id
int64
1
2k
text
stringlengths
9
2.07k
annotator_1
int64
0
1
annotator_2
int64
0
1
annotator_3
int64
0
1
label_offensive
int64
0
1
label_hate
int64
-1
2
link
stringlengths
82
173
1
Ai abun Nace allah ne shike rayawa shike kashewa
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0xtJs3884MBkZMszQChuJzqYVGeGv3BTbBqf6FqDcSb6NY4LQLyDxT1Zv5GmKTnB9l?comment_id=654549589411318
2
a'a Hajiya bawanda yake hanasu idan sunada niyyaryi zasuyi
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02Q9MyMutgRjKJD6L5K7PTs8oBHX89wNohvEpq8HFpRu1qbDfiyACNwAkKo4JxtoUol?comment_id=419281353555999
3
Ga Wata Nan Mai Gemu Kaman Ke.
1
1
1
1
2
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02QAnLmnLrLMqjKg1PxBtq7JYbtzcgNKPjEqUVG6Xzpttuux6bonRZbpXJXFbvuHpEl?comment_id=2061311564257987
4
Yayi kyau, daa ma yaro baya hange nesa sai gabansa. Fatan alheri. Wasalam
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02ELbXiRERUppoi5HRLhkzd62FFN3wwCFdd6Acdf7aygjJ2KQJUJjnfhRxh87eqxMMl?comment_id=1486585878519654
5
*YAJIN AIKIN DIREBOBIN ADAIDAITA SAHU A KANO*. *_HUKUMAR KAROTA NA KARA TA,AZZARA TALAUCHI DA RASHIN AIKIN YI A TSAKANIN MATASA A JAHAR KANO DA AREWACIN NAJERIYA_*. A yau 10/01/2022 matuka baburan a daidaita sahu (keke napep) suka tsunduma yajin aikin sai baba ta gani a jahar kano sakamakon abinda suka kira rashin tausayi da rashin adalci da hukumar karota take nuna musu a cikin sana,arsu ta hanyar kakaba musu haraji mai yawa kala kala wanda basa iya biya saboda yadda rayuwa ta ta,azzara ta hanyar tsadar farashin man fetur,karuwan kudin kayan gyaran mashin din da hauhawar farashin kayan masarufi wanda hakan na da alaka kai tsaye da sana,ar tasu. A cewar wani Direban BIYAN HARAJI ABUNE DA YA ZAMA WAJIBI AMMA A DINGA DUBA KARFIN MUTANE KUMA A DAINA SAKA HARAJIN DA BAZAI TA,AZZARA RAYUWAR JAMA,A BA DOMIN DA YAWA DAGA CIKIN YAN ADAIDAITA SUNA DA IYAYE DA IYALI DA SUKE DAUKAR NAUYINSU DA WANNAN SANA,A.KA KADDARA A RANA KAYI CINIKIN NAIRA 5000 ZAKA BIYA KUDIN HAYAR BABUR NAIRA 2000 KACI ABINCIN 1000 KASHA MAI NA NAIRA 1500 ABINDA YA RAGE SHINE NAIRA 500 KUMA KANA BUKATAR CIYAR DA IYAYE DA IYALI,SIYAN MAGANI,GYARAN BABUR GA KUMA HARAJI KALA KALA DA AKE KAKABAWA MUTANE. Kalamansa sun matukar tayarmin da hankali domin duk wanda yake sana,ar tabbatas bashi da yadda zayyi ne domin sana,ace mai matukar wahala wadda take zama zabi na karshe ga matashi da ya rasa abinda zaiyi na dogaro da kai. Hakika matasa sune kashin bayan cigaban kowace kasa ko yanki a duniya kasancewar sune masu jini a jikinsu kuma manyan gobe da ake kyautata musu zaton zamowa shugabanni,yan kasuwa,malaman makarantu ko kuma ma,aikata da zasu taimaka wajen Gina kasa da wanzuwar zaman lafiya.Matasan arewacin kasar nan mutane ne masu kokarin dogaro da kansu domin kuwa duk kasuwar da kaje ko wata ma,aikata ko ka kalli wata karamar sana,a zakaga yadda matasa suka dauki kaso mafi tsoka a cikinta domin rubawa kansu asiri da kyautata rayuwarsu da wanzar da zaman lafiya. Daga. Amb Comrade Yusuf Dala
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163187372702359/?comment_id=163214652699631
6
Ba hijabi ba kadai,, Qur'ani ma lokaci zaizo Allah zai dauke abinsa,, ya Allah ya rahmanu ya rahimu karka kamamu da laifin wawayen cikinmu ya Allah 🤲🤲🤲
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0vLwNeekyWViZzPrc6XAe8zfdKUUSHWWZLXMuUMeT2LSt6NQJGHuh9vvzkt365Dzul
7
🤣dagabaya kenan ai wannan dadadden abune ga hausawa
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02jViRsxwd81VrhGu1Juw748nePTqXKPKHmTVpokbZCk52QZVKDLBDfEk3XJua6Lcjl?comment_id=788263042278201
8
😁 Allah Ya Hadamu Nima Neman Irinsu Nake Kuma Zan Rike Amana
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02iMXuu9aCXZVpkyufdz9N2zLcUBGSinn3KDgBpxAZzSJXMeH8nhz7eXc3amrAHEH8l?comment_id=2184932538381820
9
😁😁😁😁 Ba Ruwan Ubangiji. Ya Raena Abin da ta bashi dae
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02Yaqo6GcZNvskPuc1nYGFtAzjCkppb8XLtjXrRW7kNcYRwcVNLScf8Skuh3aQQeCtl?comment_id=2135426103296978
10
Kwal uba! Ki kwashi kaso 99% wajen jin dadi shi kuma yanada kaso 1% shine abin fyade? Wannan matar lacked home trying gashi kuma ta kwance masa zani a kasuwa shi kuma ya zama abin dariya
1
1
1
1
2
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=163528572668239
11
Wai su mata ba mugaye cikinsu ai gara wannan namijin da sauki macen da ke aiki mutun lahira kai tsaye fa
1
1
1
1
2
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0rF5YLUawMmaYaZXbmvMCEfiayZMMiipUEhqsXMk6fH276DxAYFR4tjbKNSyhs8mSl
12
5Ga wani jikan malam din acikin kiristoci😂
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02Yaqo6GcZNvskPuc1nYGFtAzjCkppb8XLtjXrRW7kNcYRwcVNLScf8Skuh3aQQeCtl?comment_id=2135426103296978
13
95% Fulani makiya suna da hanu a Taadacin Arewa kasa Nigeria.
0
0
1
1
1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=306535608085629
14
A a Dan uwa wanna maganar kwanan nan ta fara tasowa saboda wasu suna son amfani da ita don cimma bukatunsu na siyasa,dole muyi taka tsantsan my yan arewa. Ai kano Akwai yan kuduma dasuka zama tamkar yan kasa kasancewar kano uwace mu a arewa kuma wanna tarihin ai ba bakobane.
1
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163187372702359/?comment_id=163298819357881&reply_comment_id=163437356010694
15
A cikin su guda nawa aka korawa daga Kan mulki
1
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163187372702359/?comment_id=163848219302941
16
Dan Allah inada tmby wai yara nawa ma suka Haifa ne take wannan shirmen,kodai ta danyi hali irin nasu na mata ne,I rest my case
1
1
1
1
0
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0RWVfpEPSJG5zjYfoLiuX9bT21c6mnHmcPb27tpkqn6GV86EFx2b5XA434CntqNpHl
17
A duk Arewa babu wanda ya kaimu ladabi da hankali. Muna gina yaranmu bisa tubali ingantace don ko in ya tashi ya tashi da hankali, ladabi da kunya. Inaso ka shigo Bida ka koya yadda baba ke musunta na baya gareshi, baba na koya hankali tun shina yaro. Mai hankali, Ladabi, imani da sanin matsayinshi da wuya yaro shi baceka da raini. Saura ya rage gareku. Komai ka shuka shi zaka girba.
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02ELbXiRERUppoi5HRLhkzd62FFN3wwCFdd6Acdf7aygjJ2KQJUJjnfhRxh87eqxMMl?comment_id=1486585878519654
18
Naje hotel kama dakin 30k nakwanta banyi fitsarin kwance Ba hauka akeyi
1
1
1
1
2
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0RWVfpEPSJG5zjYfoLiuX9bT21c6mnHmcPb27tpkqn6GV86EFx2b5XA434CntqNpHl
19
A kowane irin Addini akan sami masu sojar Gona wannan de ba pastor bane Allah ya shiga tsakanin nagari da mugu akowane irin addini
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02Yaqo6GcZNvskPuc1nYGFtAzjCkppb8XLtjXrRW7kNcYRwcVNLScf8Skuh3aQQeCtl?comment_id=2135426103296978
20
A kwatan ta adalci mana
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=163498252671271
21
A masallaci 🤦😭 yaa ubangiji kakawo Mana iyakar wannan musiba Allah yajikan wa inda aka rasa wa inda suka jikkata Allah yabasu lpy Allah yakubutar da wa,inda suka dauka🤲
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0mzCcoKMcnXKPn3mbMCaF6XHMTsuCpSkrG8L5frRD89E6SDSYCezoqyZtt9DJwYUGl?comment_id=520370746205411
22
A shari'ama batayi laifiba matuqar zata iya tsare ka'idodin yin hakan,amma za'atayi hasarar darajoji masu tarin yawa.
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0RK5EAnj7SzQSz4YZ12etVWGtGtByFAzrrUxApcuZeTa3bj1jiZ78vndeDTsBBaDMl?comment_id=5567350863372366
23
A wani dalili za'a rushe mana gida
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=163440356010394
24
A,a babu yadda zakayi kana shugaban wani bai bacekaba, inka gane hakuri akeyi kuma hakurin shine takki gareka. Duk wanda Allah yaba shugabanci shikan gwada hankalinsa ga na baya, don yazama misali ga mai tasowa. Mutun bai cika gomaba, ana gwada hankali da imani da hakuri. Wassalam
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02ELbXiRERUppoi5HRLhkzd62FFN3wwCFdd6Acdf7aygjJ2KQJUJjnfhRxh87eqxMMl?comment_id=1486585878519654
25
A,to kuma dai tazauna ta gani
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02iMXuu9aCXZVpkyufdz9N2zLcUBGSinn3KDgBpxAZzSJXMeH8nhz7eXc3amrAHEH8l?comment_id=2184932538381820
26
A'a kamanta samada shekaru dari ne
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=163395482681548
27
A'uzubillahi, Ya Allah katona asirin su
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0mzCcoKMcnXKPn3mbMCaF6XHMTsuCpSkrG8L5frRD89E6SDSYCezoqyZtt9DJwYUGl?comment_id=520370746205411
28
Aa kuy bin cike kilar akwai gurbatattu cikin su, dan nasan gwamnati bata ai watar da aiki sai ta samu gamsassun bayanai shi yasa muke ganin jin kirinra akan wasu yanke hukunci musamman ga yan ta adda
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02t6Ffj5zVDMx1fyWtbFA3GeN35FhoxHUbToQwPdHpEAh7qk68VnBsrGa3nbv6Y1EHl?comment_id=163483336006096
29
Hm allah yaquta allah yaba kuwa rabasa duk mesA tsridahaka tanemimu kuwadatakecikihaka tayimanA magana in sha allahu
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0rF5YLUawMmaYaZXbmvMCEfiayZMMiipUEhqsXMk6fH276DxAYFR4tjbKNSyhs8mSl
30
Aikuwa basa haka , kamaci sa,a in basuyi maka duka ba
1
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02ELbXiRERUppoi5HRLhkzd62FFN3wwCFdd6Acdf7aygjJ2KQJUJjnfhRxh87eqxMMl?comment_id=1486585878519654
31
Abanza ai yaran su na daji
1
1
1
1
0
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=610566873333876
32
Abba Nasir Umar Allah Yakaramusu Nauyin Kasa
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02XxNCfpAw9D82Z3tg1KXU5qVEWwmYm4o5c6Av6T8AWgCZnPkj14ZgTd4HhBakGZ3dl?comment_id=1243317806235487
33
Abd-El'Mumeen Gambo Abdullahi ArdoFulbe-FulaniEmpire gaskiya wanan zalumci ne mine ne laifinsu wasuka zalumta wanan yana days saga cikin dalilan dake kara ruruta wutar rikiciki Allah ya sawake
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02t6Ffj5zVDMx1fyWtbFA3GeN35FhoxHUbToQwPdHpEAh7qk68VnBsrGa3nbv6Y1EHl?comment_id=164622535890981&reply_comment_id=631281301506824
34
Abd-El'Mumeen Gambo Abdullahi ArdoFulbe-FulaniEmpire ina gani wlhy kuma dayawa masu irin wanan comments basu da tunani ko kadan babu wata kabila ko al'umma da babu mutanen banza ciki harkar kidnapping da tsaro daya lalace arewa. Ae bafulani kawai ake kamawaba babu kabilar da ba'akamawa cikin wanan harka har yan kudu ansha kamasu dawanan harka sabida siyasa dawani a manufa tasiyasa bawanda ake fada sai Fulani sabida kabilan Fulani da hausawa sune target kowane rikiciki yau a Nigeria rigar Fulani ake shiga yan kudu nawa ne aka kama suna sa kayan Fulani suna ta'adanci duk bahaushe dayace Fulani abokan gabarsane wlhy yana yaudaran kansa ne Fulani yan uwanmune baikamata mukyamacesu ba yakamata mudawo da hankulanmu guri daya mufuskanci inda matsalarmu tafara da yanda zamu tunkareta muroki Allah yabamu mafita Allah yagafartaana yayemana wanan fitina ameen
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02t6Ffj5zVDMx1fyWtbFA3GeN35FhoxHUbToQwPdHpEAh7qk68VnBsrGa3nbv6Y1EHl?comment_id=164622535890981&reply_comment_id=164629235890311
35
Abdulbasir Sahabi ammah aibasu bane ko kaji tsoran allah
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02t6Ffj5zVDMx1fyWtbFA3GeN35FhoxHUbToQwPdHpEAh7qk68VnBsrGa3nbv6Y1EHl?comment_id=163345219353241&reply_comment_id=163360932685003
36
Abdulbasir Sahabi idan suna cikin ta'addanci anyi dede idan basu ciki anyi zalunci Allah ya isa
1
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0pb7y8hc912Xhv5GLeuWtbGssE9oBQ5n19XpiUBHy3KGFuP3RLp8X7SXmVDiXZDGwl?comment_id=163345219353241&reply_comment_id=163357996018630
37
Abdulbasir Sahabi su wadannan kuma yan uwansu ne suka tashe su
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02t6Ffj5zVDMx1fyWtbFA3GeN35FhoxHUbToQwPdHpEAh7qk68VnBsrGa3nbv6Y1EHl?comment_id=163345219353241&reply_comment_id=163518859335877
38
Abdulbasir Sahabi su wadannan ne ko Kuma wasu fulanin ne?
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02t6Ffj5zVDMx1fyWtbFA3GeN35FhoxHUbToQwPdHpEAh7qk68VnBsrGa3nbv6Y1EHl?comment_id=163345219353241&reply_comment_id=163363566018073
39
Abdulbasir Sahabi wanna n gaskiya ne
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02t6Ffj5zVDMx1fyWtbFA3GeN35FhoxHUbToQwPdHpEAh7qk68VnBsrGa3nbv6Y1EHl?comment_id=163345219353241&reply_comment_id=163376499350113
40
Abdulbasir Sahabi wlh ko kaduba kagani fa Amma saboda antayar da Yan ta adda suke surutun banza
1
1
1
1
0
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02t6Ffj5zVDMx1fyWtbFA3GeN35FhoxHUbToQwPdHpEAh7qk68VnBsrGa3nbv6Y1EHl?comment_id=163345219353241&reply_comment_id=1733483710178061
41
Abdulfattah Salisu Muhammad nifa A Gyambu ta jahar taraba Nataso kasinko koba fullance Gaske maijin Yaren ful6e baigakureni da yaren fulatanci balle kai waini zakagyarawa magana da harshen ful6e idan kaji Anche kado to Arne kenan inkaji Anche ha6e to Arne kenan A jam,i
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02kNvqkxbccYe7mwVhmmLLLVpQ3pnuspWFFTrab1CpVq7kT4AepW3s9FGxvyZ5uWgel?comment_id=163298819357881&reply_comment_id=163992705955159
42
Abdullahi Adam kafara budewa uwarka kafuri
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02tGQg2EGE2xHwDZnm6gDNzSnous674JBQRc8Dm9ZH5g6gncKjVN3VM21bztu1bGKCl?comment_id=163320616022368&reply_comment_id=163353422685754
43
Abdullahi Sani Fago gaskiya ne injiniya
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02t6Ffj5zVDMx1fyWtbFA3GeN35FhoxHUbToQwPdHpEAh7qk68VnBsrGa3nbv6Y1EHl?comment_id=163473526007077&reply_comment_id=459265692305098
44
Abdulrahman Abubakar fulani makiyaya yanta'adda ne
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02t6Ffj5zVDMx1fyWtbFA3GeN35FhoxHUbToQwPdHpEAh7qk68VnBsrGa3nbv6Y1EHl?comment_id=163344339353329&reply_comment_id=163353622685734
45
Abdulrahman Abubakar su ke hada baki da Yan bindiga ,suke Basu mafaka
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02t6Ffj5zVDMx1fyWtbFA3GeN35FhoxHUbToQwPdHpEAh7qk68VnBsrGa3nbv6Y1EHl?comment_id=163344339353329&reply_comment_id=163347536019676
46
Abdulrahman Abubakar ubanka daga kai har diyan
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02t6Ffj5zVDMx1fyWtbFA3GeN35FhoxHUbToQwPdHpEAh7qk68VnBsrGa3nbv6Y1EHl?comment_id=163344339353329&reply_comment_id=163356712685425
47
Abeeye Ahmad Allah ba Axxalumin kowa bane Kuma duk mai gaskiya yana tare dashi Amma A cikin irin Abinda a kewa fulani yayi muni sai kace su ba mutane bane bayan da rayuwar ka da tasu duk daya ko rai yafi rai ne
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0pQxxqZLQBXkmxXmSChgzLp1Uu2PfdRqbFsqphoMihpwwnmFxDLWKMfxQqyBv164bl?comment_id=163452546009175&reply_comment_id=321245449895063
48
Abin mamaki shi ne mutane basu yarda chewa sai mun tuba da Allah sana mun gera ah layemun sana mun samun sama lafiya, aman ar yan zu mun yada cewar yan siyasa ne zayakawo mana mastala Nigeria
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0mzCcoKMcnXKPn3mbMCaF6XHMTsuCpSkrG8L5frRD89E6SDSYCezoqyZtt9DJwYUGl?comment_id=520370746205411
49
Abin yna kyau sabida ni kainaa abin yna nishadantar dani
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02ELbXiRERUppoi5HRLhkzd62FFN3wwCFdd6Acdf7aygjJ2KQJUJjnfhRxh87eqxMMl?comment_id=1486585878519654
50
Abinciki ya abunyafaru dagaganin rubutu kawai saikowa yafadisanransa infulanin masugaskiyane to abunyazama zalinci idankuma suma munafukaine to hakane daidai
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0pb7y8hc912Xhv5GLeuWtbGssE9oBQ5n19XpiUBHy3KGFuP3RLp8X7SXmVDiXZDGwl?comment_id=2330525703796029
51
Allah sarki. Irin mazajen Nan suna tsoratamu wlhi😭😭😭😭😭😭😭
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0rF5YLUawMmaYaZXbmvMCEfiayZMMiipUEhqsXMk6fH276DxAYFR4tjbKNSyhs8mSl
52
Abinda akeyiwa gudun faruwan ya riga ya faru a raba tsakanin Hausa da Fulani yanzu kodan masu son zaman lafiya ne shikenan kallon yan ta'adda za'a dinga yimusu Allah ya bamu zaman lafiya a arewa dama duniyar musulmai
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0pb7y8hc912Xhv5GLeuWtbGssE9oBQ5n19XpiUBHy3KGFuP3RLp8X7SXmVDiXZDGwl?comment_id=163530786001351
53
lallai ya muri kudin shi yazama jarimin na miji .ai damace ta mokadar da Kai gara ka mukadar da ita.
1
1
1
1
0
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0rF5YLUawMmaYaZXbmvMCEfiayZMMiipUEhqsXMk6fH276DxAYFR4tjbKNSyhs8mSl
54
Abinda ankwana biyu dayinshi basu taimaka ba saiyanxu hmmm.allah ya gyaramana amin
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=163342819353481
55
Abokin Barawo bara???
1
1
1
1
0
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=163334479354315
56
abokina wasu abunda suke dauka duk bafulatani Dan taadda ne alhalin bahakaba ne duk iskancin da akeyi hausawa ne jagora fa
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02sxc9kixm2cTuJvRSQfi7E3sw3hC1Zyhn3KGecSE55kCRx3LYc8h2mzoTWabU3qEKl?comment_id=163320669355696&reply_comment_id=962547891033125
57
Abu Abdull Allah ko arne kaima sai Allah yahada ka da ta ka matsalar insha Allah
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02t6Ffj5zVDMx1fyWtbFA3GeN35FhoxHUbToQwPdHpEAh7qk68VnBsrGa3nbv6Y1EHl?comment_id=163353412685755&reply_comment_id=163356809352082
58
Abu Abdull Hausawa yan cikin gari kumafa
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=163344339353329&reply_comment_id=163355226018907
59
Abubakar Ahmed Halliru , kowane kabila akwai baragurbi bai kamatayayi jam'i.
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0pimV74dsBoQbN3jhLR6BacpCX1gDm1f6Gj5xZqWs8BMWuBnoQ4AdSniytsfLPBqYl?comment_id=163361516018278&reply_comment_id=163452902675806
60
Abubakar Ahmed Halliru ban fahimci zancenka ba fah
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02sxc9kixm2cTuJvRSQfi7E3sw3hC1Zyhn3KGecSE55kCRx3LYc8h2mzoTWabU3qEKl?comment_id=163337542687342&reply_comment_id=163462322674864
61
Abubakar Garba SLM abokina wlh kacewani abu anan amma wayansu wawayene bazasuganeba shiwancin wawane dananunamasa shibako maibane nagide
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02sxc9kixm2cTuJvRSQfi7E3sw3hC1Zyhn3KGecSE55kCRx3LYc8h2mzoTWabU3qEKl?comment_id=163506322670464&reply_comment_id=306505921421931
62
Abubakar Idris ai idan har an same su da laifi irin na ta'Addanci ya halasta arusa gidajensu sannan Kuma akama su ahukunta su, Hukuncin dan ta'Adda kuwa shine kisa kamar yanda yake kashe wadanda basu ji ba basu gani ha
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02t6Ffj5zVDMx1fyWtbFA3GeN35FhoxHUbToQwPdHpEAh7qk68VnBsrGa3nbv6Y1EHl?comment_id=163276826026747&reply_comment_id=163364119351351
63
Abubakar Idris haka ne, amma kasan duk inda akace, akwai al'ummar da suke cutar da wasu ta hanyar zalunci, dan doka ta hau kansu ba'ilaifi ba, suma haka sukayi
0
0
1
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02t6Ffj5zVDMx1fyWtbFA3GeN35FhoxHUbToQwPdHpEAh7qk68VnBsrGa3nbv6Y1EHl?comment_id=163276826026747&reply_comment_id=163377976016632
64
Abubakar Ishaq Danmakaranta fulanin sullubawa ake CE musu
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02kNvqkxbccYe7mwVhmmLLLVpQ3pnuspWFFTrab1CpVq7kT4AepW3s9FGxvyZ5uWgel?comment_id=163474519340311&reply_comment_id=163603862660710
65
Abubakar Umar SD damancen sai in mutun bashida tsuron Allah ne zai fada
1
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0pb7y8hc912Xhv5GLeuWtbGssE9oBQ5n19XpiUBHy3KGFuP3RLp8X7SXmVDiXZDGwl?comment_id=1034515457129471
66
Abubuwan da kasar Qatar tayi ba kowacce kasa bane zata iyya yinsa domin tsoron kasashen Yamma Allah yakara muku karfin gwuiwa
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02FHdxeZcqNue7YJio7knoZT6FwFEJtbGx3UJNoiV9SVtULaPDNGER6S16M72DLMnZl?comment_id=674672497565584
67
Jinake idan akace fyade kamar namiji babba yasami karamar yarinya yayi mata taqarfi harya jimata ciwo shine fyade😕
0
1
1
1
2
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0RWVfpEPSJG5zjYfoLiuX9bT21c6mnHmcPb27tpkqn6GV86EFx2b5XA434CntqNpHl
68
Abun kayatarwa harda Muhammadu Sunusi ll, kuma cikin gidan Kutumbawa har da Muhammadu da yayi sarauta sau biyu😌
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163187372702359/?comment_id=163628305991599
69
Abun tambaya a nan shine: 1. Shin filin da rugagen suke, asalin na wa ne ne? In filin soja ne, kawai sun share kun zauna, ai Fulanin ba su da case. 2. Akwai wata sahihiyan shaida, alama ko takardan da ke nuna cewa wannan filin na Fulanin ne?
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=163459429341820
70
Abun Tambayan shine tanada Kudi?
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02FFtcXKYSXNW5DsM69BmE1htRRPAXa3TmjFdxxaKt99DCoMDa3YMkWRDdEaCWhp8vl?comment_id=1110706949816326
71
Abun Tau sayi sukuma haka tasu rayiwar takare ya Allah karkasa muzama cikin hasararru Allah ka shiryamu ka yafemana lefukamma kasamu cikin masu tuba kasa mucika da Imani badan halimmuba
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02XxNCfpAw9D82Z3tg1KXU5qVEWwmYm4o5c6Av6T8AWgCZnPkj14ZgTd4HhBakGZ3dl?comment_id=1243317806235487
72
Wannan gidan jaridar Banda shirme Babu Abinda suke kawowa mutane
1
1
1
1
0
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0RWVfpEPSJG5zjYfoLiuX9bT21c6mnHmcPb27tpkqn6GV86EFx2b5XA434CntqNpHl
73
Dakyau 👏👏👏 inne wallahi biyu zan,aura rana Daya 🤗🤗 Tunda batada hankali 🤔🤔 kishi Aiba haukabane Yanzu wagari yawaya kina kiyama kinacin ubanki Shikuma yananan Yana more rayuwarshi tawata bakeba sakarya kawai 🤗🤗 aikara kikashe kanki daki kashe mijin Dama haka akeyi wallahi da ansamu sauki akan kudinga kashe mijin 🤗🤗
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0qKnTXaGvKCrCAAcEBXPaZuckDdEAMTrwVQV5Hj3vEvoFzFQuJMxoBB9N4zHopnvtl
74
Abunda ake bukata bashi sukeyiba sunaso su fisata wadannan sukoma ta,addanci sbd suna da abinci a ciki
0
1
1
1
0
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=467646234749928
75
Abunda DANFODIYO yayiwa kakaninmu hausawa shineh fulani sukeyimana yanzu Dan sununamana dabi'ar su ta gaskiya ALLAH YA ISA FULANI ALLAH ZE MANA HISABI DAKU 🖕🖕🖕 Ku fulani Baku da alkawari Daman malamai since duk Wanda kaga y fiye San mulki to munafiki neh a kasar Nan bawanda yakai bafulatani San yin mulki Kai ni Ina da tambaya wai meye munufar Usman Dan fodiyo ta sauke hausawa daga mulkin sarauta ya Dora fulani yan uwansa meye dalilinsa?????? Pls I need a answer now????
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=6928266047243982
76
Sunyi aikin banza sai me dansunkona shijabi Allah zaitaimaki musulunchi koda kafirai basaso Allah yataimaki musulmai da musulunchi
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0pb7y8hc912Xhv5GLeuWtbGssE9oBQ5n19XpiUBHy3KGFuP3RLp8X7SXmVDiXZDGwl?comment_id=6928266047243982
77
Abunda gwamnatin kano ta aikata akan wadannan matasa sam sam baidaceba allah.
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02ELbXiRERUppoi5HRLhkzd62FFN3wwCFdd6Acdf7aygjJ2KQJUJjnfhRxh87eqxMMl?comment_id=1486585878519654
78
Abusaddiq Saddiq kaima Dan kukan saiyajama duka insha allahu
1
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0pb7y8hc912Xhv5GLeuWtbGssE9oBQ5n19XpiUBHy3KGFuP3RLp8X7SXmVDiXZDGwl?comment_id=163320669355696&reply_comment_id=163352286019201
79
Aci uwarsu
1
1
1
1
0
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=163359642685132&reply_comment_id=163473739340389
80
Acikin wane kasa ne A wane garine
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=163451669342596
81
Adai ci gaba da bayyana manufa tanan zamu ci gaba da fahimtar masu nuni da abin da Allah yace da kuma masu nuni da abinda son zuciyarsu ya qawata musu.
1
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02S5dYKVQ6ddMbSbM7Ldawp96PkLH2amWvV2A9LWrEKght9wV7fNvUdyLmxJDAE8Xml?comment_id=650896616528068
82
Adai maida hankali.kar kleu ya tono bau
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=522412612247223
83
Adaiyi bincike bahaka kawai sojoji zasurusa musu muhallin suba batareda daliliba
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=163364482684648
84
Adams Nuhu ai wannan dalilin shiyasa baza a kawo karshan ta addanci a arewa ba sabo da munafurci na yan arewa mutane suna ta addanci amma ana goyiwa da bayansu
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02sxc9kixm2cTuJvRSQfi7E3sw3hC1Zyhn3KGecSE55kCRx3LYc8h2mzoTWabU3qEKl?comment_id=163317956022634&reply_comment_id=163474542673642
85
Adams Nuhu irinku ne kuka kai su kuka baro su. shine ya jefa mu cikin wannan Halin
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02sxc9kixm2cTuJvRSQfi7E3sw3hC1Zyhn3KGecSE55kCRx3LYc8h2mzoTWabU3qEKl?comment_id=163317956022634&reply_comment_id=163455002675596
86
Adamu Abubakar Filiya. Wlhy abunda sojojii sukayi a Borno ko kaso 5 cikin 100 ba'ayiwa fulani a dajii baaa. Amma maganar gaskiya itache yawanchin rugan fulanii na cikin daji shine mafakar yan ta'adda muddin baza su nuna su ba toh wlhy sojoji kuma yanzu ma suka fara
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=163337792687317&reply_comment_id=163438662677230
87
Adamu Hassan mutumin da yatashi adaji baida ilimi boko ko Islam abunda yasani shanunsa Amma awayi gari masufin garfi su kwoce musu shanunsu sukashi musu iyali hukuma tacucesu basu Isa suyi magana sabada basuda gata shiya shiyasa kasan ba jaman lafiya so sai munkoma mufara adalci a sakaninmu ,kuma basu ilimi ba muzauna muitacewa sai kaja da kaja Allah kasa mu dace
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0pb7y8hc912Xhv5GLeuWtbGssE9oBQ5n19XpiUBHy3KGFuP3RLp8X7SXmVDiXZDGwl?comment_id=163353292685767&reply_comment_id=3627555550702738
88
Wannan ai rashin hankali ne
1
1
1
1
0
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0RWVfpEPSJG5zjYfoLiuX9bT21c6mnHmcPb27tpkqn6GV86EFx2b5XA434CntqNpHl
89
Ado Hamisu Ado Aa malan sarkin kano Dabo ba almajirin Sarki sulaimanu bane dukkan su almajiran shehu usmanu dan fodiyyo ne aje anemi tarihi dai.
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163187372702359/?comment_id=163376292683467&reply_comment_id=164197342601362
90
Ae dama tson, tson da yaja ruwa shi ruwa ke duka
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02ELbXiRERUppoi5HRLhkzd62FFN3wwCFdd6Acdf7aygjJ2KQJUJjnfhRxh87eqxMMl?comment_id=1486585878519654
91
Muna Allah wadai da wannan karar.
1
1
1
1
0
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0RWVfpEPSJG5zjYfoLiuX9bT21c6mnHmcPb27tpkqn6GV86EFx2b5XA434CntqNpHl
92
Agaskiya baayimusu adilciba dunwan yasherakara 52 antarwatsasu anrabasu damuhalinsu
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=2008261669349480
93
Agaskiya mutanenmu suna da kawazuci wllh sosai wannan abunda turawannanda sukeyi wllh plan ne wllh domin bature bayayin abu banza kubuchiki meke faruwa da sarki saudi nayanzu ya asalinsa yake mamansa baya hudiyace yakamat mudinga yiwakanmu fadan tanuts…
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02FFtcXKYSXNW5DsM69BmE1htRRPAXa3TmjFdxxaKt99DCoMDa3YMkWRDdEaCWhp8vl?comment_id=1110706949816326
94
Ah to ae ya kagara tinda yabiya kudinsa to menene za ajira na Bata Lokaci Kuma🤣, Mah Mood kaduba man lamarin Nan 😂😂
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02jViRsxwd81VrhGu1Juw748nePTqXKPKHmTVpokbZCk52QZVKDLBDfEk3XJua6Lcjl?comment_id=788263042278201
95
Ahaba malam adai duba wlh yanxuma yawanci dik hausawane kuma hadda matan hausawa nawane aka kama maitar fulanice dai tafara fitowa shiyasa aka sasu agaba haba
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02sxc9kixm2cTuJvRSQfi7E3sw3hC1Zyhn3KGecSE55kCRx3LYc8h2mzoTWabU3qEKl?comment_id=163328412688255&reply_comment_id=624900738562097
96
Yanzu kenan arewa akwai man fetur Amma baa hakoshiba sai yanzu
1
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/103933248627772/posts/163274336026996/?comment_id=163328412688255&reply_comment_id=624900738562097
97
Ahmad Kawu Allah yasaka ma da alkhairi
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid02vkrT9LsFiE5noRno6Y8DTofyfBMFJCEnhtFPztaSx6wSyUPC97r58iEjTLS51yLal
98
Ni gani nakeyi kamar Nigeria kasar ƴan comedy ne
1
1
1
1
1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0RWVfpEPSJG5zjYfoLiuX9bT21c6mnHmcPb27tpkqn6GV86EFx2b5XA434CntqNpHl
99
Ahmad Kawu insha Allahu Fulani sai sunsamu yanci idon sojojin da gaske suke suje daji barayin nacan ba suxo karkara suna toye gidajen Wanda baruwansu
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0pb7y8hc912Xhv5GLeuWtbGssE9oBQ5n19XpiUBHy3KGFuP3RLp8X7SXmVDiXZDGwl?comment_id=163353292685767&reply_comment_id=163487779338985
100
Wannan shine auren kajaga Allah kasa mudace yarabamuda waahalar maza
0
0
0
0
-1
https://www.facebook.com/lbrhausa/posts/pfbid0rF5YLUawMmaYaZXbmvMCEfiayZMMiipUEhqsXMk6fH276DxAYFR4tjbKNSyhs8mSl