ya Koma Gida... - 2003-07-23
Shugaban tarayyar tsibiran Sao Tome da Principe ya koma wannan karamar kasa dake Afirka ta Yamma, mako guda a bayan da sojoji suka hambarar da shi a wani juyin mulkin da babu zubar da jini.
Shugaba Fradique de Menezes ya sauka a tsibirin dazu da maraice, jim kadan a bayan da wani babban mai shiga tsakani ya bayar da sanarwar cimma yarjejeniyar mayar da zababben shugaban bisa kan kujerarsa.
Tun da fari, ministan harkokin wajen Gabon, Jean Ping, ya shaidawa 'yan jarida cewa shugaba Menezes da shugabannin 'yan juyin mulki sun rattaba hannu a kan yarjejeniyar maido da yin aiki da tsarin mulki a Sao Tome.
A karkashin yarjejeniyar, majalisar dokokin tarayyar zata gana domin jefa kuri'a kan kudurin yin ahuwa ga wadanda ke da hannu a juyin mulkin.
An fara wani taron bada tallafi a birnin London yau, inda ake neman dala Biliyan 7 don bada agaji ga ‘yan Siriyan da yakin basasar kasar da aka kwashe shekaru 5 ana yi ya shafa.
Taron, wanda Majalisar Dinkin Duniya ke jagoranta zai tara gwamnatocin, da kungiyoyin bada agaji, da wasu kungiyoyi na al’umma don tattauna yadda za ‘a sami taimakon gaggawa ga ‘yan Siriya kusan miliyan 5 da suka tsere zuwa kasashen Jordan, Lebanon, Turkiyya, da wasu wuraren. Haka kuma, za a nemi kirkiro da wata dabara ta dogon lokaci, ta taimaka musu wajen farfado da rayuwarsu, ciki har da ilimi, da ayyukan yi. Dubun dubatar ‘yan Siriya sun kwarara zuwa kasashen turai don neman mafaka, abinda ya zamo rikicin gudun hijira mafi girma da aka taba gani tun bayan yakin duniya na biyu.
Bayan haka Majalisar Dinkin Duniya na neman karin dala miliyan dubu 1 da dari 2 don taimakawa kasashen da yakin ya shafa don su samu su fito da hanyoyin da za su taimakawa dumbin ‘yan gudun hijirar.
Firayin ministan Britaniyya David Cameron ya fadi cewa wanna taimakon zai ba ‘yan siriya kwarin guywar da su ke bukata don su kawar da duk wani tunanin cewa don basu da mafita ne shi ya sa su ka jefa rayukansu cikn hadarin zuwa kasashen turai. Gabanin taron, Mr. Cameron ya sanar da cewa Britaniyya za ta bada gudunmuwar dala miliyan dubu 1 da 750.
Shugaban Amurka Barack Obama da Mataimakinsa Joe Biden, sun yi jawabi a rana ta uku a babban taron Democrat da ake yi a Philadelphia.
4 Shugaban Amurka Barack Obama da Mataimakinsa Joe Biden, sun yi jawabi a rana ta uku a babban taron Democrat da ake yi a Philadelphia.
Malama Wan Chunxiang dake tsayawa kan ba da ilmi a yankin tudu na lardin Qinghai dake yammacin kasar Sin - china radio international
Malama Wan Chunxiang dake tsayawa kan ba da ilmi a yankin tudu na lardin Qinghai dake yammacin kasar Sin
Makarantar firamare ta al'umma ta gundumar Maqin tana yankin Guoluo na lardin Qinghai dake yammacin kasar Sin. An kafa makarantar ce a shekarar 1959, kuma tana da dalibai 940 da malamai 42. Mazauna wurin su kan ce, makarantar firamarer shi ne wuri mafi ni'ima a yankin Guoluo, sakamakon kokari da kaunar da malaman makarantar su ke nuna wa dalibai. To, masu sauraro, a yau za mu yi muku bayani game da wata malama daga cikin malaman makarantar mai suna Wan Chunxiang.
170703-Malama-Wan-Chunxiang-dake-tsayawa-kan-ba-da-ilmi-a-yankin-tudu-na-lardin-Qinghai-dake-yammacin-kasar-Sin-Bilkisu.m4a
dubaduba: 2=1
VOA60 DUNIYA: Kasar Turkiya Wani Dan Kunar Bakin Wake Ya Kashe Mutane 27 Kuma Raunata Wasu 100, Yuli 20,2015
Iyalin mutum mai basira : shine iyalin da aka tsara zam _ Open-i
Iyalin mutum mai basira : shine iyalin da aka tsara zamansa.
Kiyama, Mai LSA JPN 7.16,24 3
· jama', isim jama' dan isim al-jins al-jam’i
jitsu wa sukuwarete ita n da ne
Facebook facebook/5kanal/
04 yamma yamma www.crazybcrazy.in.mp3
Gamerbug Facebook'ta ! :: G A M E R B U G . N E T
Gamerbug Facebook'ta !
Hambararren shugaban kasar Madagasca zai koma gida
Tsohon shugaban kasar Madagasca Marc Ravalomanana wanda ya yi gudun hijira bayan kifar da gwamnatinsa, ya bayyana yanke shawarar komawa gida, a wani yunkurin matsin labba ga gwamnatin kasar mai ci yanzu duk da cewa gwamnatin na farautarsa.
Tsohon shugaban ya bayyana haka ne a kasar Africa ta kudu, inda ya je gudun hijara tun a shekarar 2009 lokacin da sojin kasar suka aza Andy Rajoelina kujerar shugabancin kasar bayan hambarar da shi.
A cewar shugaban zai dawo gida ne domin tabbatar da demokradiya da ci gaban kasar Madagasca. Kodayake shugaban bai bayyana ranar dawowarsa ba.
Sai dai kuma gwamnatin kasar tana ganin dawowar tsohon shugaban wata barazana ce musamman ganin yadda kasashe ke fama da zanga-zangar adawa da gwamnatoci.
A kan haka ne kuma ministan shari’ar kasar Christine Razanamahasoa ta yi gargadin cafke shugaban idan har ya dawo a kasar.
Madagascar Tayi Gum A Zauren Majalisar …
Faransa zata fafata da Croatia a gasar karshe na cin kofin Duniya na kwallon kafa - Yankin Hausawa - RFI
Yau ake karawar karshe a gasar cin kofin duniya ta bana dake gudana a Rasha inda kasar Faransa zata kece raini da Croatia.
Kafin zuwa wannan mataki Faransa ta doke Belguim da ci 2-0, yayin da Croatia ta doke Ingila da ci 2-1.
Hukumar kwallon kafa ta duniya, Fifa ta bayyana cewa gasar cin kofin duniya ta bana da Rasha ke karbar bakunci a matsayin mafi kayatarwa a tarihi, yayin da magoya bayan kungiyoyin Faransa da Croatia ke ci gaba da sa kai zuwa filin wasan Moscow inda kungiyoyin biyu za su fafata domin ganin kasar da zata samu nasara.
Hukumomin Rasha da Faransa da Croatia duk sun sanar da daukar matakan tsaron da suka dace domin kaucewa duk wata barazana da kan iya dagula lamura.
A Faransa kusan yan Sanda 12,000 ne za suyi aikin samar da tsaro, yayin da aka sanya sojoji cikin damarar ko ta kwana domin ganin an magance duk wata barazanar dake iya tasowa.
Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron yanzu haka ya isa Rasha domin ganewa idanun sa yadda wasan zai kasance, haka zalika fadar Shugaban kasar Faransa ta bayyana cewa Macron zai gana da yan wasan a gobe litinin a fadarsa dake birnin Paris.
Croatia da ta samu nasarar tsallakawa zuwa matakin wasan karshe a gasar cin kofin duniya na Rasha bayan ta doke Ingila da kwallaye 2-1.
Wannan shine karo na farko da Croatia take samun gurbi a yayin da Faransa ta lashe kofin a shekarar 1998.
Cikin zaratan ‘yan wasan da ake saran zasu taka rawa sosai a karawar yau sun hada da Paul Pogba da Antoine Griezeman da Kylian Mbappe daga Faransa, yayin da Luak Moderic zai jagorancin takwarorin sa irin su Mario Mandzuki.
Faransa ta samu zuwa wasan karshe a …
12/06/2018 shirin wasanni akan gasar ci kofin duniya a kasar Rasha
Show - Ci gaban da aka samu a duniyar yan Fim a Najeriya - RFI
A cikin shirin dandalin fina-finai Hauwa Kabir ta mayar da hankali tareda duba irin ci gaban da aka samu a duniyar Fina-finai a Najeriya.
Hauwa Kabir ta samu tattaunawa da wasu daga cikin masu ruwa da tsaki a harakar Fim a Najeriya cikin shirin dandalin fasahar fian-finai.
A wata sanarwar daya fitar yau lahadi babban bakin kasar ya ce yana maraba da zuwan gwamnatin tare da yin na'am da kudirin da kwamitin tsaro na MDD ya dauka wanda a cewar sa ita ce hanya daya cilo ta kawo zamen lafiya da hadin kan al'umma wannan kasa.
Wannan na zamen babban ci gaba da zai kara ma gwamnatin samun gindin zama a wannan kasa dake fama da gwamnatoci guda uku.
kazalika hakan zai zama babban kalubale ga wacen gwamnatin Tripoli da kasashen duniya basu amunce da ita ba, dama wace keda mazauni a birnin tobruk dake gabashin kasar .
Har kawo yanzu dai wadanan gwamnatoci guda biyu sun ki amuncewa da gwamnatin hadaka wace ke samun goyan bayan kasashen duniya.
ko a ranar juma'a data gabata kwamitin tsaro na MDD ya nuna goyan bayan ga gwamnatin ta hadaka.
A ranar laraba data gabata ce shugaban gwamnatin hadaka na kasar Fayez al-Sarraj ya samu isa birnin na Tripoli.
More in this category: « Kungiyar 'Yan Uwa Musulmi A Masar Ta Kira Zanga-Zanga A Duk Fadin Kasar Dan Majalisar Dokokin DR Congo Ya Koka Kan Janyewar Sojojin Kasar Daga Yankin Gabashin Kasar »
Lionel Messi ya sake zama gwarzon dan kwallon duniya na Hukumar kwallon kafa ta Duniya, FIFA na shekara ta 2012.
Wannan shi ne karo na 4 da Messin dan kasar Argentina kuma dan kungiyar Barcelona ya ke samun kyautar a jere.
A bikin da aka yi a hedikwatar hukumar ta FIFA dake Zurich Messi ya sami galaba ne a kan Cristiano Ronaldo dan Portugal da kungiyar Real Madrid da kuma Andres Iniesta na Spain da kuma klub din Barcelona.
Ra'ayi Riga: Shirin soma gasar Premier ta Ingila - BBC Hausa
Ra'ayi Riga: Shirin soma gasar Premier ta Ingila
A ranar Asabar ne za a bude kakar gasar wasan kwallon kafar Pirimiya ta bana a Ingila, kuma yanzu haka kulob-kulob na ci gaba da sayen 'yan wasa, bayan da suka gudanar da wasannin sada zumunta a kasashe daban daban.
Yaya kuke ganin shirye-shiryen da kulob kulob din suka yi, kuma wadanne kulob kulob kuke ganin zasu taka rawar gani a kakar wasannin kwallon kafar ta bana?
Batun da za mu tattauna kenan a filin ra'ayi-riga na yau
Dan wasan Tennis din Burtaniya Andy Murray ya doke Sergiy Stakhovsky da maki 6-3 da kuma 6-2 a wasan zagaye na biyu a gasar Tennis ta Barcelona Open.
Murray wanda shine na hudu a duniya, ya fuskanci wasu 'yan matsaloli a farkon wasan amma daga baya ya dawo da karfinsa ya doke Stakhovsky a minti 78.
Murray ya yi nasara ne a wasan bayan kashin da ya sha a hannun Tomas Berdych a wasan gab da kusa da na karshe a gasar Monte Carlo Masters da aka kammala a a karshen makon da ya gabata.
A yanzu haka dai Murray zai hadu ne da Robin Haase ko kuma Santiago Giraldo a wasan zagaye na hudu.
Boko Haram: Amurka na horas da sojojin Chadi - BBC News Hausa
Boko Haram: Amurka na horas da sojojin Chadi
Majiyoyin tsaro sun ce, sojojin Chadi da na Nijar sun kwato garin Damasak na Najeriya daga 'yan Boko Haram. Jami'an Najeriyar suka ce, saboda matsin da take sha ne, shi ya kungiyar ta Boko Haram ta yi mubaya'a a karshen mako ga Daular Musulunci.Amirka ma na taimakawa wajen samar da bayyanan sirri da kuma horon sojoji. Ga rahoton Alhaji Diori Coulibaly
Barcelona ta kulla yarjejeniya da Kungiyar Qatar Foundation domin sanya tambarin gidauniyar a rigar wasan kungiyar.
Barcelona ne dai ta kai wajen shekaru 111 ba ta karbar talla daga kungiyoyi da kamfanoni.
Kungiyar dai za ta samu fam miliyan 125 a tsawon shekaru shida a tsarin yarjejeniyar.
Barcelona dai ta biya Asusun Kula da Yara na Majalisar Dinkin Duniya, domin ta yi amfani da tambarin sa a kan rigar kungiyar na tsawon shekaru biyar.
Wannan Yarjejeniyar na nufin cewa, kungiyar za ta yi amfani da tambari biyu kenan a rigunan 'yan wasan kungiyar.
Barcelona za ta rika samun fam miliyan 25 a kowacce shekara karkashin yarjejeniyar wacce za ta kare a shekara ta 2016.
Matsalar 'yan gudun hijira a Nijar - BBC News Hausa
Matsalar 'yan gudun hijira a Nijar
Image caption Wannan rikici dai ya ritsa da 'yan cirani da dama daga kasashen Afrika
'Yan gudun hijira kusan dubu dari ne suka kwarara Jumhuriyar Nijar, tun bayan barkewar rikici a Libya da kuma Cote D'Ivoire.
Sai dai yayinda suka isa Nijar din, galibinsu sun shiga wani mawuyacin hali.
Gabannin yaki ya barke a Libya dai, dubun dubatar 'yan Afrika ne ke zaune a kasar inda suke gudanar da ayyuka a fannoni daban-daban da suka hada da fannin gine-gine da harkar noma da kuma fannin hakar man fetur.
Kasancewarsu a kasar ta Libya dai na taimaka musu wajen samun kudaden shiga, inda suke taimakawa danginsu da kudade da sauran taimako.
Sai dai tun da yaki ya barke a kasar, dubban 'yan Afrikar ne ke kwarara cikin Jamhuriyar Nijar inda alkaluman baya-bayan nan suka nuna cewa yawansu ya kusa kai dubu dari, ciki har da wasu 'yan kasashen Afrika, kamar Najeria da Ghana.
To ko ta yaya za'a taimaka wa wadannan 'yan gudun hijira?
Kuma ko suna samun kulawar da ta dace daga gwamnatin Nijar?
Kadan kenan daga cikin irin abubuwan da muka tattauna a kai a cikin Filinmu na Ra'ayi Riga.
Wannan itama sabuwa waka ce ta umar m shareef wanda ya rera a cikin film din "Hafeez" mai suna "Tabbas".
Ga kadan daga cikin baitocinsa.
=> Soyayya Idan Har Ba Kece Ba .. Babu Macen Da Zan Ba Kauna Tabbass..
=> Kin Bijiro Da Soyayya Na Karba.
=> Kin NarKe A Jikina Kinyo Saba.
=> Indai GaKi Kuma Wa Zan Zaba.
=> Kin Zauna Cikin Rai Ba CanjawaKece Alkawari Naso Ba Sabawa Tabbass..
Zai Zai said...
Forest Kingdom ne a kwarin dam tafki a kan kogin Elbe, gina a 1920. An located kusa da alƙarya Těšnov a cikin Gudanarwa yanki na Bila Tremesna, 4 km cirewa daga garin Dvur Kralove nad Labem, a ƙunƙuntaccen kwarin, wanda ya wuce Kocléřovským baya. A kan hagu banki da shi kẽwayesu da manyan gandun daji mulki, da sauran tsofaffin iyaka gandun daji, bayan da ya karbi [...]
Zanga-zangar adawa da manufar Erdogan _ Labarai _ DW _ 12.11.2016
Zanga-zangar adawa da manufar Erdogan
Zanga-zangar dai wasu 'yan asalin kasar ta Turkiya da ke zama a kasar Jamus, wadanda suka hada da Kurdawa suka shirya ta, inda suke dauke da hotunan shugaban kungiyar Kurdawa ta PKK Abdallah Ocalan. A cewar masu zanga-zangar matakan kame mutane da gwamnatin Erdogan ke yi a yanzu, tun bayan yunkurin juyin mulki, lamarin ya zarta misali, inda ake kama duk mai adawa da gwamnati da kuma hana kafafen yada labarai yin ko wane irin sukar da ta shafi gwamnati.
Asibitin tafi da gidanka a tsaunukan Lesotho _ Duka rahotanni _ DW _ 07.06.2016
Wata kotu a Côte d'Ivoire ta dage sauraron shari'ar da ake wa uwargidan tsohon shugaban kasar Laurent Gbagbo wato Simone Gbagbo har zuwa 10 ga watan Oktoba..
Hutudole: labarai da hausa : Ko ruwa ko zafi muna tare da Saraki>>Kwara APC
Ko ruwa ko zafi muna tare da Saraki>>Kwara APC
Jam'iyyar APC reshen jihar Kwara ta ce ba za ta taba juya wa shugaban majalisar Dattawa Sanata Bukola Saraki baya ba.
Shugaban jam'iyyar na kwara ne Ishola Fulani ya fadi haka a cikin wata sanarwa da ya fitar inda yake bayyana cikakken goyon baya ga Saraki.
"Muna so mu sake jaddada cikakken goyon bayanmu ga jagorancin shugaban majalisar Dattawa Dr. Abubakar Bukola Saraki, komi ruwa komi zafi muna bayansa", in ji shugaban jam'iyyar ta APC a Kwara.
Ya kara da cewa: "Mun yi imanin da cewa hadin kai a APC yanzu ya yi rauni, ya tarwatse".
Wannan na zuwa bayan kotun koli ta wanke Sanata Saraki daga tuhumarsa da aka yi yin karya wajen bayyana kadarorinsa, karar da gwamnatin Buhari ta APC ta shigar a gaban kotu.
Shugaban jam'iyyar reshen Kwara, Mista Fulani ya ce, "muna farin ciki da hukuncin da ya kara tabbatar da shugaban majalisar Dattawa ba ya da wani laifi."
KAI TSAYE: Yadda zaben fidda gwani na APC ke gudana a jihohin kasar nan - Premium Times
You are at:Home»Manyan Labarai»KAI TSAYE: Yadda zaben fidda gwani na APC ke gudana a jihohin kasar nan
KAI TSAYE: Yadda zaben fidda gwani na APC ke gudana a jihohin kasar nan
Jihar Zamfara: Darektan yada labarai na jam’iyyar APC reshen jihar Zamfara, Shehu Isa ya bayyana cewa an dage zaben fidda gwani na jam’iyyar da aka yi shirin gudanarwa yau Lahadi a jihar.
Jihar Kaduna: Dubban deliget sun halarci filin wasa na Murtala Square dake cikin garin Kaduna domin zaben dan takarar gwamnan jihar na jam’iyyar APC, gwamna mai ci Nasir EL-Rufai.
Shine dan takara daya tilo da yake takarar.
Jihar Bauchi: An koka game da rshin isowar kayan zabe da wuri.
Jihar Ogun: An dage Zaben fidda gwani na gwamnan jihar.
Jihar Kano: Deliget sun zabi gwamnan jihar Abdullahi Ganduje a matsayin dan takarar jam’iyyar.
Jihar Legas: An dage zaben fidda gwani na jihar Legas. Za ayi zaben ranar Litinin.
Jihar Jigawa: Ana tantance wakilan da za suyi zabe a wani gidan hutawa dake mallakar gwamnatin jihar ne. Da zarar an kammala wannan tantancewa za a dauke cak gaba dayan su zuwa filin da za a kada kuri’a.
Ubale Hashim ne da gwamna Mohammed Badaru za su gwabza.
Hutudole>>zai birgeka, ya kayatar dakai, zaka nishadantu ka kuma karu.: Kungiyar Izala Ta Sauka Kasar Jamus Domin Gudanar Da Gagarumin Wa'azi
Hadaddiyar kungiyar kwadago ta kasa ta yi barazanar fara yajin aiki daga ranar 6 ga watan Nuwamba - Premium Times
You are at:Home»Labarai»Hadaddiyar kungiyar kwadago ta kasa ta yi barazanar fara yajin aiki daga ranar 6 ga watan Nuwamba
Hutudole: labarai da hausa : Hotunan Hauwa S. Garba da suka birge
Jarumar fina-finan Hausa, Hauwa S. Garba kenan a wadannan hotunan nata da suka kayatar, tasha kyau muna mata fatan Alheri.
Ba ni da shafin sada zumunta a soshiyal midiya -IBB - Premium Times
You are at:Home»Babban Labari»Ba ni da shafin sada zumunta a soshiyal midiya -IBB
Ba ni da shafin sada zumunta a soshiyal midiya -IBB
Tsohon Shugaban Kasa, Ibrahim Babangida ya nesanta kan sa daga duk wasu shafukan sada zumunta a soshiyal midiya wadanda ake danganta sunan sa da su.
Cikin wata watakarda da ofishin yada labaran sa ya fitar jiya Lahadi da dare, a shafin ofishin na Twitter, sanarwar ta ce duk wani shafi da aka gani dauke da sunan sa ko hoton sa to ba na sa ba ne.
Wannan ya biyo bayan wata sanarwa ce da wani shafi da aka danganta da shi ya buga, inda Babangida din ya taya Atiku Abubakar murnar lashe zaben fidda-gwani na jam’iyyar PDP a matakin zaben shugaban kasa.
Don haka sanarwar ta kara da cewa Babangida ba shi da hannu da masaniya a dukkan wadannan kafofi ko wata kafa da aka alakanta da sunan sa ko hoton sa.
Kasar Japan ta tallafa wa asibitin Shere, Abuja - Premium Times
You are at:Home»Kiwon Lafiya»Kasar Japan ta tallafa wa asibitin Shere, Abuja
Gwamnatin kasar Japan ta bada tallafi don gyarar cibiyar kiwon lafiya da ke kauyen Shere karamar hukumar Bwari, Abuja.
Jakadar kasan a Najeriya Sadanobu Kusaoke ya ce sun yi haka ne don taimaka wa wajen ganin an bunkasa aiyukkan kiwon lafiyar mutanen yankin musamman ganin cewa sibitin na fama da matsaloli kamar su rashin ma’aikata, rashin ingantattun kayayyakin aiki da sauran su.
Cikin aiyukkan gyaran da gwamnatin Japan din ta yi ya hada da samar da sabin gadaje 15, kayayyakin aiki, na’urorin samar da wutan lantarkin da hasken rana da sauransu.
Hutudole: labarai da hausa : Kullun kara shiga dawa ake: Ga wani shima da aka mai makara me siffar jirgin sama: Wani kuma aka binneshi da rigar kwat da lasifikar kunne
Kullun kara shiga dawa ake: Ga wani shima da aka mai makara me siffar jirgin sama: Wani kuma aka binneshi da rigar kwat da lasifikar kunne
Allah sarki, Iska na wahalar da me kayan kara, a jiyane mukaji labarin wani da aka binne da makara da akayiwa siffar gida harda tauraron dan adam to yauma ga wani da aka yiwa makara me siffar jirgin sama, rahotanni sun bayyana cewa wannan lamari ya faru a jihar Cross-Rivers ne kuma ya dauki hankulan mutane sosai.
Muma kara godewa Allah da ni'imar Imani da yayi mana, Allah ka tabbatar damu akan gaskiya.
Haka shima wannan da ake ganin hotonshi a sama, wani tsohon me shirya kida ne daya mutu kuma aka sakamai rigar kwat da kuma lasifikar kunne za'a binneshi da ita.
Labels: abin mamaki
Takarar Atiku ce za ta tabbatar da imanin masoyan Buhari a 2019, Daga Mustapha Soron Dinki - Premium Times
You are at:Home»Ra'ayi»Takarar Atiku ce za ta tabbatar da imanin masoyan Buhari a 2019, Daga Mustapha Soron Dinki
Amina Muhammad wadda aka fi sani da Amina Amal jarumar fina-finan Hausa ce da ta bar kasar Kamaru zuwa Najeriya don ta ga jarumi Adam A.
Ku kalli bidiyon yadda wasu dalibai 'yan asalin kasar China suke kwaikwayar rawar Rariya na Rahama Sadau.
Fitaccen mawaki kuma jarumin fina-finan Hausa, Adamu Abdullahi Zango ya tayar da kura bayan ya sanya wadansu hotuna biyu a shafinsa na Instagram.
Falalu Dorayi ya yi nasiha kan muhimmancin addu’a ga iyaye
Shahararren daraktan fina-finan Hausa, Falalu dorayi ya yi nasiha kan muhimmancin yin addu’a ga iyaye walau sun mutu ko kuma suna raye.
Sai Shehu Sani!
Hutudole: labarai da hausa : 'Yan Najeriya sun fi wasu 'yan kasashen Afirka tsawon rai'
'Yan Najeriya sun fi wasu 'yan kasashen Afirka tsawon rai'
'Yan Najeriya sun fi 'yan Afirka ta Kudu tsawon rayuwa kamar yadda wasu sabbin alkalluman da aka fitar a shekarar 2016 suka nuna. Alkalluman sun nuna cewa tsawon rayuwar 'yan Najeriya masu shekara 18 ya dara na takwarorinsu na Afirka ta Kudu da shekara 8.
Wannan kadan ne daga cikin abubuwan da BBC ta gano ta kalkuletar da ke hasashen shekarun da mutum zai yi a duniya, bisa alkalluman daga wani binciken cibiyar nazari ta IHME.
Najeriya da Afirka ta Kudu su ne kasashen da suke kan gaba a fagen tattalin arziki a nahiyar Afirka.
Wata kungiya ta nemi 'yan majalisa su dawo da kudaden aringizo - Premium Times
You are at:Home»Labarai»Wata kungiya ta nemi ‘yan majalisa su dawo da kudaden aringizo
Wata kungiya ta nemi ‘yan majalisa su dawo da kudaden aringizo
Kungiyar rajin kare hakkin jama’a mai suna SERAP, ta yi kira ga ‘yan majalisar dattawa da ta tarayya da su maida kudaden alawus-lawus da suke karba baya ga albashin su.
A cikin wata takarda da mataimakin daraktan su Timothy Adewale ya sa wa hannu, sun yi kira ga Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Bukola Saraki da Kakakin Majalisar Tarayya Yakubu Dogara, su jawo hankalin sauran mambobin baki daya, su maida kudaden da aka rika yi musu aringizo, tunda ba da gumin goshin su suka samu kudaden ba.
Sun yi wannan kira ne yayin da a jiya Hukumar Raba Kudade da Kayyade Albashin Ma’aikata ta Kasa, ta bayyana ainihin albashin da alawus din da ‘yan majalisar ya kamata su rika karba, ta na mai cewa duk wani karin aringizon da ya wuce haka, to haramtacce ne.
Hukumar ta ce ita dai a karan kanta ba ta rattaba wa kowane dan majalisar dattawa karbar naira milyan I3.5 a kowane wata ba.
Sannan kuma ta ce ba da iznin ta ake biyan kowane dan majalisar tarayya naira milyan 10 a kowane wata ba.
Kungiyar SERAP ta ce tunda dai an fallasa cewa majalisar ce da kan ta suka yi wa junan su wannan kari na aringizo, kuma ga shi an tabbatar da cewa haramtacce ne, to ba za a yafe musu ba, sai sun dawo da ko nawa ne kowanen su ya karba a iyar tsawon shekarun da ya kwashe ya na wakilci a majalisar.
Lamidon Adamawa Barkindo Mustapha ya nada mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ‘Jagaban Adamawa’.
Lamido ya nada Osinbajo ne yau bayan wata ziyara da ya kai fadar sa yau.
Osinbajo ya ziyarci jihar Adamawa ne domin kaddamar da wata sabuwar titi da gwamnatin jihar ta gina.
Ya yabi gwamnatin jihar Adamawa akan irin ayyukan da ta ke yi wa mutanen jihar.
Hutudole>>zai birgeka, ya kayatar dakai, zaka nishadantu ka kuma karu.: 'Idan aka baiwa mata karin dama a cikin harkar gwamnati zasu iya yiwa maza juyin mulki>>Gudaji Kazaure
Hutudole>>zai birgeka, ya kayatar dakai, zaka nishadantu ka kuma karu.: Majalisar dinkin Duniya ta baiwa A'isha Buhari jakadanci
GOKNUR GIDA A.S
Ga asik kan?
A ara mai na! _ Tiurai 2015
A ARA MAI NA!
Ma'ani dan Ma'nawiyah
Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
wani tsuntsu ne mai ɗan girma kamar shaho, wanda ke da farin ƙirji sauran jikinsa kuma baƙi. Shidai hamkaka baya rayuwa sai inda ke da dogayen bishiyoyi kamar manyan Marake da dogayen giginyu, haka yasa Hausawa ke masa kirari da "Hankaka mai gidan sama".
Asalin yadda hankaka yake yin karuwa shine, kamar kowanne Tsuntsu shima hankaka macen tana yin kwai ne kamar guda uku zuwa shida. Sannan kuma sai tayi kwanci daganan ta kyankyashe. Bahaushe yace "hankaka maida dan wani naka", wannan karin maganar wani hasashe ne na malam bahaushe dan yana ganin hankaka kandauki kwai na Kaza ko na Agwagwa ko gunya ko ma mai kyau ya tashi yayi sama dashi. To me yake dashi? shidai wannan kwan hankaka yana kaishi ne can kan shekar shi inda macen ke kwanci, daidai lokacin da zata kyankyashe ne kuma wannan kwan da namijin hankaka ya dauko shima kuma ya rube, shine zai zama abincin yan tsakin hankakin.
WANDA YA TSARA Abubakar A Gwanki
Daga "https://ha.wikipedia.org/w/index.php?title=Hankaka&oldid=32601"
Zaɓaɓɓin kayan aiki
ƙirƙira asusu
Babban shafi
Kofan al'umma
Sauye-sauyen baya-bayan nan
Shafuka na musamman
Bayani akan wannan shafin
Buga wannan shafi
A wasu harsuna
Anyi gyaran ƙarshe na wannan shafi a ranar 3 ga Yuni, 2017, da ƙarfe 14:31.
An samar da muƙaloli a ƙarƙashin lasisin Creative Commons Attribution-ShareAlike License; mai yiwuwa da kwai sauran sharudda. Ku duba Ka'idojin Amfani na Gidauniyar Wikimedia domin karin bayani.
Manufar tsare sirri
Bayani game da Cookies
Wayar hannu
Shi J, Zemaitaitis B, Muma NA.
Ayanansha A.
Muhammad Usman A.
Atiku, Kwankwaso, PDP, Saraki
LED Aljanna Aikace-aikacen
Ana amfani da lighting a fili wurare kamar kananan da kuma matsakaici-sized murabba'ai, ungwanni, tubalan, tafiya tituna, Parks, da dai sauransu Material kuma Properties: aluminum gami wanda ya canja fitilar jiki, bi da da anti-lalatattu electrostatic spraying. A fitilar post ne PMMA. High ƙarfi silicone hatimi zobe, dace da duk-weather amfani. The hadedde wayoyi kwamitin da aka sanya a cikin fitila. Bakin karfe 304 fastening sukurori, lafiya da kuma kyau. Yi amfani da haske Madogararsa LED / 50W haske Madogararsa. Kisa Stan ...
Ana amfani da lighting a fili wurare kamar kananan da kuma matsakaici-sized murabba'ai, ungwanni, tubalan, tafiya tituna, Parks, da dai sauransu.
Abu da kuma Properties: aluminum gami wanda ya canja fitilar jiki, bi da da anti-lalatattu electrostatic spraying.
High ƙarfi silicone hatimi zobe, dace da duk-weather amfani.
The hadedde wayoyi kwamitin da aka sanya a cikin fitila.
Bakin karfe 304 fastening sukurori, lafiya da kuma kyau.
Yi amfani da haske Madogararsa LED / 50W haske Madogararsa.
ya jagoranci tsakar gida Aljanna Light
ya jagoranci tsakar gida fitila
ya jagoranci tsakar gida haske
ya jagoranci tsakar gida Lighting
ya jagoranci Aljanna Light Domin tsakar gida
Kai haske domin tsakar gida
ya jagoranci Solar tsakar gida Light
ya jagoranci Yard Light 60w
mai hana ruwa LED tsakar gida
alaka da samfurori
insha a allah :)
In A Yi Girma A San Anyi Girma By Bobby High
Fadar shugaban kasa ya bayyana cewa makiya na kokarin hada Buhari da masu jefa kuri’u ▷ Legit.ng
Yanzu babu karamar Hukumar da ba ta iya biyan albashi a Kaduna – El-Rufai ▷ Legit.ng
Mata 7 da za a yi gumurzu da su a zaben 2019
Gwamna Gaidam ya amince da cire N63.5m don ciyarwa a watan Ramadan ▷ NAIJA.NG
Gwamna Gaidam ya amince da cire N63.5m don ciyarwa a watan Ramadan
- Bego yace a cikin kudin da gwamnan ya amince a fitar N48.5m za’ayi amfani dasu ne wurin sayen Raguna da kuma sarrafa kayan masarufi a wuraren 42 sannan kuma N15m za’ayi amfani dasu wurin biyan malaman tafsiri
Gwamnan jihar Yobe Alhaji brahim Gaidam ya amince da bayar da N63.5m don ciyar da talakawa da kuma gudanar da Tafsiri a lokacin watan Ramadan.
Darakta janar na labarai da al’amuran gwamnan, Malam Abdullahi bego yace ciyarwar za’ayi ta ne a wurare 42 na kananan hukumomi 17 na jihar.
Bego yace a cikin kudin da gwamnan ya amince a fitar N48.5m za’ayi amfani dasu ne wurin sayen Raguna da kuma sarrafa kayan masarufi a wuraren 42 sannan kuma N15m za’ayi amfani dasu wurin biyan malaman tafsiri na watan Azumin.
KU KARANTA KUMA: Dangote ya sake shiga jerin fitattun mutane 75 a duniya
“Gwamnan ya sake amince da bayar da buhunan shinkafa 1,260 sai jarkoki 630 na man gyada wadanda za’ayi amfani dasu a wuraren da za’a ringa raba abincin don a dafa abincin a wuraren 42 zauwa karshen watan Ramadan”, inji shi.
EFCC ta taso Sanatan da yaki komawa APC a jihar Akwa Ibom a gaba ▷ NAIJA.NG
EFCC ta taso Sanatan da yaki komawa APC a jihar Akwa Ibom a gaba
A wani labarin kuma, Tsohon ministan al'adu da yawon bude ido a Najeriya kuma dantakarar kujerar Gwamnan jihar Kuros Ribas a zaben 2019 mai zuwa Mista Edem Duke ya yiwa musulmai musamman Hausawa da fulani na jihar da ke zaune a garin Kalaba, sha-tara ta arziki.
Hukumar 'yan sanda ta kori wasu jami'anta 8 da aka samu da aikata wasu manyan laifuka ▷ Legit.ng
Gwamnoni 5 da suka biya ma’aikata albashi don gudanar da hidimar Sallah
Gida Sauti Shafi na 2
Allah sarki Shaheed Alhaji Shafi'u Kazaue ke nan da wakar sa da yayi akan matsayin shahidai bayan shahadar su Shaheed Ahmad a lokacin waki'ar Qudus. A saurara lafiya:
Zaben fitar da dan takarar APC: Har yanzu ba'a fara zabe a jihar Nasarawa ba ▷ Legit.ng
Majiyar Legit.ng ta ruwaito cewa jami'inta da ke Lafia ya zagaya cikin garin tun daga karfe 8 na safe har zuwa 12 na rana amma bai taras da inda ake jefa kuri'ar na zaben fitar da gwanin ba.
Legit.ng ta ruwaito cewa tuni an fara gudanar da zabukkan fitar da gwanin a wasu jihohi inda alamu ke nuna shugaba Buhari yana samun nasara sosai duba da yadda mutane suka hallara domin kada kuri'unsu.
Buhari ya amince kasashen musulunci su taimaka ma Najeriya a yaki da Boko Haram
Go TV Cup: An tashi 3-2 tsakanin Kungiyar Atletico Madrid da Najeriya ▷ Legit.ng
Zamu fitar da sunayen barayin gwamnati da ke cikin APC - Jam'iyyar PDP ▷ Legit.ng
Kwankwasiyya: Dubunnan mutane za su cika Abuja domin halartar shirin tsayawa takarar Kwankwaso ▷ Legit.ng
Ba mu da alhakin Mutuwar Jami'in dan sanda a Jihar Kaduna - Kungiyar Shi'a ▷ Legit.ng
Legit.ng ta fahimci cewa, a yayin wannan kai da kawowa tsakanin mambobin kungiyar da jami'an tsaro na 'yan sanda, wani jami'i guda ya rasa ransa da ake zargin 'yan kungiyar ke da alhakin mutuwar sa.
A yayin haka kuma jaridar Legit.ng ta ruwaito cewa, tsohon gwamnan jihar Edo Adams Oshiomhole, shine ya lashe zaben kujerar shugaban jam'iyyar APC da aka gudanar a gangamin ta na yau a babban birnin kasar nan na Abuja.
Zaben maye gurbi a jihar arewa: PDP ta kayar da APC ▷ Legit.ng
'Yan kabilar Ijaw sun bukaci ayi afuwa ga shugaban tsagerun Neja Delta ▷ Legit.ng
Bashin N117bn: Na bar Fayose da Allah, inji sabon gwamnan jihar Ekiti ▷ Legit.ng
Yanzu yanzu: Wata kungiya a Daura ta tara N70m don yakin neman zaben Buhari 2019
Zaben 2019: Za mu kawo maka Jihar Kogi - Gwamna Bello ya fadawa Buhari ▷ Legit.ng
2019: Gwamnonin APC 5 da labarin neman tazarcen Buhari yayi masu dadi
Kwastam sun kama Motoci masu tsada 30 da Tirelolin shinkafa a cikin sati 4 kacal ▷ Legit.ng
Malam Garkawy da Dalibansa zasu fito cikin koshin lafiya – Inji Sheikh Gumi ▷ Legit.ng
Legit.ng ta ruwaito Gumi ya bayyana haka ne a shafinsa na kafar sadarwar zamani, Facebook, inda yayi addu’ar Allah ya kubutar da dukkanin wadanda ake tsare dasu daga zalunci da mugunta, sa’annan yayi fatan amincin Allah a yankin Arewa gaba daya.
Suka suka lah ya.
Labaran labari game da Tasiu Dandagoro daga Nijeriya & duniya _ TODAY.NG
Tattalin Arziki
Kwallon kafa
Nazarin: Mutanen da ba su cin karin karin kumallo ba zasu iya samun nauyi
Shugaban NEMA ya musanta zamba a rarraba kayan aikin agaji
Sanata Nwaoboshi ya gurfanar da shi akan zargin zargin N805m
Misira: Sojojin uku sun kashe 'yan tawaye a Sinai
Gwamnatin tarayya ta ba da izini ga tsarin IMF na tattalin arzikin Najeriya
Gwamnatin Lagos ta samar da kudaden shiga N103.5 a Q1 2018
NBS: Bankunan sun karbi N654.49 miliyan fiye da kaya ga asusun Tarayya
Korede Bello: Ina neman kwanakin makaranta a gaban Mavin ...
Iyalin dangin Prince yana da asibiti, likita don mutuwa
FIFA ta koma Morocco domin karin bincike a gasar cin kofin duniya
Roma ta yanke hukunci a 'yan wasa na Liverpool a cikin' yan wasa
Facebook ya haifar da littafin mulkin abin da masu amfani zasu iya aikawa
WhatsApp ya ce masu amfani sun kasance 16 ko mazan don samun dama ga ...
Facebook ta bayyana ta'addanci akan dandamali
2019: Shugabannin siyasa na Nijeriya
Winnie Mandela: Bikin rai na gwagwarmayar, hadayar da sabis
Yin hankali game da yanayin yankin Najeriya
Buhari 2019 Buhari na Buhari da kuma al'amura masu tasowa
Gudu daga zunubi
Sanata Saraki ya ziyarci Ma'aikatan Siriya da suka ji rauni da magoya bayan 'yan bara
Hotunan: Legas ya nuna sabon mutum na tsohon Gani Fawehinmi
Katsina Govt ya amince da Naira N15.6 don hanyoyi
Gwamnatin Jihar Katsina ta amince da kwangilar hanyoyi na kimanin Naira N15.6 don sauya ayyukan zamantakewar tattalin arziki a fadin jihar.
Kara karantawa
Katsina yana ciyar da Naira N7 don gina motocin 200 - kwamishinan
Gwamnatin Jihar Katsina ce ta kashe Naira N7 don gina hanyoyi na 200km a fadin jihar.
Labarun kwanan nan
Dan wasan Real Madrid, Toni Kroos, ya bayyana cewa gasar zakarun Turai ta karbi iko na musamman akan mazajen Zinedine Zidane.
Gwamnatin Tarayya ta nuna farin ciki ga tattalin arzikin duniya ta hanyar IMF na Najeriya, musamman a 2018.
An sa ran Fifa, shugaban hukumar kwallon kafa ta duniya, za ta yi tafiya zuwa Morocco inda za su gudanar da bincike na biyu na Morocco a matsayin wani ɓangare na tsarin sayarwa na gasar cin kofin duniya ta duniya na 2026.
Marcus Rashford ya gode wa Cristiano Ronaldo don aikawa da shi a shirt din Real Madrid.
Roma ta hukunta 'yan wasan' 'ha'inci' 'yan magoya baya bayan da aka kai wa Liverpool hari kafin gasar cin kofin zakarun Turai.
Kotun ta dakatar da hankalinta don dakatar da MTN IPO
A ranar Litinin, kotun kotu ta soke takardar da Dokta Charles Mekwunye ya aika don hana jingina hannun jari na MTN a kan kasuwar kasuwannin Najeriya.
Ayyuka a Jami'ar Asibitin Jami'ar (UCH), Ibadan, sun kasance a ranar Laraba da suka gabata a matsayin asibiti mai kula da Lafiya ta Tarayya (JOHESU) a asibitin da ake kira 'yan majalisa don ci gaba da aikin.
Gidan wakilai ya ce Kemi Adeosun, ministan kudi, ya dace ya dakatar da Mounir Gwarzo, babban darekta na Hukumar Tsaro da Kasuwanci (SEC).
Bankin Duniya: 60% na manya na Nijeriya basu da asusun banki
Bisa ga rahoton sabuwar rahoto na Global Findex da aka fitar a ranar Alhamis a taron da aka gudanar na Ruwan Asusun Duniya da Bankin Duniya a Washington DC, 40 kashi dari na manya na Nijeriya suna da asusun banki.
Shugabannin Cuban sauyawa, amma wannan shi ne yanzu
Shugaban kasar Cuba ba za a kira shi Castro ba, amma tsarin gurguzu da Fidel da Raul suka yi a cikin shekarun da suka gabata ba su zuwa wani wuri ba, nan take ba da jimawa ba.
Video & MP3 Nura M Inuwa Mai Sauraro
Nura M. Inuwa - Uwar Mugu (Mai Sauraro Album)
Nura M. Inuwa - Mu Gaida Ango (Mai Sauraro Album)
Nura M. Inuwa - Jingle (Mai Sauraro Album)
Nura M. Inuwa - Jininmu (Mai Sauraro Album)
Nura M. Inuwa - Karuwar Dare (Mai Sauraro Album)
Nura M. Inuwa - Dokin Karfe (Mai Sauraro Album)
Mai Sauraro
Nura M. Inuwa - Mai Zamani Jingle (Wasika Album)
Nura M. Inuwa - Ajalinka (Mai Sauraro Album)
Nura M. Inuwa - Uwar Mugu (Ma'aurata Album)
Nura M. Inuwa - Da Kalaman So (Mai Sauraro Album)
Nura M. Inuwa - Mai Zamani Jingle (Manyan Mata Album)
Nura M. Inuwa - Na Biyo Haske (Mai Sauraro Album)
Nura M. Inuwa - Ihsan (Mai Sauraro Album)
Nura M. Inuwa - Ranar Masoya (Mai Sauraro Album)
Nura M. Inuwa - Gudun Wuce Sa'a (Mai Sauraro Album)
Nura M. Inuwa - Amarya Ki Hada Kayanki (Mai Sauraro Album)
Nura M. Inuwa - Bikin Ga Namune (Mai Sauraro Album)
Semalt Ya Bayyana 3 Saurin Matakai Don Bincika Kayan Yanar Gizo
Idan kana son cire bayanai daga shafukan yanar gizo daban-daban, shafukan yanar gizo na zamantakewa, da kuma sirri blogs, dole ne ka koyi wasu harsuna shirin kamar C ++ da Python. Kwanan nan, mun ga abubuwa da yawa a cikin yanar gizo, kuma mafi yawan waɗannan lokuta sun shafi abubuwan da ke ciki kayan aikin tsafta da kuma umarnin sarrafa kai. Ga masu amfani da Windows da Linux, yawancin kayan aikin yanar gizo an samar da su don inganta aikin su. Wasu mutane, duk da haka, sun fi son zartar da abun ciki da hannu, amma yana da ɗan lokaci.
A nan mun tattauna matakai 3 masu sauƙi don yayata abubuwan yanar gizo a cikin minti 60.
Duk wani mai amfani da ya kamata yayi shine:
1. Samun dama ga kayan aiki na layi:
Kuna iya gwada kowane shirin shafukan yanar gizon yanar gizo kamar Extracty, Import. io, da Portia ta hanyar Scrapinghub. Shigo da. Yayinda yake da'awa ya kalla sama da shafukan yanar gizo miliyan 4 a Intanit. Zai iya samar da bayanai mai mahimmanci da kuma mahimmanci kuma yana da amfani ga duk kasuwancin, daga farawa zuwa manyan kamfanoni da shahararren shahara. Bugu da ƙari, wannan kayan aiki ne mai girma ga masu zaman kansu masu ilimi, kungiyoyin agaji, 'yan jarida, da masu shirye-shirye. Shigo da. an san shi don samarda samfurin SaaS wanda ya bamu damar canza abun ciki na intanet a cikin bayanan da aka tsara da kuma ingantacce. Fasahar fasaha ta na'ura ta sa shigo da shi. a gaba da zabi na biyu coders da wadanda ba coders.
A wani ɓangare, Extracty canza kayan yanar gizon zuwa bayanai masu amfani ba tare da buƙatar lambobin ba. Yana ba ka damar sarrafa dubban URLs a lokaci guda ko a cikin jadawalin. Zaka iya samun dama zuwa daruruwan zuwa dubban layuka na bayanai ta hanyar cirewa. Wannan shirin shafukan yanar gizon yana sa aikinka ya fi sauƙi kuma yayi sauri kuma yana gudana gaba ɗaya a cikin hadari.
Portia ta hanyar Scrapinghub har yanzu wani kayan aiki ne mai ban sha'awa na yanar gizon da ya sa aikinka ya sauƙi kuma ya cire bayanai a cikin siffofin da kake so. Portia yana ƙyale mu tattara bayanai daga shafukan yanar gizo daban-daban kuma baya buƙatar kowane ilmi. Za ka iya ƙirƙirar samfuri ta danna kan abubuwa ko shafukan da kake son cirewa, kuma Portia zai kirkira gizo-gizo wanda ba kawai zai cire bayananka ba amma har zai jawo shafukan yanar gizonku.
2. Shigar da adireshin mai gamsarwa:
Da zarar ka zaba sabis na tsaftacewar yanar gizon da aka buƙata, mataki na gaba shi ne shigar da adireshin mai gasa kuma fara fara gwaninta. Wasu daga cikin waɗannan kayan aikin za su share duk shafin yanar gizonku a cikin ɗan gajeren lokaci, yayin da sauran zasu cire abinda ke ciki a ciki.
3. Fitar da bayananku na scraped:
Da zarar an samo bayanai da ake bukata, mataki na ƙarshe shine don fitarwa bayananku. Akwai wasu hanyoyi da zaka iya fitarwa bayanan da aka fitar. A shafukan yanar gizo suna ƙirƙira bayanai a cikin nau'i na Tables, jerin, da kuma alamu, yana mai sauƙi ga masu amfani don sauke ko fitarwa fayilolin da ake so. Fassarori masu goyon baya biyu su ne CSV da JSON. Kusan duk kayan aiki na ƙwaƙwalwa suna tallafa wa waɗannan samfurori. Yana yiwuwa a gare mu muyi kullun mu kuma adana bayanan ta hanyar kafa sunan layi da zaɓar tsarin da ake so. Haka nan za mu iya amfani da zaɓi na mai lamba Pipeline don shigo da su. io, Extracty da Portia don saita samfurori a cikin bututun da kuma samar da samfurori CSV da JSON fayiloli yayin da ake sacewa.
5 Ka Tun Mita Xendasoç 4:53
# Kallo Yakoma Sama
# Gari Ya Zafi
Kuma wãne ne mafi zãlunci daga wanda ya hana masallãtan Allah, dõmin kada a ambaci sunanSa a cikinsu, sai kuma ya yi aiki ga rushe su? Waɗannan bã ya kasancẽwa a gare su su shigẽ su fãce suna mãsu tsõro. Suna da, a cikin duniya wani wulãkanci, kuma suna da, a cikin Lãhira, azãba mai girma.
04. In Sha Allah
Shin, Hwashin (1)
Facebook: www.facebook.com/itsallkidsplay
Kana • 2. mai
Песня: Duk-duk (forscha)
M A S U B A J I A
Rasuwar fitaccen tsohon daraktan shirin finafinai a Kannywood ta girgiza masana’antar, inda masu shirya finafinan na Hausa kama daga takwarorinsa daraktoci da marubuta, furudusoshi, editoci, masu daukar hoto, jarumai da sauransu su ka bayyana juyayinsu ta hanyoyi daban-daban kan wannan gagarumar rasuwa da a ka yi.
Marigayi Aminu Sabo, wanda ya rasu a ranar Talata ta makon jiya, shi ne daraktan mashahurin kamfanin finafinan nan a jihar Kano, Sarauniya Films, wanda a shekarun baya ya mamaye masana’antar ta Kannywood.
Marigayi Aminu ne ya bada umarni a fitattun finafinai kamar Sangaya, Zarge, Nagari, Sumbuka, Allura Da Zare, Garwashi da makamantansu, wadanda su su ka shuhura a shekarun baya.
Ya rasu ne ranar Talata 20 ga Nuwamba, 2018 da daddare, inda a ka yi jana’izarsa washegari Laraba, kamar yadda tanadin addinin Islama ya zo da shi.
Masu ruwa da tsaki da dama na masana’antar sun samu halartar wannan jana’iza. Haka nan sun yi ta aike wa da sakonnin jimami da ta’aziyya a kafafensu na sadarwa daban-daban.
Allah Ya ji kan Darakta Aminu, amin.
Wasu Muhimman Abubuwan Da Ba Ku Sani Ba Kan Mawaki Sunusi Musa
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Yobe Ya Ajiye Mukamin Sa
Hukumar Shige Da Fice Ta Karrama Jami’anta 26 Mafiya Kwazo A 2018
’Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 22 A Zamfara
Zamfara Ta Dawo Danya: An Yi Garkuwa Da Mutum 45 A Shinkafi
Abincin ‘Yan Makaranta: Hajiya Binta Abba ce Ta Karbe Mana Katin ATM -Dayyaba Ibrahim Jibiya
Tabbas APC Za Ta Yi Takara A Zamfara –Dakta Dauda
EFCC Ta Kai Samame Gidan Dan Majalisar Tarayya A Kaduna
Babu Idin Da Ya Kai Samun Manzon Allah A Duniya -Sheikh Dahiru Bauchi
Gwamnatin Tarayya Za Ta Kori Ma’aikatan Da Ba Su da Kwarewa A 2020
Ta Halaka Kanta Da ‘Ya’yanta Don Mijinta Zai Kara Aure
Buhari Ya Zayyana Shika-shikan Yaki Da Rashawa
Majalisa Ta Biya Dariye Naira Miliyan 85.5 Duk Da Yana Tsare A Gidan Yari
Gwamnatin Yobe Za Ta Kashe Naira Biliyan 8.7 A Manyan Ayyuka
Abin Da Ya Sa Na Lashe Zaben 2015 -Buhari
Har Yanzu Farashin Litar Man Fetur 145 Ne –PPPRA
Badaƙala A Hukumar NNPC: Ya Kamata A Yi Wa Tufkar Hanci — Leadership Hausa Newspapers
Badaƙala A Hukumar NNPC: Ya Kamata A Yi Wa Tufkar Hanci
Jim kaɗan bayan ɗarewar jam’iyyar APC kan karagar mulkin Nijeriya, gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta himmatu wajen ganin ta magance cin hanci da rashawa wanda ya daɗe yana ci wa al’ummar ƙasar nan tuwo a ƙwarya.
Da yawan mutane sun gamsu cewar, badaƙalar cin hanci da wawashe dukiyar al’umma a manyan ma’aikatun na kan gaban wajen hana ƙasar motsawa ta fuskar more kayayyakin jin daɗin rayuwa.
A gwamnatin da ta shuɗe, kusan za a iya cewar, an yi badaƙala ta inna-naha da dukiyar jama’a, inda aka mayar da lalitar gwamnati tamkar saniyar tatsa, wanda gwamnati mai ci a yanzu ta yi alƙawarin zaƙulo waɗanda ke da hannu domin hukunta su, sannan kuma ta magance afkuwar hakan a nan gaba.
Kamfanin kula da sha’anin Man Fetur watau NNPC, ya zama wata maɓuɓɓuga da ake fakewa da ita wajen ƙoƙarin yi wa lalitar gwamnati ƙarƙaf. Babu ɗan Nijeriya da zai manta da irin tu’annatin da Ministar Man Fetur, Diezani Alison Maduekwe ta yi ƙarƙashin mulkin Jonathan, wanda zancen da ake yi zaman Nijeriya yana nema ya gagare ta, sakamakon shari’a da take fuskanta a ƙasar Ingila.
Bayan shuɗewar waccan gwamnati, Shugaba Buhari ya naɗa Ibe Emmanuel Kachikwu shugaban kamfanin, kafin daga bisani ya ba shi ƙaramin Ministan Mai, shi kuma ya riƙe babban kujerar ministancin.
Dakta Maikantin Baru, ya samu nasarar zama shugaban kamfanin NNPC sakamakon ƙarin matsayi da Kachikwu ya samu. Sai dai alamu sun bayyana ƙarara, akwai matsala kwance wadda ya kamata tun da wuri a yi wa tufkar hanci.
‘Yan Nijeriya sun yi mamaki matuƙa da ɓullar labarin taƙaddama tsakanin manyan jami’an gwamnatin guda biyu. A wata wasiƙa da ministan ya aika wa Shugaba Muhammadu Buhari, ministan ya zargi shugaban kamfanin da yin ba daidai ba da kuma rashin ɗa’a.
A cikin wasiƙar, wadda kusan dukkanin jaridun Nijeriya suka yi ta buga labarin, ministan ya zargi Shugaban NNPC, Maikanti Baru da ɗaukar manyan ma’aikatan kamfanin da kuma ba da kwagilolin da suka haura dala biliyan 25 ba tare da amincewarsa ba. Saɓanin yadda doka ta tanada, wato sai ya nemi yardar ƙaramin ministan, wanda shi ne shugaban hukumar da ke sa ido kan NNPC.
Hakazalika ministan ya ce, “da na nemi sanin abin da ya sa shugaban NNPC ɗin yin hakan, sai ya gaya min cewa shugaban Buhari ne ya amince da ɗaukar ma’aikatan da kuma ba da kwagilolin.”
Haƙiƙa irin wannan taƙaddama tsakanin maigidan da yaronsa a gwamnatin Buhari, na ci gaba da bawa masana siyasa ciwon kai, duk da dai masu iya magana kan ce, “tsakanin harshe da haƙori ma ana saɓawa” amma lamari a wannan janibin sai ƙara ta’azzara yake.
Kodayake Majalisar Dattawan Nijeriya ta kafa wani kwamitin bincike da zai duba zarge-zargen da ministan ya yi a cikin wasiƙar.
Da take amincewa da ƙudirin da Sanata Samuel Anyanwu mai wakiltar Imo ta Gabas da kuma Sanata Kabiru Marafa mai wakiltar Zamfara ta Tsakiya suka gabatar, majalisar ta kuma ba da umarnin tsawaita binciken zuwa sauran wasu badaƙalolin da aka ce an tafka a wani reshen Kamfanin na NNPC (NNPC Trading Company).
Kwamitin da aka ƙora wa alhakin binciken bisa jagorancin Sanata Aliyu Wamakko, ya kuma ƙunshi mambobi kamar haka: Sanata Taayo Alasoadura, Sanata Kabiru Marafa, Sanata Albert Bassey, Sanata Sam Anyanwu, Sanata Ahmed Ogembe, Sanata Chukwuka Utazi, Sanata Rose Okoh da kuma Sanata Baba Kaka Garbai.
Kamata ya yi binciken da za a yi majalisar ya zama sabon yunƙuri na daidaita tsakanin ministan man, Kachikwu da shugaban kamfanin na NNPC, Maikanti Baru. Ya zama wajibi a kwantarwa da ‘yan Nijeriya hankali, musamman yanzu da tambayoyi suka cika zukatan jama’a kan me yake faruwa a wannan babbar ma’aikata.
Idan muka dubi girman ma’aikata kamar NNPC, babu abinda take buƙata sama da haɗin kai daga wurin mutanen da suke gudanar da ita. Babu yadda za a yi cigaba ya samu matuƙar irin waɗannan abubuwa suna faru.
Gwamnati Buhari ta zo da manufofi masu kyau waɗanda za su ɗora ƙasar nan kan turbar gaskiya, amma rahin haɗin kai tsakanin jami’anta na cikin babban tarnaƙin da take fuskanta, wanda ya kamata a kawo ƙarshensa cikin gaggawa, ko da kuwa ta kama sai wasu sun rasa kujerunsu ne.
Ya kamata a koyi darasi kan taƙadama da taɓa shiga tsakanin Ministan Shari’a Abubakar Malami da kuma Muƙaddashin Shugaban Hukumar EFCC Ibrahim Magu, koda yake daga baya sun musanta zargin.
Har ila yau, irin wannan ta shiga tsakanin Ministan Lafiya da kuma shugaban hukumar NHIS, wanda sai da ta kai ga dakatar da shugaban hukumar da kuma kafa kwamitin bincike kan al’amarin.
A wannan gaɓar, ya kamata a ce Shugaba Muhammadu ya shigo tsakiya domin yi wa tufkar hanci.
Tafa: A Nijeriya Ne Kaɗai A Ke Haka!
’Yan PDP 35,000 Suka Koma APC A Neja
Ana Ci Gaba Da Jimamin Rasuwar Daliban Bauchi 22
MUKALA: Abubuwan Da Kungiyar Taimakon Marayu Ta Sa’idu Dahuwa Azare Ta Ke Gudanarwa
RA’AYI: Wanne Laifi Hukumar Sufurin KTSTA Ta Jihar Katsina Ta Yi?
Ribarmu Mu Ga Mun Tallafa Wa Marasa Galihu –Hajiya Sa’adiyya Isa
Yadda Sarkin Igala Ya Ba Da ‘Yar Da Ya Fi So Aka Binne Ta Da Rai
Karshen Tika-tika… DSS Ta Tona Asirin Masu Kai Harin Binuwai
Zaben 2019: Obasanjo Ya Kaddamar Da Ajandar Ja Da Buhari
SHAFIN FARKO
RIGAR ’YANCI: Illar Shan Kwaya
Buhari Ne Mafita Ga Matsalolin Nijeriya, Inji Lai Mohammed
Umarnin Buratai Ga Sojoji: Ku Kamo Min Shekau A Raye Ko A Mace
Yadda Yara Uku Suka Mutu A Cikin Yasasshiyar Mota A Kano
Shafin Twitter Zai Dau Mataki Kan Cin Zarafi
Kashe-Kashe: Sifeton ’Yan Sanda Ya Yi Wa Zamfara Dirar Mikiya
386. -3 djerlefgwada 1
Lafia, Nasarawa, Nigeria
ma'anar azumi_ falalar azumi_ hukunce-hukuncen azumi_ yadda ake azumi_ muhimmancin azumi_ fikihun ibada cikin hotuna
Ma’anar kalmar "Azumi" a larabci
Kamewa da barin wani abu
Ma’anar Azumi a Shari’a
Shi ne bautawa Allah ta hanyar kamewa daga cin abinci da abin sha da jima’i, tun daga hudowar alfijir har zuwa faxuwar rana
Azumi yana da falala mai girma, da lada mai yawa, rivi-rivi. Allah Maxaukakin Sarki ya rava azumi zuwa gare shi, saboda girmama shi da xaukaka shi.
Ya zo a cikin hadisi qudusi daga Abu Hurairata – Allah ya yarda da shi – ya ce, Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) ya ce, “Dukkan aikin xan Adam ana ninka masa shi, ana ninka kyakkyawa sau goma, har zuwa ninki xari bakwai. Allah Mai girma da buwaya ya ce, “Sai dai azumi, haqiqa shi nawa ne, ni ne nake ba da ladansa, mutum yana barin sha’awarsa da abincinsa saboda ni. Mai azumi yana da farin cikin biyu, farin ciki yayin buxa bakinsa, da farin ciki yayin haxuwa da Ubangijinsa. Warin bakin mai azumi ya fi almiski qanshi a wurin Allah” [Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi].
1 – Tabbatar da tsoron Allah, wajen amsa wa umarninsa, da biyayya ga shari’arsa. Allah Maxaukakin Sarki ya ce, “(An wajabta muku azumi ne) ko kwa samu tsoron Allah” (Albaqara : 183).
2 – Saba wa kai haquri, da qarfafa wa zuciya wajen danne sha’awa.
3 – Saba wa mutum da kyautatawa, da jin tausayin mabuqata da talakawa, saboda idan mutum ya xanxani yunwa zuciyarsa za ta yi laushi ta karkata zuwa ga mabuqata.
4 – Samun hutu a jiki da samun a lafiya a cikin azumi.
Azumin da Allah ya shar’anta ya kasu zuwa ga:
Ya kasu gida biyu :
A – Azumin da Allah ne ya wajabta a kan bawa tun da farko, shi ne azumin watan Ramadan, kuma rukuni ne daga rukunan musulunci.
B – Azumin da bawa ne yake sababin wajabata wa kansa shi, kamar azumin bakance, da azumin kaffara.
Shi ne dukkan azumin da shari’a take so a yi shi, kamar azumin ranar Litinin da Alhamis, da azumin kwana uku a kowane wata, da azumin ranar Ashura, da azumin goman farko a cikin watan Zulhijjah, da azumin ranar Arafa.
1 – Musulunci : Azumi ba ya wajaba a kan kafiri.
2 – Balaga : Azumi ba ya wajaba a kan yaro qarami, sai dai za a umarce shi da yi idan zai iya, don ya saba.
3 – Hankali : Azumi ba ya wajaba a kan Mahaukaci.
4 – Samun Iko : Azumi ba ya wajaba a kan wanda ba zai iya yi ba.
Azumin watan Ramadan rukuni ne daga rukunan musulunci, kuma farilla ne da Allah ya farlanta a kan bayinsa.
Allah Maxaukakin Sarki ya ce, “Ya ku waxanda suka yi imani an wajabta muku azumi kamar yadda aka wajabta wa waxanda suke gabaninku don ku samu taqawa”. (Al-Baqarah: 183)
Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) ya ce, “An gina musulunci a bisa ginshiqai biyar” [Buhkari ne ya rawaito shi].
Sai ya ambaci “Azumin watan Ramadan” daga cikinsu.
Daga Cikin Falalar Watan Ramadan
1 – A watan Ramadan Ana buxe qofofin Aljannah, ana rufe qofofin wuta, ana xaure Shaixanu, zuciya tana fuskantar aikin alheri. Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) ya ce, “Idan Ramadan ya zo, sai a buxe qofofin sama, a rufe qofofin Jahannama, a xaure Shaixanu”.[Buhkari ne ya rawaito shi]
2 – Yin azumi da tsayuwar sallar asham saboda Allah da neman lada yana gafarta abin da ya gabata na zunubai. Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) ya ce, “Wanda ya yi azumin watan Ramadan, yana mai imani da neman lada, za a gafarta masa abin da ya gabata na zunubansa”[Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi].
Ya sake cewa : “Wanda ya yi tsayuwar sallah a watan Ramadan, yana mai imani da neman lada, za a gafarta masa abin da ya gabata na zunubansa”.[Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi]
3 – A cikin watan Ramadan Akwai daren Lailatul Qadri, wanda Allah yake cewa a kansa “Daren lailatul Qadri ya fi wata dubu alheri”. (Alqadr : 3)
4 – Umara a cikin Ramadan tana daidai da yin aikin hajji tare da Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ). Manzon Allah ya ce, “Umara a cikin Ramadan tana daidai da aikin hajji tare da ni” [Muslim ne ya rawaito shi]
5 – Watan Ramadan watan Alqur'ani ne, a cikinsa aka saukar da shi, don haka ya dace a yawaita karanta shi a cikin wannan wata.
Allah ya ce, “Watan Ramadan wanda aka saukar Alqur'ani a cikinsa, Shiriya ne ga mutane, da ayoyin bayanannu da rarrabe wa tsakanin qarya da gaskiya” (Albaqara : 185).
Da me Ake Tabbatar Da Kamawar Watan Ramadan?
ko kuma wani abu ya hana ganinsa, kamar hadari, ko qura, ko hayaqi, to sai a cika lissafin watan Sha’aban kwana talatin.
Saboda faxin Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) : “Ku yi azumi don ganin wata, ku sauke don ganinsa, idan an kare muku shi, to ku cika Sha’aban kwana talatin” [Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi].
Karya azumi haramun ne, kuma yana daga cikin manya-manyan laifuka. Duk wanda ya karya azumin na rana xaya ba da wani uzuri ba, kuma bai tuba ba, to babu abin da zai isar masa, koda ya yi azumin zamani gabaxaya.
Saboda faxin Annabi ( صلى الله عليه وسلم ) “Duk wanda ya karya azumi rana xaya daga Ramadan, ba a a kan wani rangwame da Allah ya yi masa ba, to azumin zamani gabaxaya ba zai rama masa ba” [ Abu Dawud ne ya rawaito shi].
Azabar wanda ya karya azumi da gangan mai girma ce. An karvo daga Abu Umamata Al-bahili – Allah ya yarda da shi – ya ce, “Na ji Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) yana cewa, ina cikin barci, sai wasu mutane biyu suka zo min,…..sannan suka tafi da ni, sai kawai na ga wasu mutane an rataye su ta agararsu, muqamuqansu a tstssage, jini yana ta kwarara. Sai ya ce, na ce, su wanene waxannan? Sai ya ce, Waxannan waxanda suke karya azumi ne tun gabanin lokacin shan ruwa ya yi” [Ibn Hibban ne ya rawaito shi].
babban shafi
Domin kulla alaka
Surah [ Aal-imraan ] ayah [188] Kada lalle ka yi zaton waɗanda suke yin farin ciki da abin da suka bãyar, kuma suna son a yabe su da abin da ba su aikatã ba. To, kada lalle ka yi zaton su da tsĩra daga azãba. Kuma suna da azãba mai raɗadi.
Surah [ Al-hashr ] ayah [9] Da waɗanda suka zaunar da gidãjensu (ga Musulunci) kuma (suka zãɓi) ĩmãni, a gabãnin zuwansu, sunã son wanda ya yi hijira zuwa gare su, kuma bã su tunãnin wata bukãta a cikin ƙirãzansu daga abin da aka bai wa muhãjirĩna, kuma sunã fĩfĩta waɗansu a kan kãwunansu, kuma ko dã sunã da wata larũra. Wanda ya sãɓã wa rõwar ransa, to, waɗannan sũ ne mãsu babban rabo.
Surah [ Al-isra'i ] ayah [81] Kuma ka ce: "Gaskiya tã zo, kuma ƙarya ta lãlãce. Lalle ne ƙarya ta kasance lãlãtacciya."
Surah [ Al-baqara ] ayah [43] Kuma ku tsayar da salla; kuma ku bãyar da zakka; kuma ku yi rukũ´i tãre da mãsu yin rukũ´i.
Surah [ Ax-xalaaq ] ayah [7] Sai mawadãci ya ciyar daga wadãtarsa kuma wanda aka ƙuntata masa arzikinsa, to, sai ya ciyar daga abin da Allah Ya bã shi. Allah bã Ya kallafa wa wani rai fãce abin da Ya bã shi. Allah zai sanya sauƙi a bãyan tsanani.
Takardar kebantawa
Faddallallahu ba’dahum ala ba’d;
kok ga kabarin..
shin-myo jang-gu dae-da-ra-ni
ma-ha sa-da-ba-ya
om sa-ba-ba-ye su da-ra-na
ga-ra-ya da-sa-myong
sae-ba-ra da-ba ni-ra-gan-ta
ba-ba-mal-a mi-su-da-gam da-nya-ta
ha-rye ba na-ma-na-ba
shi-ta-ya sa-ba-ha
ba-na-ma ha-da-ya sa-ba-ha
Real Madrid Za Ta Biya Fam Miliyan 35 Idan Har Tana Son James Rodriguez Ya Koma Gida — Leadership Hausa Newspapers
Real Madrid Za Ta Biya Fam Miliyan 35 Idan Har Tana Son James Rodriguez Ya Koma Gida
Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid tana tunanin biyan fam miliyan 35 ga kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munchen idan har tanason ta sake mayar da dan wasanta James Rodriguez wanda yake zaman aro a Munich din.
A kakar wasan data gabata ne dai kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta amince ta bada dan wasan nata aro zuwa Bayern Munchen har na tsawon shekaru biyu bayan da dan wasan ya bukaci hakan sakamakon baya samun buga wasanni a lokacin tsohon kociyan kungiyar Zidane.
Acikin ‘yar jejeniyar da kungiyoyin suka kulla a shekarar data gabata dan wasan zai zauna shekara biyu a kungiyar ta Bayern Munchen amma kuma idan Real Madrid tanason ta mayar da dan wasan nata bayan shekara daya sai ta biya fam miliyan 35.
Tun bayan tafiyar Cristiano Ronaldo zuwa Juventus Real Madrid take zawarcin dan wasan gaba wanda zai maye mata gurbinsa amma kuma har yanzu bata samu ba bayan da Hazard yace bazai koma kungiyar ba hakan yasa Real Madrid tafara tunanin biyan kudi domin dawo da dan wasanta.
Kungiyar dai tana tunanin biyan kudin idan har taga ‘yan wasan da take nema bata samu ba kuma kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munchen itama ta bayyana cewa a shirye take data amince da cinikin.
Mai koyar da ‘yan wasan kungiyar ta Real Madrid, Julian Lepatugui dai ya bayyana cewa akwai bukatar siyan babban dan wasa amma kuma idan kungiyar bata samu ba yana farin ciki da ‘yan wasan da yake dasu.
Ina Son Dana Ya Gaje Ni, Cewar Ronaldo
Real Madrid Ta Amince Da Siyan Aspas Daga Celta Vigo
Shirin Madogara Ya Tallafa Wa Matasa 560 Da Kayan Sana’oi A Kano
Lokaci Ya Yi Da Buhari Zai Ba Wa Matasa Irinmu Waje – Iyantama
Amsoshin Masu Karatu An tambaye ni:
Zamfara Ta Dawo Danya: An Yi Garkuwa Da Mutum 45 A Shinkafi
Babu Idin Da Ya Kai Samun Manzon Allah A Duniya -Sheikh Dahiru Bauchi
Siyasar Zamfara: Yadda Sanata Marafa Ya Yi Wa Gwamna Yari Ritayar Dole
Harin Metele: Wasu Abubuwan Da Ba A Fada Ba Dangane Da Harin
Shekara Daya Mijina Bai Sadu Da Ni Ba, Me Ya Kamata Na Yi?
Ko Kun San? Amfani Kubewa A Jikin Dan’dam
Messi Ya Ce Ronaldo Ba Abokinsa Ba Ne
Murabus Din Shugaban Majalisar Jihar Yobe Ya Bar Baya Da Kura
Muna Da Jan Aiki A Gabanmu, Buhari Ya Fada Wa Gwamnoni
Mutum Hudu Sun Mutu A Arangama Da Masu Garkuwa
An Samu Karuwar Hasken Lantarki Zuwa Migawat 116,659.8 A Watan Nuwamba
Labarin Kanzon Kurege: Yadda Ya Hargitsa Kaduna Kwanan Baya – el-Rufa’i
Yuni 2019: Za A Gama Gina Matatar Gwal Ta Farko A Nijeriya
Wakilinmu BALARABE ABDULLAHI ya sami damar zantawa da shugaban kungiyar manoman wata sabuwar fulawa mai suna ‘’SAFFLOWER’’ALHAJI BASHIR TANKO wadda kamfanoni ke yin amfani da ita...
Khalifa Sheikh Tijjani Abdulkadir Zariya 1945-2018: Babban Bango Ya Fadi A Zariya
…Yana Cikin Barci Ya Rasu, In Ji Babban Muridinsa Abbas A ranar Larabar nan da ta gabata da misalin karfe goma sha biyu da rabi zuwa...
Neman Ilimi Ga Musulmi Shi Ne Mafita – Malam Maiduguri
An bayyana tashi tsaye wajen neman ilimin addinin musulunci a wajen malamai nagari da cewar shi ne babbar hanyar da za ta kawo karshen matsalolin rashin...
Tabbas, An Sami Ci Gaba A Bangaren Ilimi –Sulikin Zazzau
An bayyana ayyuka tukuru da gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir Ahmed El-Rufa’I ke gudanar a bangaren ilimin firamare a kananan hukumomin jihar Kaduna 23 da cewar,...
Ko Yi Da Annabi [S.A.W.] Shi Ne Mafita Ga Shugabanni -Ummaru Dalibi
An shawarci shugabanni a matakan gwamnati uku, tarayya da jihohi da kuma kananan hukumomi da su rungumi yin koyi da shugaban halitta, Annabi Muhammadu [S. A.W.]...
An bayyana dan majalisar jihar Kaduna mai wakiltar mazabar Maigana a Jihar Kaduna Alhaji Sagir Zubairu Awai da cewar wakili ne da ba a taba samun...
Mu Ke Haddasa Matsalolin Ilimi A Arewa – Danmalikin Kudan
An nunar da cewar, batutuwan da ake yi cewar an yi wa jihohin arewa nisa a bangaren ilimi da cewar babu wadanda suka kawo wannan matsala...
Kansilolin Karamar Hukumar Zariya Sun Yi Yunkurin Cire Shugaban Karamar Hukumar
• Ya Nemi Su Shirya, Sun Ki • Dattawan Jam’iyyar Sun Ba Kansilolin Hakuri A ranar larabar da ta gabata, daukacin kansilolin karamar hukumar Zariya a...
An Dauki Sabbin Malamai 733 A Karamar Hukumar Zariya
Gwamnatin jihar Kaduna ta dauki sabbin malaman makarantun firamare guda 733, a shirin da ta saw a gaba, na farfado da ilimin firamare a daukacin kananan...
Shirin Madogara Ya Tallafa Wa Matasa 560 Da Kayan Sana’oi A Kano
Lokaci Ya Yi Da Buhari Zai Ba Wa Matasa Irinmu Waje – Iyantama
Amsoshin Masu Karatu An tambaye ni:
Buhari Ya Ki Amincewa Da Kudirin Zabe A Karo Na Hudu
Bai Dace A Rika Fifita Hausar Kano A Fina-finan Hausa Ba – Janet
Mai Taimaka Wa Gwamna Badaru Ya Yi Murabus Tare Da Sauya Sheka
Gwamnatin Tarayya Za Ta Kori Ma’aikatan Da Ba Su da Kwarewa A 2020
Ta Halaka Kanta Da ‘Ya’yanta Don Mijinta Zai Kara Aure
Al Shiryan (1)
Ashe, ba samun mai kyau tayin? Try a search
Za ka sami mafi kyau tayi daga
hahaha..bikin suspen kan..
Jeka-da-Fari Market in Gombe
IPK 2.74 bisa ga ya? 😦
Facebook: www.facebook.com/gunnergame
Adam Shiri ...
Kirasa 3M BA
7 Matan 25 Duka
Bayani game da masarautar Damagaran na kasar Nijar - Nijar - RFI
Shafin farko
Labarai Kai-tsaye
Labaran da suka gabata
Bayani game da masarautar Damagaran na kasar Nijar
Cikin wannan shiri da Sule Maje Rajeto zai gabatar za'a ji bayanai game da tarihin masarautar Damagaram dake kasar Janhuriyar Nijar. Za'a ji bayanai game da muhimmancin cin fara da ake yi a wasu jihohin Najeriya da Nijar.
Sunnah News Ta Wannan Makon Jumu’a 16, Feburary, 2018 Mujallace da take kawo muku muhimman batutuwan da suka [···] 84 · February 18, 2018
SUNNAH NEWS TAYI SAUYIN SHEKA ZUWA SUNNAHNEWSNIGERIA.COM.NG Alhamdulillah 'Yan Uwa Sunnah News Nigeria tayi sa [···] 128 · February 15, 2018
🕌🕌🕌🕌🕌🕌🕌🕌🕌🕌🕌 *DAGA MASALLATAN JUMA'AR MU* 🕌🕌🕌🕌🕌🕌🕌🕌🕌 [···] 131 · February 14, 2018
Sunnah News Ta Wannan Makon Yau Jumu’a 09, Feburary, 2018 Mujallace da take kawo muku muhimman batutuwan da [···] 87 · February 14, 2018
WUCE GONA DA IRI ACIKIN ADDINI AUDIO MP3 •Wannan Dai Muhadarace da aka Gabatar a Makon da Ya Gabata a Garin Sokoto na Tarayya Nigeria, •Muhadar [...]
LAKCA AKAN AURE DA AKA GABATAR RANAR LARABA 06/01/2016 A MASALLACIN IHYA’US-SUNNAH DAKE GWAMMAJA A KANO AUDIO MP3 Sheik Abdurrazaq Yahaya Haifan, [...]
New Update Taskar Dr. Sani R/lemo a Wannan Makon, *Wadannan sune Karatuttuka da Babban Malamin mu Sheik Dr. Muhammad Sani Umar R/lemo ya gabatar a wa [...]
TAFSIRIN AL'KUR'ANI DAGA MASALLACIN ZONE 4 PLAZA DAKE BIRNIN TARAYYA ABUJA AUDIO MP3 Sheik Khamis Nasid (Baban Auwab), •Wannan sune Tafsirin Alku [...]
KARATUN RIYADUSSALIHIN NA RANAR LARABA 06/01/2016 DAGA MASALLACIN ABDURRAHMAN BN AUF DAKE KOFAR WAMBAI A KANO AUDIO MP3 Sheik Lawan Abubakar Shu'aib [...]
KARATUN AHKAMUL JANA'IZ NA RANAR LAHADI 03/01/2016 DAGA MASALLACIN JUMU'A NA IHYA’US-SUNNAH DAKE KOFAR NASSARAWA A KANO AUDIO MP3 Sheik Dr. Abdall [...]
KARATUN SUNAN ABU DAWUD NA RANAR TALATA 05/01/2016 DAGA MASALLACIN JUMU'A NA UTHMAN BN AFFAN DAKE GADON KAYA A KANO AUDIO MP3 Sheik Abdulwahab Abdal [...]
KARATUN MUWADDA NA TANAR TALATA 05/01/2016 DAGA MASALLACIN JUMU'A NA IHYA’US-SUNNAH DAKE GWAMMAJA A KANO AUDIO MP3 Sheik Abubakar Abdussalam (Baba [...]
Darulfikr.com TA DAKATAR DA SANYA KARATUKAN MARIGAYI SHEIK ALBANI ZARIA KO MENENE DALILI ??? Assalamu Alaikum Warahmatullah wabarakatuhu Na san da ya [...]
RAYUWA MAI DADI FITOWA TA TAKWAS 8 SHIRIN DA SHEIKH JABIR SANI MAIHULA ke gabatarwa acikin Mash-hurin Littafen nan na Dr. A'idul Qarny wato LA TAHZAN [...]
KARATUN LITTAFIN MUWADDA IMAMU MALIK NA JIYA TALATA 05/01/2016 DAGA MASALLACIN ABDULLAHI BIN ABBAS DAKE MABERA IDDI SOKOTO AUDIO MP3 Malam Ibrahim Us [...]
KARATUN LITTAFIN SUNAN ATTIRMITHY N RANR 2 JANUARY Wanda Sheik Ibrahim Imam Gwandu Ya gabatar. http://darulfikr.com/#!/shared/3508 Ga masu matsal [...]
CIKAKKEN TARIHIN SHEIK ALBANI ZARIA Sheik Muhammad Auwal Abu Abdurrahman Albani zaria ya taba bada tarihin shi a gidan DITV kaduna. Domin samun naka [...]
New Update daga Darulfikr.com na Dr. Basheer Aliyu Umar, •Wannan Jerin Karatuttuka ne da Dr. Basheer Aliyu Umar Ya gabatar a makon da ya gabata, [...]
KARATUN SUNAN IBN MAJAH NA RANAKUN ASABAR DA LAHADI 2-3-JAN-2016 DAGA DARUL-HADITH DAKE KANO AUDIO MP3 Sheik Dr. Ahmad Ibrahim B.U.K •Wannan shi [...]
KARATUN LITTAFIN ALFURQAN NA JIYA LITININ 04/01/2016 DAGA MASALLACIN JUMU'A NA UTHMAN BN AFFAN DAKE GADON KAYA A KANO AUDIO MP3 Sheik Dr. Muhammad S [...]
'YAN UWANTAKA A TSAKANIN MUSULMAI Mai Gabatarwa:- Dr. Isa Ali Ibraheem Pantami (Hafizahullah) http://darulfikr.com/#!/shared/3486 Masu Matsalar Do [...]
WASU DAGA HUDUBOBIN JUMU'A DA AKA GABATAR RANAR 01/01/2016 A NIGERIA AUDIO MP3 1, Hudubar Jumu'a Daga Markazu Imamil Bukhariy dake Unguwar Rijiyar Z [...]
MUHADARA MAI TAKEN: ZAMANTAKEWA Mai Gabatarwa: Sheikh Jabir Sani Maihula Sokoto http://darulfikr.com/#!/shared/3453 Masu Matsalar Downloading Sai S [...]
Malamai Magadan Annabawa Mai Gabatarwa:- Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Hafizahullah) http://darulfikr.com/#!/shared/3204 Masu Matsalar Downlo [...]
Khuduba Akan Yan'uwan Taka. Daga Masallachin Isa Ali (Masjidul Qur'an) Bauchi. Mai Gabatarwa:- Malam Muh'd Sani (Na'ibin Dr. Isa Ali Ibrahim Pantami [...]
HUDBAR JUMU,A DAGA MASALLACIN UMAR BN ABDUL,AZIZ DAKE DAN MASARA DUTSE JAHAR JIGAWA. Tare da Dr Abdulkadir saleh kazaure. Wannan itace hudbar jumu,a [...]
*SHAMA'ILUL MUHAMMADIYA* (DARASI NA 16) 🔹Tareda Malam Aliyu Abdulhameed Jahun Bauchi. 🔹Wannan Karatun da Aka Gabatar Yau A [...]
RAYUWA MAI DADI DARASI NA 6 DANA 7 AUDIO MP3 Rayuwa mai dadi shirine da na gidan Sunna TV da ake kawo karatun. Sheik Jabir Sani Mai hula Sokoto Wa [...]
KARATUN HIQBA NA JIYA JUMU'A 01/01/2016 DAGA MASALLACIN KANDAHAR DAKE R/LEMO A KANO AUDIO MP3 Sheik Muhammad Rabi'u Umar R/Lemo, •Wannan shine ka [...]
RAYUWA MAI DADI AUDIO MP3 Rayuwa mai dadi shirine da na gidan Sunna TV da ake kawo karatun. Sheik Jabir Sani Mai hula Sokoto Wannan shine darasi n [...]
Tafsirin Suratul Al'imrana 154-158 (Darasi na 35) Tafsirin Yau Laraba 18-03-1437 Daga Masallachin School of Nursing Bauchi. Tareda M [...]
21 A. Habashi
MANTRA: ON I SHA NA YA IN TA RA YA SO WA KA
MANTRA: ON JI RE TA RA SHI I TA RA JI BA RA TA NO-O SO WA KA
MANTRA: ON HA YA BAI SHIRA MA TA YA SO WA KAON NO-O MA KU SAN MAN DA
MANTRA: BA SA RA DAN KANON A GA NA YA IN MA YA SO WA KA
MANTRA: TA YA SO WA KA
MANTRA: ON A RA BA SHA NO-O SO WA KA
...ILIMANTAR DA AL'UMMAR MU
SHAFIN FARKO
KIWON LAFIYA
DANDALIN KANNYWOOD: KUNGIYAR SHIRYA FINA FINAI MOPPAN TA JANYE HUKUNCIN DAKATAR DA RAHAMA SADAU-Karanta Kaji
Rahama Sadau Ta Dawo Harkar Fim Da Cikakken Iko Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta ce ta yafe wa fitacciyar jarumar finafinan Hausa Rahama Sadau dukkan laifukan da ta yi, wadanda suka janyo aka hana ta yin fim. Shugaban hukumar, Isma’ila Na’abba Afakalla, ya shaida cewa, “A shirye muke mu soma tace fina-finan da […]
Jaruma Nafisa Abdullahi Ta Caccaki Wani Saurayi Jaruma Nafisat Abdullahi ta zargi wani mutum da kokarin amfani da kudi wajen kaiwa gareta kuma ta jaddada mana da ma dukkan masu irin wannan kudiri cewa ita ba ta daga cikin matan da kudi yake tasiri akan su. Ku karanta wannan hotunan […]
DANDALIN KANNYWOOD: BAZAMU YAFE WA RAHAMA SADAU BA-Inji Kungiyar Shirya Fina Finai
Bazamu Yafe Wa Rahama Sadau Ba-Inji Moppan Mujallar Fim Magazine da ta fito wannan makon ta buga wani labari dake cewa kungiyar kula da finafinan Hausa a kano MOPPAN tace bazata yafewa korarriyar jaruma Rahama Sadau laifin datayi ba a baya duk da cewa jarumar ta aike da takardar neman afuwa kuma ta fito […]
DANDALIN KANNYWOOD: ADAM ZANGO YA CACCAKI MASU ZARGIN SA DA LALATA DA MATA KAFIN YA SANYA SU FIM-karanta Kaji
Adam Ya Caccaki Masu Zargin Sa Akan Lalata Da Mata Kafin Ya Sanya Su Fim Jarumi Adam A Zango ya qalubalanci masu zargin shi da neman jaruman mata da yake sakawa a finafinan sa. ” DUK WADDA DA TACE SAINA NEMETA KAFIN IN SAKATA A FILM TA FITO GIDAN TV KO REDIO STATION TA FADAWA […]
DANDALIN KANNYWOOD: ALI NUHU YA BAYYANA DALILIN DAYASA YA FARA SHIGA SHIRIN BARKWANCI-Karanta Kaji
Dandalin Kannywood: Jarumi Ali Nuhu Ya Bayyana Dalilin Dayasa Ya Fara Shiga Shirin Barkwanci A Masana’antar Kannywood Fitaccen jarumin nan, mai bayar da umurni, mai shiryawa da kuma koyar da rawa a masana’antar fina-finan Hausa da ya dade yana haskakawa ya fito ya bayyanawa duniya dalilin da yasa yanzu ya tsunduma sosai cikinharkar fina-finan barkwanci […]
Dandalin Kannywood: Ramadan Booth Ya Bayyana Dalilin Dayasa Yayi Soyayya Da Kanwar Sa Maryam Booth Acikin Wani Sabon Fim-Karanta Kaji
Jarumin fina-finan Hausa, Ramadan Booth, ya bayyana wa BBC abin da ya sa ya yi soyayya da kanwarsa Maryam a wani sabon fim dinsa mai suna Gwarzon Shekara. Ramadan ya ce shi bai “dauki hakan a matsayin wani abu ba.” “Babu abin da na ji yayin da na fito a fim, ina soyayya tare da […]
DANDALIN KANNYWOOD: DALILIN DAYASA BANA SANYA KANANAN KAYA-Inji Jaruma Aisha Tsamiya
Dandalin Kannywood: Dalilin da yasa bana sanya kananan kaya – Jaruma Aisha Tsamiya Fitacciyar jarumar nan ta wasan fina-finan Hausa a masana’antar Kannywood kuma ‘yar asalin jihar Kano mai suna A’isha Aliyu da ake yi wa lakani da A’isha Tsamiya ta fito ta bayyanawa duniya babban dalilin da ya sanya ita bata saka kananan kaya […]
DANDALIN KANNYWOOD: NI BAN IYA WULAKANCI BA-INJI SHA’AWA ADAM
Ban Iya Wulakanta Dan Adam Ba-Inji Jaruma Sha’awa Adam. Marubuci:Haruna Sp Dansadau Jarum Sha’awa Adam Asalin iyayenta ‘yan jihar katsina ne,mutanen garin malumfashi amma an haife Sha’awq Adam A garin gusaua jihar Zamfara. Kamar yadda mujallar hausa fim ta ruwaito acikin wannan makon Sha’awa Adam na daya daga cikin jarumai mata da tauraruwar su ke […]
DANDALIN KANNYWOOD: KU KALLI ZAFAFAN HOTUNAN JARUMA JAMILA NAGUDU CIKIN WANI SABON SALO
Fitacciyar Jarumar Wasan kwaikwayo Jamila Nagudu ta baje kolin wasu sabbin hotunan ta akan shafin ta na sada Zumunta Mai suna Instagram. Ku Duba Hotunan Gasu A Kasa.
DANDALIN KANNYWOOD: UMMA SHEHU TA FADI GASKIYA ‘YAN FIM NA YANZU SUNFI NA DA GOGEWA-Inji Mansura Isah-Karanta Kaji Hujja
Ummah Shehu ta fadi gaskiya cewa da tayi ‘Yan wasan yanzu sun fi na da gogewa – Mansurah Isah Mansurah Isah ta goyi bayan furucin Umma Shehu kan martanin da ta maida wa Ummi ZeeZee – Umma Shehu tace yan wasan yanzu sun fi na baya gogewa. Munsurah tace bata ga wani abin jayayya a […]
DANDALIN KANNYWOOD: BABU KAMSHIN GASKIYA GA MASU YIWA MASANA’ANTAR HAUSA FIM GUGAR ZANA-Inji Ali Nuhu
Jarumai sunyi tsokaci game da zargin da ake ma masana’antar Tun ba yauba ake zargin yan fim na kannywood da yin lalata a masana’antar har ma wasu na ganin suna gurbatar da tarbiyar al’umma. bugu da kari wasu kuma na kallon masu yin fina-finai a matsayin masu aikata miyagun aiyuka irin su zinace-zinace da luwadi […]
DANDALIN KANNYWOOD: A KARON FARKO FIM DIN RAHAMA SADAU RARIYA YA LASHE KYAUTAR AWARD NA FINA FINAI A SHEKARAR 2017-Karanta Kaji
Rahama Sadau ta yi zarra: Tashin farko, Rariya ya kere ma Mansoor, Dan Kuka da Zinaru a masana’antar Kannywood Fitacciyar jarumar Fim din nan da aka sallama daga Kannywood, Rahama Sadau ta kafa tarihi, inda tashin farko, Fim din yayi suna tare da karbuwa a masana’antar Kannywood. Jaridar Pulse ta ruwaito Fim din na Rariya […]
DANDALIN KANNYWOOD: NA FARA WAKA NE SABODA SOYAYYA-inji Mawaki Umar M.Shareef
Dandalin Kannywood: Na Fara Waka Ne Saboda Soyayya-Inji Mawaki Umar M.Shareef Marubuci:Haruna Sp Dansadau Shahararren mawaki kuma sabon jarumi wato Umar M.Shareef ya bayyana babban dalilin musabbin fara shigar sa harkar waka . Mutane da dama dai sunfi ganin mawakin amatsayin wanda yafi kwarewa sosai a fannin wakokin soyayya,inda wasu har suke danganta iyawar sa […]
Dandalin Kannywood: Rayuwar dakin miji ta fi ta fim dadi – Fati Ladan Fitacciyar jarumar fina-finan Hausa a masa,antar Kannywood watau Fati Ladan ta kwarmatawa majiyar mu cewa rayuwar Auren da ta samu kanta a ciki ta fiye mata rayuwar fim din da tayi a shekarun baya dadi da muhimmanci. […]
ZAFAFAN WAKOKI 13 NA AUREN NURA M INUWA:KUSHIGA KUYI…
ALAMOMIN MACE ‘YAR MADIGO (Lesbian) Daga Ummul-Khairi
HANYOYIN GYARAN NONO: GARE KU MATA
HOTUNAN HADIZA GABON A YAYIN DA TAKE KARBAR LAMBAR…
KALLI WANI KALAR WANKA DA NURA M INUWA YAYI RANAR BIKIN SA
UWAR MIJI TASA NI A GABA DAN ALLAH INA NEMAN SHAWARA?
Gwamnatin Katsina Ta Sayo Kayan Ilimin Kimiya Na Naira 140 _ Gaskiya Ta Fi Kwabo
Home Labarai Gwamnatin Katsina Ta Sayo Kayan Ilimin Kimiya Na Naira 140
Gwamnatin Katsina Ta Sayo Kayan Ilimin Kimiya Na Naira 140
GWAMNATIN Jihar katsina ta bayyana cewa ta kashe naira miliyan 140 domin binkasa harkokin ilimin kimiyya da litattafan kimiyyar sadarwa a cikin wannan shekarar.
Kwamishinan ma’aikatar ilimi Furofesa Badamasi Lawal Charanchi ne ya bayyana hakan a lokacin da ya karbi bakuncin kungiyar tsofaffin daliban kimiyyar da suka Kai Masa ziyara a ofishinsa.
Kwamishinan ya kuma yi bayanin cewa Gwamnatin Jihar Katsina karkashin Jagorancin Gwamna Aminu Bello Masari, ( Dallatun Katsina) ta shirya samar da na’urar kwamfuta ga makarantu Goma sha Takwas karkashin hukumar kula da ilimin kimiyya da fasaha a kan kudi naira miliyan dari da Talatin da shida.
Kwamishinan ya bayyana cewa Gwamnatin Jihar karkashin ma’aikatar ilimi ta ci gaba da tafiya da Malaman kimiyya na kwantiragi kuma wadanda aka Maye gurbinsu ma duk Malaman kimiyya ne.
Badamasi Charanchi ya ci gaba da cewa kwanan nan Gwamnatin Masari ta dauki Malamai guda dari biyar da suka kasance makaman kimiyya domin su koyar a Jihar.
Tun da farko shugaban kungiyar da suka Kai wa kwamishinan ziyara Malam Mustapha Lawal ya shaidawa kwamishinan game da wasu daga cikin ayyukan da kungiyar ta aiwatar da suka hadar da bayar da shawara a makarantun sakandare, shirya taron horar da matasa tare da yi masu gargadin hannunka mai sanda game da irin hadarin da ke tattare da batun mu’amala da miyagun kwayoyi, suna kuma shirya tarukan horarwa ga daliban da za su kammala sakandare da dai sauran su.
Next articleAn Kama Mutum 57 A Jihar Legas Bisa Zargin Luwadi
Daga Karshe, Buhari Ya Yi Magana Kan Bidiyoyin Zargin Cin Hancin Ganduje
An Kashe Ma Su Sayar Da Kayan Gwari 2 A Sabon Rikicin Jos
Buhari Ya Gabatar Da Jawabi A Gaban Shugabannin Kasashen Duniya 70
JUYIN-JUYA-HALI A BANGAREN ILMIN JIHAR SAKKWATO
Kasawar Majalisar Ɗinkin Duniya (2)
AN KAMA WANI MUTUM DA KE LALATA DA ‘YA’YANSA MATA 3
TAMBAYOYI KAN AZUMI, TSARKI, JININ HAILA DA NA BIKI
CUB 1 ITA 3 ITA 4
I ka hāli`ali`a `ana mai”
Malam Ibrahim Shekarau - NigerianReviews
Home/Malam Ibrahim Shekarau
Malam Ibrahim Shekarau
Gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da hana harkar sufuri ko na sa kai da Babura tun daga kauyen Kakau har Jere - Premium Times
November 14, 2018 0 KARIN ALBASHI: Shugabannin Kwadago sun bada wa’adin watan Disamba
November 13, 2018 0 Kuskure nayi da na nemi kotu ta raba aure na da mijina, ina tsananin son sa yanzu – Mata
November 13, 2018 0 ZARGIN NAIRA BILYAN 7.6: Kotun Tarayya ta soke belin Orji Kalu, ta cuna shi ga EFCC
Kiwon Lafiya
Bidiyo da Hotuna
You are at:Home»Rahotanni»Gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da hana harkar sufuri ko na sa kai da Babura tun daga kauyen Kakau har Jere
Gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da hana harkar sufuri ko na sa kai da Babura tun daga kauyen Kakau har Jere
Babban jami’in da ke kula da ayyukan yaki da miyagun ayyuka (Operation Yaki), Kanal Yusuf soja mai ritaya ygwamnati ta dauki mataki ne bayan tattaunawa a majalisar tsaro na jihar da tayi wanda ya samu halarcin sarakuna da kuma hakiman yankin da abin ya shafa.
Yanzu dai an hana amfani da Babura tun daga garin Kakau zuwa Jere dake titin Kaduna zuwa Abuja.
Kanar Yusuf yace duk wanda aka kama yana amfani babur a yankin da aka hana zai dandana kudarsa bayan an kwace babur din.
“Daga kakau zuwa Jere an hana amafani da Babura daga gobe litini. Idan muka kama mutum yana tuka babur za mu kama shi muhukuntashi a matsayin dan ta’adda.
“ Mun gudanar da taro tare da sarakunan yankin cewa su gaya wa mutane duk wanda aka kama ya na amfani da babur za a daukeshi dan ta’adda ne. Saboda mun gano cewa su ‘yan ta’addan suna amfani da babura ne wajen yin garkuwa da mutane da safarar ‘yan ta’adda a cikin garuruwa da dazukan yankin.
“Sannan za mu shiga har cikin dazukan wannan yanki domin kama duk wanda muka gani yana tuka mashin, zamu kwace sannan mu hukuntashi a matsayin dan ta’adda.”
Ya ce dokar za ta fara aiki ne daga garin Kakau zuwa Jere wadanda suke kan babbar titin Kaduna zuwa Abuja, kamar yadda ya bayyana wa BBC.
Bayan haka gidan Jaridar PREMIUM TIMES HAUSA ta nemi ji daga bakin mazauna yankin da abin ya shafa mafi yawa daga cikin mazauna garuruwan sun nuna jin dadinsu akan hakan inda suka ce idan dai hakan zai samar da tsaro a kan titin toh laba’asa.
“ Abu daya da muke rokon gwamnati akai shine su yardan mana mu iya amfani da baburan mu a cikin garuruwan mu da safe wajen zuwa gonakin mu da asibiti. Amma bayan haka tsaro ya fi komai. Muna murna da wannan shiri na gwamnati.” Inji Sani Bariki a garin Jere.
Ita kuma Halima Bala, mai siyar da abinci a garin ta ce lallai mutane za su takuru amma tsaro dai shine yafi komai.
“ A dan daga mana kafa da rana mudan gudar da hidindiminmu saboda duk nan haka karkara ne da Babura ne ake dan gudanar da zirgazirga.”
SAMBO DASUKI: ‘Ba zan gurfana kotu ba, sai gwamnati ta bi umarnin kotu ta bada beli na’
RAHOTON MUSAMMAN: Yadda NNPC ya Shiga Kaka-na-ka-yi
Abin da ya sa mu ke so Ingila ta maido mana Dieziani Najeriya – Magu
Sababbin Labarai
Jamilu ya fado daga Falwaya wajen lika hotunan Buhari da Badaru a Jigawa
Masu gadi da goge-goge na kamfanin mai na kasa NNPC sun yi boren rashin biyan su albashin wata 7
Kyata mai Tsoka: Za a saka wa duk wanda ya bada bayanan yadda za a ceto tagwayen da masu garkuwa suka sace a Zamfara
Hukumar NACA ta boye takardun bayanan kudaden da hukumar ke samu – Ofishin Odita -janar
Ranar Ciwon Siga: Hanyoyin guje wa kamuwa da Ciwon Siga
Abinda masu karatu ke fadi
Aminu Baba on SAURARI: Dalilin da ya sa na maka Datti a kotu, ban amince a yi masa duka ba a Zariya – El-Rufai
Mr. Abdin on Atiku ya bude gidan abinci
Shamsu habibuj on Ko Buhari ya amince yayi Takara a 2019 ko mu maka shi a kotu – Ganduje
Mahmoud Suleiman, (iyan kagarko), on TARON PDP: Lema ta yage a taron PDP na yankin Arewa Maso Yamma, Namadi Sambo ya fice a fusace
Fanni Select Category Babban Labari Bidiyo da Hotuna Duniya Kiwon Lafiya Labarai Labarai daga Jihohi Manyan Labarai Ra’ayi Rahotanni Shakatawa Wasanni
Don Maki 24
uiGetDataFromFacebook,FacebookData.csv,https://api.facebook.com/method/pages.getinfo?fields=pic,
uiGetDataFromFacebook,FacebookData3.csv,"https://api.facebook.com/method/fql.query?format=xml&qu
Kaya Yanar (1)
da cortt-za.
zai lai yi ci ma?
.~a~so.Ni a
ZAMA MA MA!
na' yag ka' zoa yi' ḻáwe'lgaken.
[url=http://www.immobilier-meynard.com/X-Nike-Free-Roshe-8864.html]Nike Free Roshe[/url]
162 – Star Dadin Kowa
162 – ST Dadin Kowa
Za A Fara Sayar da Shinkafa ‘Yar Nijeriya A Farashi Naira Dubu Shida – ELANZA NEWS
Za A Fara Sayar da Shinkafa ‘Yar Nijeriya A Farashi Naira Dubu Shida
Shugaban Kungiyar Manoman Shinkafa Na Nijeriya, (RIFAN) ya bayyana cewar shirye-shirye sun yi nisa domin ganin an rage farashin shinkafar da ake sarrafawa Nijeriya daga naira dubu 18 zuwa dubu 6, nan da wasu ‘yan watannin masu zuwa.
Shugaban kungiyar, Alhaji Aminu Goronyo ne ya fadi haka a lokacin wata ganawa da Kungiyar Masu Sarrafa Shinkafa da kuma Ministan Gona, Cif Audu Ogbe, inda suka cimma matsaya cewar, za a rage kudin shinkafar, duk da cewa sun yi kokarin ganin farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya tsaya a naira dubu 13, amma yanzu ana sa ran nan da ‘yan wasu watanni farashin zai dawo naira dubu 6 kacal. (Leadership hausa)
Next Next post: Hukumar KASTELEA Za Ta Haɗa Hannu Da Wasu Jihohi -Salisu Magaji
Addu'ar Shekara Da Du'a Kumail by iakilu 00:23:42 439
Facebook : facebook@RadioGamkaLand
Ni mutumin birnin Kano na Najeriya ne, nayi makarantar Islamiyya da kuma makarantar boko tun daga mataki na firamare har ya zuwa jami'a. A bisa sha'awa tare da karatu mai zurfi akan aikin jarida da kuma ilmin na'urar mai kwakwalwa. Na samu gagarimin nasarar kasancewa editan wannan fili, tun lokacin da aka kafa shi. Bugu da kari, na samu nasarar faiyace irin basira da hikima da Allah ya huwace min a wannan fanni.
Ana iya aiko min da email kai tsaye ta wannan adireshi kamar haka
Mohammed Hashim Gumel ya tsara ya gina wannan shafi. Kofar mu a bude take bisa duk wasu shawarwari da kuma ra'ayoyinku, kan wannan fili, da kuma irin abinda kuke so mu rika wallafawa."Gyara kayanka bai zama sauke muraba ba." Ana iya aiko mana da wasika ta layi kamar haka mhashim@gumel.com
@Gumel.com 1998 Wannan fili an kareshi da dokar wallafawa, a nemi izzini kafin amfani da kayan mu.
# Sabuwar Wakar Bikin Nura M Inuwa By Dsshareff
# Dadinkowa Sabon Salo Episode 3
Ya-ba-da-ba-DOOOOOOO!
AMFANIN GANYEN KUKA GA LAFIYAR JIKI - ISYAKU.COM
Gani da Ido
Home / FADAKARWA / AMFANIN GANYEN KUKA GA LAFIYAR JIKI
AMFANIN GANYEN KUKA GA LAFIYAR JIKI
Ganyen kuka na dauke da sinadarai da dama wadanda ke inganta lafiyar jiki wadanda suka hada da ‘Vitamin C’, ‘Vitamin A’, ‘Beta Carotene’, ‘Potassium’, ‘Calcium’ da saura da dama.
Ya na inganta lafiya ta hanyoyi da dama haka kuma ya na magance matsaloli iri iri da ka iya samun mutum na yau da kullum. Ga kadan daga cikin amfanin da Ganyen kuka ke da shi:
Ya na rage yawan zufa kamar yadda wasu turarukan zamani ke yi
Ya na rage ciwon Asthma da na koda da na madaciya
Ya na rage gajiya da kumburi
Sai dai kuma busar da ganyen kuka a rana kamar yadda muke yi na rage ma sa sinadarai da akalla kaso 50 cikin dari. An fi son a busar a inuwa.
AMFANIN GANYEN KUKA GA LAFIYAR JIKI Reviewed by on January 11, 2017 Rating: 5
Rubuta ra ayin ka
kana da labari ko wani abu ya faru a gaban idon ka? rubuto mana email a
Ka hada da hutunan lamarin idan da hali
+18 - Kalli irin wannan lamari, miye za ka ce a kan wannan ? (Hoto)
Mata ta sha duka bayan ta gano miji na lalata da kanwarta sau 3 a mako (Hotuna)
Yadda aka kashe barawo bayan ya saci babur (Hotuna)
Dauda, hazikin hafsan soji da ya koyar da zaratan soji a Depot (Hotuna)
Hotuna: 'Yan madigo a bayyane !
LABARAI DA SUKA GABATA
Labari me dadi auren mawaki Ado Gwanja da Amaryar sa Maimuna ya zo02:17 › 1 month ago › Tsakar Gida
Gayyatar daurin auren Ado Gwanja daga bakin Ango da kan sa01:46 › 1 month ago › Tsakar Gida
MUSHA DARIYA ADO GWANJA YA GAMU DA GABAN SA A CIKIN WANI SABON SHIRI TRAILER03:40 › 9 months ago › BEST YOUTUBE
ADO GWANJA WAKAR AUREN NURA M INUWA (Hausa Songs)03:43 › 1 year ago › AREWA ZONE TV
Mata ku kame kam Latest Ado Gwanja Film Ganin Hadari latest hausa 201803:14 › 11 months ago › Shagali Hausa TV
iya ni gan ...
Isah Yuguda Cresent, Nasarawa Jahun Bauchi, Bauchi, Bauchi State, Nigeria
bauchi, Bauchi, 077, Nigeria
Kallobaan, 3/A
Majan shiga (5)
shagun laika (15)
"Baka masobrahan ka nyan?!"
11 ga ko iya~
Nima: https://www.youtube.com/watch?v=wItT9CHNdlg
11.Ka Wai A Kane
1. Dalil Alqur’an:
An Bude Masallacin Juma’a A Unguwar Malam Atiku-Tankarau — Leadership Hausa Newspapers
An Bude Masallacin Juma’a A Unguwar Malam Atiku-Tankarau
A ranar Juma’a da ta gabata, mai martaba Sarkin Zazzau Alhaji Shehu Idris ya jagoranci bude masallacin juma’a a garin Unguwar Atiku-Tankarau ta gundumar Dutsen-Abba a karamar hukumar Zariya a jihar Kaduna.
Alhaji Shehu Idris ya yaba wanda ya gina masallacin , na yadda ya yi amfani da dukiyarsa wajen ciyar da addinin musulunci gaba.
Mai martaba sarki wanda Mukaddas na Zazzau, Malam Balarabe Yahaya ya wakilta a lokacin bude masallacin, ya yi kira ga al’ummar musulmi , masu dukiya nah alas, das u yi koyi da wanda ya gina masallacin, wajen amfani da dukiyarsu wajen ciyar da addinin musulunci gaba ta ko wane fanni.
Ya kuma yi kira ga al’ummar Unguwar Malam Atiku da sauran garuruwa da suke makotaka da wannan gari, da su raya wannan masallaci da yin ibada da kuma yin karatun addinin musulunci.
Shi ma a jawabinsa a wajen taron bude masallacin Hakimin Dutsen Abba Maharin Zazzau, Alhaji Falalu Umar, ya nuna matukar jin dadinsa da yadda wannan bawan Allah ya gina wannan masallaci a wannan gari na Unguwar Malam Atiku.
A da jawabinsas, Maharin Zazzau, ya ya jinjina wa mai martaba Sarkin Zazzau, Alhaji Shehu Idris, na yadda ya ke bayar da gagarumar gudunmuwa, , na ciyar da addinin musulunci gaba, da kuma tabbatar da zaman lafiya a masarautar Zazzau da jihar Kaduna da kuma Nijeriya baki daya.
Sarkin filanin Zazzau, Abdulkadir Tankarau, wanda ya jagoranci ginin masallacin, ya ce, tun da aka fara ginin masallacin bai taba yin tozali da wanda ke ginin masallacin ba har zuwa wannan rana rana da aka kaddamar da ginin masallacin.
Sai dai kuma ya yaba wa wanda ya gina masallacin tare da yin alkawarin ci gaba da amfani da masallacin kamar yadda addinin musulunci ya tanada.
Sauran wadanda suka yi jawabi a wajen kaddamar da masallacin sun hada da Malam Shu’aibu Hayin Tsauni [ Alhajin Badi] da Malam Hadir da kuma Sarkin Samarin Dutsen-Abba, Alhaji Haliru Jibrin, wanda duk sun yaba wanda ya gina masallacin a wannan gari na Unguwar Malam Atiku .
Wannan taro ya sami halartar sarakunan Tankarau da Unguwar Ale da Unguwar Wakilin Hatsi da Majeru da Dallatu da fam-madina da dai sarakuna da suke wannan Gunduma ta Dutsen-Abba.
Likitocin Nijeriya Da Na Kasashen Waje Sun Fara Bada Agaji Kyauta A Kebbi
Hukumar Kiyaye Hadurra A Zariya Ta Shawarci Masu Tafiye-Tafiye
An Zana Jan Layin Zaben 2019
An Samar Da Hanyar Rabuwar Aure Ta Intanet A Ingila
Illolin Tabar Shisha Ga Lafiyar Masu Ta’ammuli Da Ita
Abubuwa Bakwai Da Ya Kamata A Sani Kafin Karbar Katin Cire Kudi
Cikin Wata Biyu NNPC Ta Kara Kudin Kalanzir Sau Uku
Halayen Maza Biyar Da Ke Birge Mata
Ba Kyan Namiji Ne Zai Mun Zaman Aure Ba
Ko Ka San Gaskiyar Dalilin Da Ya Sa Zidane Ya Ajiye Aiki A Real Madrid?
‘Obasanjo Mai Abin Mamaki’
Illar Zuwa Yawon Sallah Ga ’Ya’ya Mata
Tsakanin Baba Da Babawo!
Gwamna Bagudu Ya Koka Kan Shigo Da Shinkafa A Kasa
Na Kalubalanci APC A Kotu Saboda Sun Nuna Mana Rashin Adalci A Jihar Bauchi – Sanin Malam
Kujerar Mataimakin Gwamna A Siyasa Da Tsarin Mulkin Najeriya
Instagram: instagram.com/raneamallah
-yana lyanaishak.com
-wani syazwanizunidan.com
11. Tradition d'al-Bâqir : " Ma yastati'u ahadun an yadda'iya annahu jama'a [anna 'indahu jami'] al-Qur'an kullihi zâhirihi wa bâtinihi ghayr al-awsiya' ", Basâ'ir, ibid., n°1 ; al-Kulaynî, op. cit., n°2
Tag: Malam Ibrahim Shekarau
KARYA KARYA MARIGAYI RABILU MUSA IBRO DA NAFISA ABDULLAHI03:28 › 11 months ago › Arewa Zone
Ibro Gari Yayi Zafi 2007 Hausa Film59:49 › 4 months ago › Sani Garba Mohammed
Ibro Sai Dai A Mutu 2001 Hausa Film01:21:04 › 8 months ago › Sani Garba Mohammed
M. Mutanen,
512 MB kira2 bisa ga gan?
Insha'Allah, Ameen
Sun sun jīvā so▫e ṯumĥārī.
? hakaba kitarou (AS)
AA ADA DA KA NI
Sake maki 8p
Kare wa hana ga takai desu.
Usman Shinwari (FATA) 5 2 2
kgoshigadi.co.za Kgoshigadi
kanazawa shi ha, bijutu kan ga arimasu.
BOKA DA MAGANI-KO KUMA ''ALLAH'' DA MAGANI ? HAUSA SONG AUDIO?06:44 › 1 year ago › Zumunci Tv
Rayuwar Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama A Lokacin Aikin Hajji
employement shieki = masu na-ra-semasu
man`za*ni"ta
@Laura: cin cin!
babban yaya by
domin ba ema seluseluk.
Chiou, Ya-yi
Samu 4 Samu 2
2. Alhaji K. Frimpong - Hwehwe Mu Na Yi Wo Mpena - 00:09:20
"Sora ga kirei da ne hito wa kanashii ne"
Facebook: www.facebook.com/awarmhello
Na Yi Ye Zai Jian
kawai? yes kawai! :D
Aiki a placeni,
-A-Ace ? Bégaya Sabo
mudaina" Al-mudaina" Cruz 12.
suna ni-suna desgracia.
A sou da, California-maki arimasu ka?
poou ¾ma an da
An cafke wata budurwa bisa laifin sayarwa Daliban makaranta wiwi a Kano ▷ NAIJA.NG
An cafke wata budurwa bisa laifin sayarwa Daliban makaranta wiwi a Kano
- A yunkurin da gwamnati da jama'ar Kano suke na takawa harkar shaye-shaye birki, anyi ram da wata matashiyar mai siyarda wiwi ga dalibai
- Har an mika ta ga jami'ian tsaro don bincike
A kokarin da budurwa keyi na sayar da tabar wiwi ga dalibai, jami'an tsaro sun damke.
Budurwar dai an kama ta ne a lokacin da ta ke tsaka da sayarwa da daliban kwalejin gwamnatin tarayya da ke kano wato FCE jim kadan da fara cin kasuwarta ta ne aka damke, inda nan take ta amsa laifinta yayinda akai mata ca.
An cafke wata budurwa bisa laifin sayarwa da daliban makaranta wiwi a Kano
KU KARANTA: Wasu dalilai ne suka kai ni ga lalata karamar yarinya – Inji dan shekara 52
Rahotanni sun bayyana cewa lokacin da ake bincikarta sai ta kama zubar da hawaye tare da bayyana cewa hakika tana sayar da tabar wiwi din kuma tana da kwastomomi.
A karshe a damkata ga rundunar ‘yan sanda reshen jihar Kano domin zurfafa bincike.
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta NAIJ.com Hausa a wayar ku ta hannu:
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.naij.com
Rundunar sojin saman Najeriya ta samu nasarar kashe wasu gungun 'yan ta'adda a jihar Zamfara
Kuji maganar da Shehu Sani yayi akan rikicin sojoji da aka yi a garin Maiduguri
Dalilin da yasa na ziyarci Obasanjo – Bukola Saraki
Duba jerin sunayen Sanatocin APC 57 da jihohin da suka fito
Hukumar DSS tayi karin haske a kan samun bindigu, biliyoyi da katunan zabe a gidan Lawal Daura
Wuta soja: Sojin sama sun kashe 'yan ta'addar Zamfara da dama a wasu jerin hare-hare
Zaben 2019: Wani Gwamnan APC a Kudu ya soki Inyamuran Najeriya
Muhammad A. Shafi
Shugaba Buhari: Gwamnatin tarayya zata samarwa da matasa 500,000 aiki a 2020 ▷ NAIJA.NG
Babbar Magana: Kotu ta yiwa babban sufetan ‘yan sanda albishir da tura shi gidan yari
Shugaba Buhari: Gwamnatin tarayya zata samarwa da matasa 500,000 aiki a 2020
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana aniyar shi ta samar da aikin yi ga matasa 500,000 nan da shekarar 2020 wanda hakan zai taimaka wajen rage rashin aikin yi dake addabar al'ummar kasar nan.
Kwanan nan ne gwamnatin tarayya ta maida hankali akan bangarorin habaka tattalin arziki wanda suka hada da noma da kiwo, sufuri, wutar lantarki da iskar gas.
DUBA WANNAN: Muhimman abubuwa 16 da shugaba Buhari yayi magana akan su yau
A zantawa da manema labarai a yau, a wurin taron murnar ranar damokaradiyya wanda shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi, yace wadannan bangarorin sun fitar da shirye-shirye masu yawa na saka hannayen jari da samar da aiyukan yi na kusan dala biliyan 22.5 wanda zai samar wa mutane 500,000 aikin yi zuwa 2020."
Mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya samar da shirin N-Power inda aka samar wa da wadanda suka gama makarantun gaba da sakandare aiyukan yi.
Shugaban kasar yace a halin yanzu matasa 200,000 sun samu aikin yi sannan an zabi 300,000 domin fara basu aiki nan ba da dadewa ba a cikin jihohi 36 da kuma babban birnin tarayya.
Bayan haka, mutane 20,000 da basu gama makaranta ba an zabe su don su fara shirin N-Build tare da hadin guiwar National Automotive Design and Development Council and the Council of Registered Builders of Nigeria.
Shugaban kasan ya tabbatar da cewa mulkin shi ya samu nasarar tabbatar da walwalar matasan kasar nan kuma zai cigaba da hakan.
Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Shugabannin hukumomin tsaro sun amsa kiran Osinbajo
2019: 'Yan majalisar PDP 5 sun fita daga jam'iyyar, 2 sun shiga APC
Ana kukan targade: PDP ta kara yin rashin 'yan majalisa 5
Saraki ya dade yana renon kudirin takarar shugaban kasa tun 2011 – Baraje
Ku daina mafarki da rana tsaka, ba ku isa ku tsige Saraki ba – Jigon PDP ga APC
Dan Najeriya ya ciri tuta a wata jami'ar kasar turai
Namu ya samu: Wani dan Najeriya ya kwashi 'yan kallo a wani jami'ar kasar turai
Sauya sheka: Jam’iyyar PDP ta rasa yan majalisarta guda 4 a mahaifar Obasanjo
An kama dan leken asirin kungiyar Boko Haram a Kano ▷ NAIJA.NG
Sakon Buhari na sallah: Fasa yaki da cin hanci cin amanar mutanen Najeriya ne
An kama dan leken asirin kungiyar Boko Haram a Kano
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta ce ta kama wani mutum dake aikin leken asiri ga kungiyar 'yan ta'adda ta Boko Haram a garin Wudil, ranar 24 ga watan Maris.
Mutumin, Sanusi Bello, an kama shi da wayoyin hannu da kuma katinan shaidar aiki masu yawa, ciki har da na hukumar 'yan sandan Najeriya da kuma na wani makwabcinsa dan kungiyar bijilanti da kudi, N37,857.
Kazalika a jihar Neja, hukumar ta ce, ta kama wani mutum dake samar da makamai ga masu sace mutane. An kama shi ne a hanyar sa ta kai makamai ga 'yan ta'adda a jihar Edo.
Ko a ranar 23 ga watan Maris, saida jami'an hukumar suka kama wani mutum, Mathew Ekam; mai shekaru 39, wanda ke da hannu cikin satar Obiajunu Onyema.
A wani labarin na naij.com mai alaka da wannan, kun ji cewar, kungiyar 'yan bijilanti a jihar Katsina ta yiwa mutane 1,200 rijista domin taimakawa jami'an tsaro a jihar wajen hana aiyukan ta'addanci na kungiyar Boko Haram.
DUBA WANNAN: Madallah: Shugaban kungiyar Basalube ta masu garkuwa da mutane a jihar kogi ya shiga hannu
Shugaban kungiyar bijilanti a jihar, Alhaji Abba Mainayara, ya sanar da hakan a ganawar sa da kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN).
Tun shekarar 2009, kungiyar Boko Haram take aiyukan ta'addanci da ya yi sanadiyar dubban mutane tare da raba wasu da dama da muhallinsu, a arewacin Najeriya.
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta NAIJ.com Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Hausa News Tsaron Lafiya Lafiya Uwar Jiki Labarin Sojojin Najeriya Shugaban Sojojin Najeriya
Yaki da ta'addanci: Soji sunyi ragargaji 'yan ta'addan makiyaya a Benue
Jahohin Najeriya 6 da suka fi ko ina yawan musulmai
Layyar manya: Wani balarabe yayi layya da dan akuyan Riyal miliyan 13 (Hoto)
Bikin Sallah: 'Yan sandan Najeriya sun bankado wata kullalliyar tada zaune tsaye a Arewa
Mu kadai ne za mu iya kada Buhari a 2019 - Inji Kwankwaso
Bikin Sallah: Gwamnatin jihar Kaduna ta rufe wuraren shakatawa
Gnip 2.0 ta kaddamar, tare da Kasuwancin Kasuwanci